abinsu.
> Wasu yarane sanye da Kayan Fulani maza da mata suka zo suka buɗe ma Amare da anguna motoci su ka saka Amare da anguna a tsakiya sai kuma gaban su da bayan su sojoji ne waje ya cika ta ko ina fa Can na hango pending Amarya da ta batulu ana ta fi'ili wai su ƙawayen amarya abu na su.
Suna zuwa suka zauna kan wani laulausan kafet me taushi suna zama aka kewaye su da fura da nono kaya dai na ciye ciye kalar na Fulani.
Wani abokin Eshan ne me suna Adam tun da ya ga pending Amarya ya saka mata ido duk motin da zata yi akan idon shi.
Ita kuma ta batulu abokin haidar me suna Muhusin ne ya sa mata ido ya hana ta sakat ita kam ta BATULU ganin hakan yasa take ta maka mashi harara harda su murguɗa baki.
> Wanan abun da tayi mai makon yaji haushi sai yaje wata kalar soyayyar ta me ratsa zuciya ta shige shi.
She Kam Adam ya kasa haƙura sai da yazo ya samu pending na zaune tana shan fura ya ƙara so da sallama dama pending tun da taga yana kallon ta take addu'a Allah ya sa yace yana son ta da ita wan kan shi ya cize ta.
> Cikin jan aji pending ta amsa mashi ya ce "am idan babu matsala ina son mu zama abokai?"
> Sai da pending ta yamutsa fuka san nan ta ce "friend fa kace? ya zu mu zama friend kana namiji ni kuma mace."
Dariya ya yi ya ce "Please ki bani number ki."
Ta amasa wayar sa ta saka mashi.
> Can na hango ta batulu sun haɗe da Muhsin ana ta shan love
Komai ya kan kankama an shiga cikin abinda da ya tara mutane dumu dumu
Abin mamaki anguna shigar shi ƙalar ɗaya amare ma haka idan kaga yanda suka haɗe kan su sai kayi tunani sun daɗe tare da junna dan shi Haidar halin su kusan ɗaya ne da Eshan.
Taro iya taro su anguna da amare har filin wajin sukaje wai zasuyi kewon shanaye abin dai sai son barka a haka taro ya tashi lafiya kowa ya kama gaban shi.
Umma yau aka fito da ita domin a saurare ta a kuma yanke mata hukunci ita ma.
Bayan an fito da ita alƙali ya ce "ko zamu iya sanin dalilin ku na aikata abin da kuka yi keda mahaifiyar ki?''
> Umma ta ce "eh" nan ta shiga basu labarin irin yanda Mama take tilasta mata akan wasu abubuwan kuma ita ce tayi mata dole akan zuwa wajan bokaye da na nuna mata babu kyau sai tace zata tsine min hankali na ya tashi hakan ya sa na bi umarnin ta ina son mahaifina sosai amma mama ta saka min tsanar sa da yan uwana ana haka na samu miji nayi aure shekara ta biyar inda yara biyu auren ya mutu bayan ƴan shekaru na ƙara samun wani mijin nayi aure yana da yara da mata amma haka mama ta saka min tsanar su wanda ya sa mijin mu ya saki uwar ƴa'ƴan shi ni kuma ya kora ta da yaran ta na ce ina son kana nan ciki ba dan ta so ba saboda mahaifin su ya sa ta ba da yaran nikuma tun da muka koma sabon gida Mama take ta sani na cutar da yaran nan Umma ta shiga basu labarin abin da tayi masu Amira tunda ga farkon abin da ya faru.
Shi kan shi alƙali sai da ya zubar da hawaye jin kalar wannan rashi imani kowa da ke cikin koton hankalin su ya tashi labarin yaran ya tsaya masu arai.
> Alƙali ya ce "ko zamu iya ganin yaran da mahaifin su?"
Umma ta ce "wallahi ban sani ba Ni yanzu kunyar su nikeje sai dai na bada number mahaifin su a kira."
Umma ta bada numbern Abbi aka kira Abbi yana tare da abokan shi harda wainda suka zo daga ƙasar waje da yake za'a yi taron buɗe wani Company na motoci.
> Cikin natsuwa Abbi ya ɗaga kiran da aka yi ma shi ya yi sallama aka amsa daga ɗayan bangaren aka ce "suna na Malam Aminu alƙalin babbar koton musulunci ta Zamfara."
