azauna lafiya tunda yafahimci hakan atare da'ita.
Amsa masa sallamarshi tayi sannan tayimasa sannu da zuwa wanda ita kanta tamanta rabonta dayimasa sannu da zuwa, shima amamakance yake kallonta sannan yayi murmushi yauwa sannu da gida.
Wanka kawai yashiga abinda yakara bashi mamaki komai yasameshi yadda yakamata tahadamishi ruwan wanka da turaren wanka komai dai baisan sanda yayi dariyaba cikin ranshi yace yarinya wayagayamiki aida kitsaya har mutsadance inna biya sannan yasake wata dariyar sannan yafara wankanshi, bayan yafito zaune yasameta saman bed dinshi tafito masa da kayan shan iska tunda bafita zaiyiba, mai take shafamasa amma zuciyarta nacan tana yawo wato yadauka ko na hakura da cin amanar dayayimun shiyasa yawani saki jiki hummm zakazo ahannu wlh duk sai nafanshe wahata domin bazakaci bulus ba, katsemata tunani Fauzaan yayi dace inamaga kinyi shiru, murmushi tasakarmishi mai burgewa sannan tace kayi hakuri my baby nasan nasabamaka azamammu amma inason kabani dama akaro na biyu lallai zakayi alfahari da ni, duk maganar nan datakeyi cikin kuka takeyi domin takara nuna masa nadamarsa.
Rungumeta yayi ajikinshi domin bakamin tausayi tabashiba, kikwantarda hankalinki my dear na nidama banrikeki araiba saboda nasan daman wannan ba halinki bane shiyasa bansakashi arainaba, don haka kidaina kukan haka karkiyimun asarar hawayennan masu matukar tsada awajena, share mata hawayen yake yana kara lallashinta saboda tasaki ranta, tausayinta yakeji sosai domin baiyi tunanin zata kwantarda hankalinta hakaba lokacin da yayi aure amma gashi har yanxu bata yimasa maganar aurenshiba.
Zaunar da ita yayi sannan shima yazauna yafuskanceta domin yanason suyi magana mai mahimmamci, waton Feezah bakaramin mamaki kika baniba game da halin da kika nunamun wanda banyi tsammanin haka daga wajenkiba duba da irin rayuwar tashin hankalin da muka tsinci kammu aciki wanda haryanxu mamaki nakeyi, duk da ba abun mamaki bane amma kinshayar dani mamaki sosai narashin tankamin da bakiyiba alokacin da kikaga Fadeelah amatsayin kishiyarki sai ma wani tarin mamakin dakika bani shine lokacin da kika rungume fadeela afilin jirgi, sannan kikayi muna girki wanda nikaina rabona da inci girginki har namanta.
Wani shu'umin murmushi tayi wanda sai da Fauzaan yaji ajikinshi har jijiyarshi tana harbawa saboda tsabar shigarshi da murmushinta yayimasa, sannan tace haba mijina kai kanka kasan ina sonka wannancen lokacin ma danayimaka rashin kunya wlh sharrin shai danne, shiyasa nazauna nayiwa kaina fada, kamar yadda kace nice sanadin aurenka tabbas nidince domin dana karbi bukatarka daduk hakan bai faru daniba, nasan nice nacutar da kaina tomexaisa inkara tayar maka da hankali? Aikaga da banyiwa kaina adalciba, nagodewa Allah da ba mummunar hanya kafadaba dasai hakan yafi damuna bisa ga zargin kaina da laifin.
Matukar tausayi fauzaan yatausayamata domin yasan Feezah da zafin kishin tsiya amma tahakura, karki damu wannan kaddarace daga Allah koda bada laifin da kika aikatamunba in Allah yakaddaromun sai nayi kamar yadda kaddara tasa nayi ayanxu, don haka kikwantar da hankalinki komai yawuce, nidai fatana kuzauna lafia saboda shine cikar burina ayanxu banida wani farin ciki sama da naku don haka nake rokon kikara tausar zuciyarki duk danasan Fadeelah batada matsala amma sai kinyi hakuri da ita, babu komai ai munzama daya da'ita yanxu kuma insha allahu zakasameni mai biyayya agareka.