Abbi ma ya faɗa mashi sunan shi da koton da yeke aiki.
> Alƙali ya ce "ma sha Allah kace duk mune idan an gama Shari'ar nan zamu yi magana aikan aikin mu idan babu matsala?"
> Abbi ya ce "babu matsala kar ka damu."
Nan alƙali ya shiga kora mashi bayani kamar yanda Umma tayi ma shi kuma alƙali ya sheda ma Abbi suna son ganin Amira da Amir don aji ta bakin su.
> Abbi ya numfasa ya ce "gaskiya ba za'a samu ganin su ba saboda Amira jibi ne bikin ta ana hidimar biki to idan sun zo me zasu yi anan?"
Alƙali ya ce "shike nan amma ko ta waya ne a haɗa mu da su saboda muna son za'a yi masu Shari'a ne."
Abbi ya ce " a'a ba sai an yi Shari'a ba ki barta da halin ta kawai kuma ina fatan saƙon sakin ta ya iso ma to?"
Hankalin Umma a tashi ta ce " na shiga uku yanzu saki na kayi?"
Abbi ya ce "ni babu ruwana ku yanke mata hukuncin da ya dace da ita."
Bayan an gama waya da Abbi aka yanke ma Umma hukun cin zama gidan yari na shekara goma kuma babu beli.
Rana ba ta karya sai dai uwar ɗiya taji kunya yau take jumma'atu babba rana jumma'a me ciki da farin ciki ga wainan family ana ta shirn tafiya daurin aure wanda za'a daura karfe 02:30pm babban masallacin cantural moqus Abuja.
> Daure aure ne wanda ya haɗa manyan mutane tun daga kan sojoji yan siyasa ma su kuɗi kai ku san masu kuɗi ta talakawa ko wa na shirin halartar wannan gagari rimin bikin ƴan gata.
Bayan sallar juma'a aka sanar da daurin aure
An daura auren AISHA MUHAMMAD USAMN AMIRA
TARE DA MIJIN TA MUHAMMAD ESHAN ABUBAKAR AKAN SADAKI DUBU ƊARI BIYAR
YAN ZU KUMA ZA'A DAURA AUREN
ALIYU HAIDAR MUSA
TARE DA DA MATAR SHI YUSURAH BASHIR
AKAN SADAKI DUBU ƊARI BIYAR
DAGA NA SU YUSURA AKA DAURA NA
ABDULLAHI ABDULLAHI TARE DA MATAR SHI
FATIMA ABUBAKAR FARHA
AKAN SADAKI DUBU ƊARI BIYAR
SANAN AKA DAURA NA
AHMED UMAR
TARE DA MATAR SHI HAFSAT IBRAHIM
AKAN SADAKI DUBU ƊARI BIYAR
Ya Allah zo kaga murna wajan anguna duk daurin auren nan da ake Eshan yana nan yana yin video ana gama daura wa ya tura ma Amira san nan ya tura mata message ya ce ta kunna data ya tura mata da wani abu.
> Suna fito daga Masallaci suka ga jirin sojojin wai sai sun yi masu fart haka suka saka anguna a tsakiya suna masu fart abin ya burge kowa kuma ya ƙayatar daga nan aka shiga photo na.
Amira suna zaune ita da Hafsat suna ta kuka ga ƙawayen su zagaye su wayar Amira na hannun pending taga
DAFIN ZUCIYA
By Fatima Binta Hussain
MRS NASIR
https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM?mode=ac_t
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚
(🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚)
Alhamdulilah Allah na gode maka da ka bani ikon cigaba da rubuta wannan littafin ya Allah ka bani ikon gamawa lafiya ina me miƙa godiya ga wainda ku ka ƙarfafa sani gaba akan na ida wanan litattafin na gode sosai Allah ya saka da alheri
Bisimilahi Rahamanur Rahim
Page 56
> Tana shiga ta buɗe video din gashi ƙarar wayar ya kai ƙarshe tana kunna wa taji ana ce wa an daura auren ta ai hannun ta ya fara karkara da saure nabila ta amshi wayar ta saka su tsakiya ta kunna suna ji daga nan suka koma kallon photona pending da ta batulu ne suka samu pepar suna yagawa suna masu liƙi suna yi waƙar SUN ZAMA DAUKO HULA SUN ZAMA DAUKO WANDO Dai dai lokacin Aka shigo da Farha da Yusurah dama sun haɗa kan su tere za su yi komai nan fa ɗaki ya hargitse ƙawayen su suka saka su gaba suka dame su da surutu.