Washe gari Fadeelah takarbi girki yafita daga dakin Feezah, bayan yadawo kamar yadda yasaba part din Feezah yafara shiga sannan yawuce part din Fadeelah, bayan yayi wanka sunci abinci suna zaune suna kallon wani American film, film din bakaramin kyau yayimata shiyasa tamaida hankalinta akai gabadaya batason abinda yakatsemata kallon, jikawai tayi anjawota wanda tasan tunda yafara ba lallai yabarta tayi kallonba don haka takashe kallon inyaso dasafe sai taci gaba idan yafita aiki, meyasa kika kashe kallonki bayan naga gaba daya inmanta dani sai ta kallon kike murmushi tayi sannan tace aiduk mahimmancin kallon kafishi mahimmamanci agurina shiyasa nakashe domin inbaka lokacina yadda yakamata, kara jawota yayi jikinshi yana shafata, shiyasa yake masifar sonta domin duk wani abu nashi bata wasa dashi takan dauki al'amarinshi da mahimmanci sosai, wasa yakeyi da jikinta yana romance din jikinta sosai wanda ita kanta batafatan abinda zaishigo tsakaninsu dai2 irin wannan lokacin, bakinsu hade suna kissing din junansu kamar zasu tsinke harshen juna da tsotsa, hannuwansa ba'inda basa shiga ajikinta fitar da bakinsa yayi acikin nata yafa tsotsan boobs dinta masu shegen taushi wanda yana daya daga cikin abinda yake so ajikinta.
Ganin wajen bazai wadatar dasuba suka wuce bedroom dinta suna hawa gadon taji jikinta yakama rawa kamar tanajin sanyi shikuwa gogan baimasan halin datake cikiba tsabar nisan da yayi, wasa kawai yake da jikinta wanda dai2 wannan lokacin tayi nisa cikin wannan halin amma baimasa metakeyiba shifa atunaninshi takai lokacin da takeson yashigeta shiyasa jikinta yake bari haka.
Akwai matan da idan anawasa da jikinsu sai jikinsu yadauki rawa suna kugi kamar masu iska duk sufita hayyacinsu saboda yanayinsu bukatarsu mai karfice, wasu basa iya control din jin dadinsu alokacin romance.
Yayi minti asirin yana wasa da ita sannan yafara shirin sex da ita wanda haka yayi dai2 da daukewar nunfashinta, komai nata yatsaya cakkk shikanshi yalura da halin da ake ciki jijjigata yakeyi yana kiran sunanta amma ina batamasan anayiba, bakaramin tashi hankalinshi yayiba duk yarude yasara yadda zaiyi da ita sai faman jijjigarta yakeyi amma ko motsawa batayiba.
Maman Umar CE.......
[10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈
*FAUZAAN*
*NA*
*SARATU MUSA*( maman Umar)
*51-55*
"Duk yadda yadauki lamarin yawuce tunaninshi, jijjigarta yake da karfi amma ko motsi batayiba, can dubara kiran Feezah yafadomasa nan da nan yamayar mata rigarta yasaka jallabiyarshi yanufi part din feezah saboda shikam baisan yadda zaiyi da itaba, sauri2 gudu2 yashiga part din direct bedroom dinta yashiga kwance yasameta tana bacci duk da ba bacci takeyiba, domin kafin yazo tsaye take tana zullumin ko aikinsu yafara aiki tana cikin wannan tunanin sai taji anbude gambun palon anshigo shiyasa takoma takwanta azuwan bacci takeyi.
Cikin tsananin tashin hankali yake kiran sunanta da karfi zumbur tamike zaune tana zarar ido domin kiran bakaramin gigita tunaninta yayiba, lafia my dear meyafaru kakemun irin wannan kiran, ina Fadeelah, meyasameta , duk lokaci guda tajefamishi wadannan jerin tambayoyin, banda rawa babu abinda jikinshi yakeyi yamakasa yimata magana hannunta kawai yajawo suka baro part din sukayi part din Fadeelah.
Yadda yabarta haka yasameta kwance da hannu yanunawa Feezah ita bakinshi narawa maganarma takasa fitowa, cikin tsananin tashin hankali Feezah tayi kan Fadeelah tana jijjigata tana kuka kamar ranta zaifita, don Allah kitashi yar uwata kar kimutu kibarni wayyo ni nashiga ukku kuka takeyi bilhakki gwanin bantausayi, sai karantse batasan meyake faruwaba.
Can dai Fauzaan yayi karfin halin dafa Feezah tadago idanunta dasukayi jajir tsabar kukan da tasha abunka da farin mutum, cikin nuna jarumtakarsa yace da ita yakamata kibar kukan hakan kar kijawo wa kanki wani ciwon kema yanxu abinda za'ayi kawai mu dauketa muwuce hospital da ita nan da nan tashare hawayenta tace yauwa bari insanyo hijab dina dagudu tayi part dinta tana zuwa tafashe dawata mahaukaciyar dariya tanayiwa kanta kirari irin tayi nasara dinnan, daukar wayanta tayi takira mom dinta bugu biyu tadauka ko gaisawa basuyiba tashiga yiwa mom dinta bayanin abinda yake faruwa itama mom din bakaramin dadi tajiba aikinsu yayi kyau sosai don haka zata koma wajen boka domin afara aiki akan Fauzaan tunda wannan yayi kyau sosai.
Nan dai sukayi sallama sannan tasanya hijab dinta suka wuce hospital din da suke ganin doctor, dasauri aka shiga bata taimakon gaggawa sun jima akanta sannan tafarko cikin firgici allurar bacci aka yimata sannan aka canxa mata dakin hutu.
"Bata farkaba sai zuwa asba sannan tafarka cikin nutsuwarta lokacin Fauzaan yafita masallaci nan cikin harabar hospital din itakuma Feezah tana zaune kusa da gadon amma baccine yadauketa shiyasa koda Fadeelah tafarka batasaniba, sai da taji motsi sannan tafarka dasauri tanayima sannu kallonta Fadeelah tayi cikin mamakin sannun da tayimata domin ita dai tasan lafiyarta qalau tomeyasa takeyimata sannu?
Yunkurawa tayi domin tanason tashi tayi alwala saboda har hantayadda sallah taimakamata Feezah tayi tatashi sannan takaita toilet din dakin tafito zaune tayi tana jiranta, bayan tagama alwalar tafito tafara sallah.
Ahaka Fauzaan yasamesu zaune saman abin sallah, bakaramin dadi yajiba dayasamu nutsuwarsa tafarka harma tayi sallah alamun sauki yasamu kenan, bayan sungama ne suka gaidashi ya amsa tare da tablmbayar jikin Fadeelah murmushi kawai tayi domin yanzu tafahimci itace batada lafia saboda ganin gasu a cikin hospital naji sauki Allah yakara bada lafia ameen cewar Feezah.
Dasafe bayan doctor yashigo yaduba jikinta yacewa Fauzaan yasameshi office dinshi, haka kuwa akayi domin tare suka shiga office din bayan sun zauna doctor yakalleshi cikin fara'a yace azahirin gaskiya bamugano sanadin suman matarkaba amma abinciken damukayi mungano tana dauke da karamin ciki na sati biyu, don haka akiyaye kaga karamin cikine da ita gudun samun matsala.
Bakaramin murna Fauzaan yayiba jincewa yakusa zama daddy domin aduniya babu abinda Fauzaan yakeso sama da yara kodon shikadaine agurin iyayenshi ohooo, haka yafito daga office din bayan yakarbo takaddar sallama dana magungunan dazasu siya, dakin da aka kwntarda Fadeelah yanufa cikin murna yanashiga yarungumeta yama manta da Feezah nawajen yashiga bata sumba masu lafia yanayimata godeya, nagode nagode Fadeelah kai gaskiya yau bansan yadda zankwatantamiki irin farin cikin da nakejiba Allah yayimiki albarka domin kingamamin komai aduniya tunda zaki haifamin baby.
Wani kallo Feezah tabishi dashi idonta sunfiffito waje tsabar tashin hankali dayasameta yanxu, mekalamanshi suke nufi kenan yana nufin cikine da Fadeelah ko me? Kai wlh wannan bazai yuyuba Sam wannan ai gangancine ma, can kuma tatuna inda take nan da nan tashiga nutsuwarta cikin nuna farin cikinta tace kai masha Allah ashe nazama mamee kenan Allah yaraba lafia, kallonta yayi cikin jindadin yace ameen my dear kema Allah yabaki naki masu albarka ameen cewar Fadeelah.
Bayan sundawo gidane Feezah tawuce part dinta suma suka wuce nasu, wanka suka shiga tare sun jima sosai domin yahanata wankan wai saiyayi magana da babynshi, dariya kawai takemasa saboda abinda yake mata dakyar yabari sukayi wankan suka fito.