Su Eshan ana gama fart Suka fara zuwa gidan su suka gaishe da mami da Abba san nan suka wuce gidan Abbi tunda ga nesa suka ji kiɗa na tashi suna ta huwa suna ƙara jin sauti kawai sai gani suka yi Eshan ya fara tiƙar rawa.
> Ahmed ne ya ce "yau mun bani wai kai baka da man kaine? A ko ina sai ka nuna halin ka ko."
Wasu daga cikin abokan su suka tayi mashi video wasu kuma na taya shi wani ya ce ma Ahmad "Kaga Malam yau ranar mu ce yau ranar farin ciki ce."
Kowa sai kallon Eshan suke dan ya burge mutane wasu daga cikin matan dake waje kusan ko wacce ta mutu kan shi ganin kamar ba zaiyi faɗa ba ya sa wata ta tashi zata tin kare shi wani soja ya daka mata tsawar da ta kidimar da ita tara sa in da zata yi hakan ya sa suma sauran ku kama kan su dan sunga ruwa ba sa'ar kwando ba ne.
Suna shiga get din Suka hango a shi su ta batulu ne suka samu speaker masu mugun ƙara suka saki kiɗan nan suke ta rawa kamar ba gobe ga amare zaune kan kujera suna kallon su.
> Suna hango angona da abokan su suka ƙara kiɗan waƙara har wani dum dum kaje ji a kunnan ka suna zuwa wajan su ka fara yi masu liƙe abokan angona wasu mara sa kunya da ga ciki suka shiga ana rawa can na hango pending da Adam sunyi nasu gefen suna rawa.
Sukuma angunan ganin duk abokan su sun shiga filin rawa ya sa kowa ya tafi gun amaryar shi.
> Amira na zaune da wasu suna fira kawai sai taje an kama hannun ta ana ja tana ɗagowa taga gogan dama tasan babu me wannan aikin sai shi.
Haidar ma wajen Yusurah ya tafi Ahmad kuma wajen Hafsah dama tunda Farha ta hango Abdul yayo inda suke ta tashi ta ƙara sa wajan sa.
> Eshan tunda ya kama hannun Amira sai filin rawa shi ala dole sai ta yi rawa ganin wannan abu da Eshan keyi ya sa idon kowa ya dawo kan su yana zuwa ya ce a canza masu waƙa asaka masu waƙar amarya ta Ali jita aka sakar masu kiɗi ya kama hannun Amira dole sai tayi rawa ita kuma kunya take ji dan bazata iya ba ana cikin haka sai ga Mame ta zo zataje ta taho da baƙi ganin Eshan filin rawa ya dage rawa yake amma kamar wani wanda yake bada huru wa sojoji da gudu Mame ta ƙara sa ta yi mashi dun du tana ce wa "me yasa baka ne moni ba?"
Eshan ya ce "sorry Mame na wallahi hankalina yana nan shiya sa."
Fita tayi daga filin taji ta sako Ahmad da Abdul da Haidar suka shiga filin rawa aka sakar masu kiɗa mazan dai kam sai rawa suke sai Mame ga nin yanda suke rawar sukuma sauraran mutanan wajan suka fasa ihu wanda wasa sauran mutane cikin gida suka fito suga me ke faruwa.
Ai ganin abin da ke faruwa waje ya ƙara ruɗewa nan fa gida ya koma gidan rawa da gudu Mame taje ta kamo Ammi Ammi na ɗaƙi tare da ƴan uwan ta kawai sai gani su ka yi an kamata anyi waje da ita hankali a tashi duk suka fito ganin filin gidan ya ce ga anguna ana ta rawa kai tsaye Mame ta wuce da Ammi filin rawa Ammi na figi hannun ta amma sai da suka kai ta haka ta tsaya cikin fili bata komai nan aka shiga hutuna da videos kamar ba gobe Abbi da yayan baban Hafsah ne suka shigo ganin abin da ake yi suka koma waje suna dariya sai ko shiga gidan ta ƙofar baya.