Bayan sun shirya suka fito palon karar wayarshi yaji saman kujera tun jiya dasuna kallo nan yamanta ta sai lokacin yatuna da wayarshi dauka yayi yaga sunan Mom dinshice take kiranshi, dauka yayi suka gaisa sai lokacin yake yimata bayanin abinda yafaru ita kanta bakamin jin dadi tayiba tayi murna sosai har tanacewa yakula da 'yar mutane tunda yaga yanxu ba'ita kadai bace, insha Allahu za'a kiyaye mom yauwa bani yar tawa inji muryarta mikamata wayar yayi bayan sungaisa take tambayarta inda yake mata ciwo babu inda yakemun ciwo mom nafaji sauki sosai yanxu ma kichin zanshiga indora muna girki, a a kibari kikara hutawa zansa direba yakawo muku abinci, to mom mun gode Allah yakara girma ameen Allah yayimuku albarka yarabaku lafia ameen, sannan tamikamishi wayarshi sundanyi fira har tana tambayar Feezah yake gayamata aitare suka kwana a can Hospital.
"Hankalin Feezah bakaramin tashi yayiba jin cewar cikine da Fadeelah, Fadeelah kinyi ganganci dakika shigo rayuwata da mijina zancire tausayi da imani in nunamiki kuskuren da kika aikata wanda nan gaba ko kudi akabaki bazaki kara kwatanta kamarshiba, daukar yawa tayi takira mom dinta nan tayimata bayanin cikin da Fadeelah take dauke dashi.
Maman Umar CE........
[10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈
*FAUZAAN*
*NA*
*SARATU MUSA*(maman Umar)
*61-65*
Tafe suke suna fira cikin nishadi da shaukin juna, juyowa yayi yakalleta yaga yadda wani irin annuri ya mamaye fuskarta alamun tana cikin farin ciki kenan, hannunta yarike yana murzawa ahankali yace yaudai kinje kinga su malam ko, cikin murnar da takasa boyuwa a fuskarta tace gaskiya yau ina cikin farin ciki sosai domin bakamin dadin yinin danayi agida najiba kowa yana nan nan dani kamar munshekara bamu haduba, naji kamar karmu rabu dasu wlh cikin shagwaba tayi maganar wanda sai da Fauzaan yaji ajikinsa kara matse hannunta yayi dayarike yace ko kinaso inmaidaki kikwana acen? Cikin mamaki take kallonshi tace kwanafa kace my bananata, Allah yatsareni inkwana waje inbar mijina shikadai a gida, wata irin juyowa dayayi sai da Fadeelah tafirgida yace mekikace kallonshi tayi tace yaushe? Yanxu naji kinkirani dawani suna, plx mai maita inji sosai kinji, rufe fuskarta tayi domin saiyanzu tagane abinda yake nufi kara matse hannunta yayi yace plx mana nutsuwata kisake fada kinji, kasa fada tayi domin kosanda takirashi da sunan cikin shauki tafada batare da tunanin wani abuba.
Haka yayitayimata magiya amma taki sake fada dole yakyaleta don bayadda zaiyi amma bakaramin tasiri sunan yayi azuciyarshiba Bananata, kaji wani special name da aka kirani dashi, murmushi kawai yayi a zuciyarshi tuanai yake dama yarinyarnan tawaye har haka, ina mata kallon wadda basan komaiba amma kullum da kalar salon da take zuwamun dashi.
Kallonshi tayi cikin jin kunyar zancenta tace plx muje mugaida Mom kaji, baicemata komaiba yajuya kan motar suka dauki hannun unguwarsu Mom kallonta yayi yace itama gayamata zakiyi ansamu tsaraba kenan dariya tayi mai sauti tace eh mana mutum da mom dinshi anayimuna sa ido😜 shima dariya yayi yace wani nan inyiwa uwa da ya sa ido kawai dai natambayane dadin abindai nima inada nawa iyayen da muke sirri tare danaga takaina.
Dasallama suka shiga palon zaune take saman kujera tana kallon tauraruwa, damurnarta ta amsa sallama tare dayimusu barka da zuwa, bayan sungaisa da fadeelah sannan tadubi only son dinta cikin kulawa tace ya ina Feezah batare kukebane? A a mom yanzuma naje dauko Fadeela ne agida tawuni shine tace muzo tagaidaki, kai amma naji dadi sosai yakuka barosu malam din? Lafia qlau suke suna gaidaku, muna amsawa.