> Haka dai akai ta shiriri ta daga baya kuma aka fara shirin tafiya dennah War da za'a yi ƙarfe 08:00pm dan su fara shirya wa haka dai ake ta taro cikin farin ciki da kwanciyar hankali
Mariya tana zaune a tsakar gida wani yaro ya zo ya ce "an ce Mariya ta zo."
Mariya ta ce " kage ka ce banan."
Amarya ce ta fito ta ce "jika ce tana zuwa."
Mariya ta kalle ta ta kwaɓe fuska ta ce "Ni Wallahi Mama da kin barni."
Da yake yanzu mama suke ce mata.
Ta ce ta tashi taje haka ta tashi badan ranta ya so ba ta saka hijabi ta fita.
Wani ne ya fito daga mota zasu kama kusan ɗaya da Malam Sa'idu yana mata murmushi ya ce "nasan za ki yi mamakin ganin na ko?"
Mariya ta ce "bawon Allah me ke tafe da kai?"
Ya ce "sunan Alh Tukur Ni babban ɗan kasuwa ne kuma da aure nike don ki idan kin amince bana so a dauƙe dogon lokaci."
Mariya ta ce "gaskiya Ni bazan yi aure ba Ni naga ma aure."
Dariya yayi ya ce "kar ki ce wallahi ba da wani abu nazo gare ki ba zan je gidan abokina ranar na ganki kin fi zaki je wani shago ko da na tambaye abokina Ya bani labarin halin da kika shiga kuma wallahi ina son ki ina da yara biyar mahaifiyar su ta rasu so ban ƙara aure ba sai yanzu idan kin amince."
Shuru Mariya tayi kafin ta ce "shi kenan zanyi shawara."
Ya bata wani kati ya ce "idan kinyi shawarar ga kati na nan ki kira Ni ki faɗa min."
Ta ce "to."
Ya dauko kuɗi ya bata taƙi amsa yayi yayi ta amsa taƙi hakan ya sa yaji yaƙara son ta a zuciya daga nan suka yi sallama ta koma gida tana zuwa ta faɗa ma Mama abinda ya wakana tsakanin ta da Alhaji Tukur.
Mama ta ce "ke ya kika gani kina son sa?"
Mariya ta ce "gaskiya ban yanke shawara ba ni da nace bazan ƙara aure ba."
Dariya Mama tayi
DAFIN ZUCIYA
THE HIDDEN OF THE TREASURE OF THE HEART
By hiameera43
https://chat.whatsapp.com/Jp93APpPrfe9IezRu9zH91?mode=ac_t
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunsuanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
🦚🦋THE NOBLE WRITER'S TEAM🦋🦚
(🦚✊DEDICATION IS OUR STRONG✊🦚)
Thursday, September 4 2025
08:56am
Bisimilahi Rahamanur Rahim
Page 57
Dariya Mama tayi ta ce "haba ya zaki ce baza ki ƙara aure ba ai aure shine mutumcin ƴa Mace."
Numfasawa Mariya ta yi ta ce "Tom Mama Allah ya zaɓa min abin da yafi alƙairi."
Mama ta amsa da "amin."
Karfe 08:00pm aka zo da manyan motoci aka fara daukar masu get pass dan komai a kan tsari su kayi shi sai da aka tabbatar da kowa ya gama shiga moto suka fara yin gaba kafin motar anguna ta ƙara sa mota ce sabowa dal da ita baƙa ce motar baka ganin komai na cikin ta Eshan ya fito daga ciki ya sa baƙar sut da sai rigar ciki fara ga wani glass da ya sa gaskiya ya haɗu sosai.
Kai tsaye cikin gidan su Amira ya shiga yana zuwa ya hango zu bakin get ita da wasu da basu kai ga tafiya itama Amira baƙar doguwar riga ce a jikin ta fetat sai mayafe me raga raga fari suma yan matan amarya suka sa siket tome sai t shat fara gaskiya shigar tayi masu kyau sosai yana zuwa ya kama mata hannuta suka ci ga ba da tafiya suna zuwa wajan moto wani soja ya buɗe mashi sai da ya fara saka Amira ciki san nan ya shiga yana shiga ya dan na wani madani sai ga wani labile ya sauko motar ta koma kamar wani ɗan ƙara min falo.
Ahmed ma tunda ya ga Eshan ya shiga ya fito da Amira shima sai ya shiga ya fito da Hafsat suka shiga motar su shekuma a can zasu haɗe a bakin holl din da aka kama.