Sunjima suna fira anan mom tasa mai aikinta takawomusu abinci fauzaan kawai yaci domin ita tun agida saida taci abinci sannan tafito, bayan yagama cin abinci ne sukayiwa mom sallama suka wuce gida.
"Haka mom din Feezah taje kauyen tasamu wannan bokan yajima da mutuwa amma akwai yaronsa dayake aiki yanzu, haka taje wajenshi tayimasa bayanin abinda takeso ayimata amma kamar hadin baki maganarsu da wancen boka tazama iri guda, dole bayadda zatayi haka tahakura tadawo, sai wajen karfe goma tadawo gida bayan uwar yunwar da takwaso.
Tana zuwa bata kira Feezah ba saboda batasan abinda zatacemataba amatsayinta na uwarta takasa sharemata hawayenta, sai wannan sabon tashin hankali wai dole sai wannan tsinaniyar tahaifi wannan cikin, abinda bazata taba bari yafaruba kozatayi yawo tsirara kuwa.
Haka rayuwa tayi tatafiya awajen Fadeela da Fauzaan tun suna daukar lamarin da sauki har gashi yanzu tsawon wata hudu kenan baya kwanciyar aure da ita, kuma duk lokacin da yazo da wannan bukatar suma zatayi sai ankaita hospital, dole yafallamawa Allah komai yana aduu'a domin yafara tunanin kilan iska ne kayakeson shiga tsakaninshi da matarshi.
Haba mom haryanzu banji kince komaiba gashi yanzu cikin jikinta yakai tsawon wata hudu don Allah kiyi wani abu akai ma, saboda bakaramin tashin hankali bane wata tazo tahaihu agidannan kinsan wannan Sam bamai yuyuwa bane, kikwantarda hankalinki Feezah nagayamiki inanan ina wani shiri akai nafiki damuwa akan wannan cikin da kike magan, don haka kikwantarda hankalinki kinji, to shikenan nan sukayi sallama.
Kuyi hkri da wannan plx
Maman Umar CE .....
[10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈
*FAUZAAN*
*NA*
*SARATU MUSA*(maman Umar)
*76-80*
Nan da nan akasamo jariri sabin haihuwa boka yashiga aiki, dasafe Mom tana zuwa yabata maganin dayahada yace tayi matukar taka tsan-tsan domin maganin yanada ka'ida kuma idan tayi sakaci yabata, duk abinda sukayi a kansu zai koma don haka akiyaye, kije kisami rafi mai girma sosai kikira sunanta har sau ukku kina diban garin maganin kina zubawa acikin ruwa har sau Ukku sannan ki juyo kiyi tafiyarki, kokinji ana miki magana karki jiyo domin idan kika juyo kece zaki kekika janyowa kanki matsala kuma nidai babu abinda zan'iya yimiki.
Haka kuwa akayi tana cikin tafiya taji an kwance jakarta da karfi tana juyawa bataga kowaba tsananin tsoro ne yashigeta tunawa damaganar boka datayi, amatukar rude tafara gudu takoma wajen boka tana zuwa tasami bukar ahi yakama da wuta kuwa boka kawai kakeji kara rudewa mom tayi cikin rashin makama tasake yankawa da mugun gudu batasan inda take sanya kafartaba gudu take mai tsananin karfi kamar zata tashi sama duk wanda yaganta kokarin kaucemata yake saboda karfin gudun da takeyi.
Malam yana zaune sai ga sako yazo masa yana dubawa yaga garin maganin kwanceshi yayi tasami tsagaro mai yami yazuba wani irin tafasa maganin yakamayi kamar andora ruwan zafi a wuta, shikanshi malam sai da yatsorata da karfin da magani yakedashi, tsawon awa guda sannan maganin yabace bat kamar ba'asa ba, ruwan tsagaron suka koma yadda suke kamar babu abinda akasaka acikin ruwa.