Eshan bayan ya saki labile Amira ya jawo jikin shi ya rungume ta wata ajiyar zuciya ya sake har sai da ta ɗago da kai tana kallon shi sai kawai taga hawaye a fuskar shi cikin tashin hankali ta ke ceashi.
"Yau ba ranar baƙin ciki ba ce farin ciki ya kamata kayi dan Allah ka bar wannan kukan nima zan yi."
Dariya yayi ya ce "kukan farin ciki niki yau buri na ya ciki na mallake ki ya Allah ka bani ikon sauke nauyin da ya hau kaina yana addu'a yana hawaye."
Ita Amira kuka ta fara yi ya jawo ta yana lallashi ya ce "ki Ni ba kuka na ce ki yi ba Ni farin ciki ne yayi min yawa."
Ita ma Amira ta ce " ina ga nawa farin cikin ya fi naka."
Ya ce "Allah ko taya zan gane da gaske kike?"
Ya faɗa yana haɗe bakin su waje ɗaya.
Wani irin bugu kirjin Amira ya yi jin ta a wani yana yi da ba ta taɓa shiga jikin ta na rawa ta shiga ƙoƙarin kwatar kanta amma ina ya ƙi bata dama baki ɗaya.
Sai da ya shanye janbakin ta duka san nan ya ɗago ya na kallon ta ganin yan da tayi zuru zuru kamar beran da ya faɗa ruwa haka ta koma.
Dariya yayi ya ce "me kika yi wani kamar baki lafiya babu abinda ya faru fa haka zamu yi dake?"
Jin tambayar da yayi mata taji kamar ta ɓace dan kunya ta lura angon nata kwata kwata babu kunya a tare da shi.
Hafsat suna shiga moto Ahmad ya kamo ya rungume a barshi shima Hafsat tun da taji ya rungume ta jikin ta yayi san yi sosai cewa ta ke "dan Allah ka cikani kaina ke ciwo."
Dariya yayi dan ya gane lagon ta ya ce "zan sake ki amma sai kin min kiss."
Idanu ta gwalalo ta ce "Please kayi haƙuri bazan iya ba."
Ya ce "tunda ba za kiyi ba Ni kuma bari nayi."
Kafin tayi wani motsi ya haɗe bakin su waje ɗaya Hafsah harda kukan ta ganin abin nashi ba na ƙare wa bane dan ta gama kamar baya a cikin haiyacin sa.
Abdul shima amaryar Farha suna cikin moto ya kamo ta ya rungume ya na ce wa "alhamdulilahi yau na zama angon Farha ta."
Farha da babu kunya ta biyo halin Yayan ta ta ce " nima alhamdulilahi da na zama matar Yaya Abdul."
Ai kafin ta ƙara magana ya jawo ta wai tazo ta kwanta a cinyarsa ita kam bata san wayo ya yi mata ba tana kwanciya ya juya da ita ya kwantar da ita akan set ɗin motar ha sauko daga kasa yana kallon ta ita kam gani haka yasa ta sa hannu ta refe fuskar ta hannun ta tana turu baki ai kam kamar ta zuga shi ya kama bakin kamar wa samu wani sweet yana sha yana ƙoƙarin tura hannun shi cikin rigar ta yaji motar ta tsaya alamar an iso inda zasu je.
Yusurah bayan an sata a mota ita haka suka taho tana jikin shi yana ta shafa ta itama sai da ya shanye mata janbakin bakin ta.
Sona iso wa dama angama yan da komai zai tafi a tsare masu anko maza da mata sune suka zo suka sa layi za'a sa amare a tsak iya.
Eshan da kyar ya samu ya dai dai ta natsuwar shi dan yana gama fita haiyacin shi Amira ji take baza ta iya fita ko ina ba tana gani kamar kowa zaiga abinda ya faru.
Su Ahmed ne farko fitowa amma da ka gansu zaka gane da abinda ya faru saboda yanda suka yana yin su ya chanza.
Suna fitowo aka fara daukar su photona ana masu videos Dan sun dace da juna sosai da Sosai bama kamar da Ahmad ya saƙalo hannun shi ta ƙugun Hafsat suna fitowa aka buɗe masu suka shiga daga tsakiya.
San nan sai Haidar da Yusurah suma sun dace Sosai suna zuwa suka tsaya bayan su Hafsat.