Misalin karfe ukku nadare suna nafila kamar yadda mlm yace, sun kai raka'a takarshe sukaji wata irin kuwa sai da suka rufe kunnuwansu saboda tsananin karar da kuwar takeda, amatukar firgice fadeela tafawa fauzaan shima rungumeta yayi acikin jikinshi, Shikansa amatukar tsorace yake kamar ance yadago kansa wuta yaga tanaci akarkaahin gadonsu kuma babu hayaki sannan bata taba gadonba acikin karkashin gadon kawai takeci jajir da ita, bayan minti sha biyar wutar takashe kanta shidai tsabar tsoro bai barshi yayi kwakwkwaran motsiba addu'a yakeyi cikin zuciyarshi domin hadda bakinshi bai iya motsawa, duk abinda yake faruwa Fadeela tana rungume da jikinshi baccin wahala yadauketa batamasan meyake faruwaba, cikin baccinta taga Feezah tana biyota da mugun gudu jini yana mata zuba gacikinta yayi wani irin juyawa gudu kawai takeyi saura kadan tafada wani katon rami dayake gabanta taji andauketa anyi sama da ita Feezah tana zuwa bata kula da ramen dayake gabantaba kawai sai tafada acikinshi, wani irin zurfine da ramen sannan idan kana cikinshi kokadan baka ganin hasken duniya.
Cikin tsananin firgita tafarka tajita ajikin fauzaan kara rungumeshi tayi kamar zata shige kljikinshi, nan da nan mafarkin datayi yadawo mata kamar yanzu abin yake faruwa tace inna lillahi wa inna ilaihin raji'uun tare da shafo cikinta kamar ance tadubi kasanta jini taga yana bin kafafunwanta ai afirgice tasaki fauzaan tamike tsaye jirine yadebeta tayi luuu zata fadi da sauri fauzaan yatareta tafada jikinshi, amatukar rude yake kiran sunanta fadeela fadeela fadeela fadeela duk yarude yarasa abinda zaiyi, can yadebo ruwa a firij yashafamata ajiyar zuciya tayi mai karfin gaske can tatuna da abinda yake faruwa tafashe da kuka tace shikenan tarabani da cikina duk tarude kallonta yayi cikin tsananin so da tausayi yace plx fadeela kinatsu mana kiyimun bayanin meyaje faruwane waye zai rabaki da cikinki yayimata tambayar, Feezah mana nan da nan tagayamasa mafarkin datayi yanzu takuma nunamasa jinin dayake zuba ajikinta, wata irin zabura yayi da karfi yace cikin firgici da tashin hankali tashi muje hospital duk yarude kallonshi tayi tace kaga yanzu dare ne mubari zuwa da safe baima tsaya saurarentaba daukar tayayi yawuce mota da ita cikin sauri yana fira yaci karo da Feezah cikin tsananin tashin hankali yace ke Feezah ina zakije cikin tsananin darennan wata irin mahaukaciyar dariya tasake mai tsananin amo da tsoratarwa tayo kansu idonta jajir kamar ansaka barkono acikinsu kokarin kamo fadeela takeyi yana bugamata tsawa cikin bacin rai.
Maman Umar CE............
[10/27, 11:09 PM] Sarah Friend: 🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈🎈
*FAUZAAN*
*NA*
*SARATU MUSA*(maman Umar)
*66-70*
Watarana suna zaune acikin palo suna fira tadaura kanta acinyarshi yana wasa da gashinta dayasha gyara itakuma tana lumshe idonta saboda yadda yakeyi da gashinta saitanajin kamar sosamata kantane yakeyi, shikuma yadda akayi gyaran gashinne yabashi sha'awa harwani kamshi yakeji mai dadi yana fitowa acikin gashinta, taba kandayake yaji bazai wadatar dashiba hancinsa yakai cikin gashinta yana shakar kamshin dayake futowa acikinsa.
Babu abimda Fadeela takeyi sai lumshe idonta saboda bakaramin felling hakan yake sakataba, batasan tanada tsananin sha'awaba sai da wannan abun yasameta domin duk lokacin da suke tare da Fauzaan wani irin masifar son yayi sex da'ita yake tasomata amma dazaran wasa yafara dadi sai komai yatsayamusu batare da bukatarsu tabiyaba.
Wannan abun bakaramin tsayamata arai yakeba saboda tafahimci shima daurewa kawai yakeyi akan matsalar da tasameta, don haka taga shirunsu bayada amfani gara suje sufadawa mom inyaso koza'asami wani taimako.
Bude idonta tayi cikin wani irin yanayi wanda duk wanda yaganta zaigane cewa amatukar bukace take da ayi sex dinta saboda yadda jikinta yasake muryarta tayi kasa sosai gawani irin canzawa da idanunta sukayi, shikanshi bakaramin felling yakejiba kawai yana daurewane domin yasan koyanuna yana son basamu zaiyiba saima wani tashin hankali dazai biyo baya, kallonshi tajeyi kafin tayimasa magana dakyar tace gaskiya my bananata yakamata mugayawa mom halinda muke ciki saboda hakan bakaramin cutardamu yakeba inyaso koda matsalar jinnune kaga sai anemi magani yafi muyi shiru, hakane Fadeela nikaina nayi tunanin hakan to abinda yasa kikaji nayishiru banason intakurakine shiyasa nake hakuri da halinda nake ciki kuma sainayi tunanin ko don kinada ciki shiyasa duk lokacin da zanzo gareki kike shiga wani halin, amma tunda abinyazama haka zansami mom damaganar inyaso sai asan matakinda za'adauka, kinga yanxu cikinki yashiga wata na bakwai aiko bakaramin hakuri nakeyiba, kallonshi tayi daniyar tayi magana kuma sai tafasa amma cikin ranta tace bakaramin hakuri dai mukeyiba domin tunda nasami cikinnan bakaramin bukatarka nakeba amma abu yaci tura.
Mom Feezah ce zaune wajen wani hatsabibin boka wanda duk wanda kagani awajen tobabu shakka yayi bankwana da imani domin wannan mutumin da zararai yake aiki babu irin bala'in dabazai aikataba, wanjen bakaganin kowa sai irin manyan yan siyasa masu budar mukamin kamar sugaban qasa ko minister ko Governor dasauran su, wata kawartace tayimata hanyar zuwa wajenshi aikinsa baya karbar komai awajenka sai yagama aiki sannan yagayamaka abinda zakabashi, zaune take awajen tanayimasa irin bayanin yadda takeso ayiwa Fadeela da cikin jikinta, kallonta yayi da jajayun idonshi masu matukar bantsoro da firgita mutum sannan yacemata aikinki zaiyi kyau amma akwai matukar hatsari agareshi domin duk lokacin da aikin yasaki waccen matar tofa duk wanda yakeda hannu acikin aikin kanshi zai koma.
Inanufin idan aka nemawa waccen magani tawarke to dani da ke da duk wanda yakeda hannu acikin aikin bazamuyi sauraba, don haka kije kiyi shawara akwai matukar hatsari sosai.
Mom din Feezah ce zaune tanayimata bayanin da boka yayimata, kallonta Feezah tayi cikin tsananin farin ciki tace lailai Mom mekike tsoro ne aidakinsani kice kawai yayi aibama yadda za'ayi tawarke balle har abun yadawo kammu, don haka nidai kawai ayi wannan aikin babuma abinda zaifaru, shiru Mom tayi tana sauraren diyar tata hartagama jawabinta sannan tadubeta cikin kulawa da natsuwa tace , Feezah bafa karamin hatsari aikinnan yakedashiba saboda kinji yadda yace duk wanda yakeda hannu acikin aikin karyarsa takare harshima baicire kansaba, don haka ni aganina gara anemi wata hanyar yafi.
Wani irin kallo na baki isaba Feezah tabi ta dashi sannan tace lallai mom dabakecekika fadamun wannan maganarba dakowaye banida makiyinda yawuceshi, nidai nace aje ayi kuma nagayamiki babu abinda zaifaru, haba mom kokinmanta da waye Fauzaan da irin dukiyar da yakeda itane? Tobari ingayamiki idan kinmanta, mahaifin Fauzaan harya mutu baisai iya yawan adadin dukiyarshiba saboda bakaramin dankasuwabane ina maitabbatarmiki kozama Fauzaan yayi bayazuwa aiki bazaitabayin talauciba inko kullum million yake kashewa, don haka idan mukayi sanya wannan shegen cikin aka haifeshi agidannan kashinmu yabushe, dani dake duk yan kallo zamu zama, don haka garama kifarka idan bacci kikeyi, kawai kije wajen boka yau dinnan ayi aikin inyaso komai zaidawo namu kafin yadawo hayyacinsa.
"Bayan Fauzaan yagamayiwa mom bayanin matsalar da suke fama dashi fada mom takamayi meyasa tunfarko baigayamata sai yanxu da komai yayi tsanani zaizo yagayamata, fada takeyi sosai bayan kasan