Daga su Haidar sai su Abdul shima suka fito suka tsaya bayan su Haidar.
Ana ta jiran su Eshan su fito aka ji shuru sau da aka je aka bubuga glass din motar.
Eshan kam Amira ce ta ta da mai daru wai ita babu inda zata je za'a gane abin da ya yi mata yan ta lalashin ta amma taƙi yarda ganin tana ɓata lokacin ya sa ya dukota kamar wata jaririya tana ƙoƙarin ta kwace ya raɗa ma a kunne "kina kwacewa zan maimai ta abin da nayi miki a gaban kowa."
Amira ta san zai aika ta ta ce "wallahi bazan yi ba amma dan Allah ka sauke Ni zan iya tafiya."
Ya ce " baki isa ba Malama.""
Suna fito ganin shi dauke da Amira aka fasa ihu haka ya zo ya tsaya da ita a rungume aka fara shi ga dama kafin a shiga an faɗa ma MC ga amare nan zasu shi go.
MC yayi sanarwar a natsu.
Ƙawayen ango da amarya ne suka fara shigowa.
Ta batulu sune farkon shigowa ita da muhusin
San nan pending da Adam
Ana gani sun fara shigowa MC ya sa ka masu waƙar UMAR M SHARIF TA AMARYA SHARE HAWAYEN KE AMARYA ME YA DAME KI WAI ME YA DAME KI YU AKE DAURA AUREN KI RANAR FARIN CIKI GARE KI KE DA YAN UWAN KI ANGO YA BIYA SADAKI SAURA A KA KO ƊAKO KIJE KI GAIDA IYAYEN KI WANDA SU SUKA HAIFE KI MASU TARBIYA GARE KI ita aka kun na masu suna shigowa suna rawa a haka har anguna suka gama shigowa da amaren su kowa ya samu waje ya zauna Eshan yana zuwa ya zaunar da Amira Kan kujerar da aka tanadar masu ya na hararar ta.
MC ne yayi ma su Barka da zuwa san nan ya ce "yanzu zamu so muji tarihin amare da angunan su."
Amma kafin nan mu fara buɗe ta ro da addu'a Aunty sakina Ismail camerun ce ta fito tayi addu'a tayi nasiha akan zaman aure har da jawo ayoyi daganan kuma ak ce yanzu wa zai ba da tarihin amarya za'a fara da Amira.
MC ya ce "ina babbar ƙawar Amira?.
Hafsat ce ta ta shi tana zuwa ta amsa abin magana ta fara bada history din Amira kafin ta shiga faɗin halayen ta ma kyua daga karshe ta ce "dan Allah Yaya Eshan ka riƙe min yar uwa kuma Aminiya da kyau da amana wallahi ita din mutum niyar kirki ce kayi da cin mata ka gode ma Allah ina alfahari da ke my lovely sister."
Wajan tafi ya dauka wasu na kabbara kowa yayi mamakin shakuwar su da kalar abotar da suke da ganan tayi masu addu'a ta koma wajan zaman ta.
Amira jin yabon da Hafsat tayi mata sai kawai ta fashi da kuka ita kam me za tayi ma wannan baiwar Allah me zata mata Eshan ne ya ce "ki ɓoye hawayen nan kada ki ra sa su lokacin da zaki buƙata."
Ita dai bata gane me yake nufi ba sai tayi shuru kawai.
MC ya ce "yan zu babban abokin ango ya fito ya bada tarihin Eshan."
Ahmad ne kuma ya ta shi ya je ya yi sallama san nan ya ce "ina alfahari da wannan rana wannan rana tana ɗaya daga cikin tarin rana kun da baza mu man ta da ita ba."
San nan ya shiga ba da tahirin Eshan da halin shi na mutumci daga karshe ya ce "ƙawata ki kula min da shi tabbas kin yi dace abokin rayuwa ya na gama maganar ya bama MC abin magana ya juya ya koma wajan zaman shi.
Sosai abotar su ta burge muta ne.
Ko da aka zo kan Hafsah Amira ce ita ta fita ta yi kamar yan da Hafsat ta yabe ta daga ƙarshi ta ce "Yaya Ahmad ina fatan zaka kula min da ita tana gama maganar sa saki kuka.
Itama Hafsat kukan ta fara ta tashi taje ta rungume
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 12 Chapter of 14