da su sai surabu tabi wannan sai dayan yadawo kusa da ita wance yagudu haka sukayi tayi harsuka shigo cikin gari Mom din Feezah tana biye dasu dakyar suka samu suka bacewa ganinta.
Labarin Feezah anyi Neman duniya ba'a gantaba hargidajen rediyo anyi Neman amma ba'a gantaba dole akabarwa Allah domin lamarin yafi karfin tunaninsu babu Feezah babu mom dinta kuma duk lokaci daya,
Shidai malam haruna baice komaiba kuma baigayawa kowaba, shidai tunda 'yar shi takubuta ahikenan can sukarata daman idan zaka gina ramen mugunta kaginashi gajere.
Zaune take saman cinyarshi tana wasa da gaahin kirjinsa, takalleshi cikin alamun tausayawa tace bananata haryanzu babu wani labari game da maganar Aunty Feezah ne, yau tsawon wata biyu kenan babu wani labari hawaye tana zuba a idonta, sharemata hawayen yayi shikanshi dauriya kawai yakeyi amma bakamin damuwa yake cikiba game da lamarin, kinga natsuwata karki damu insha Allah za'asami labarisu banason kina saka damuwa aranki kinga edd dinki yatsaya karwata cutar dasameki don Allah kitausayamun kinji , shiru tayi tana share hawayen fuskarta tare dacemasa shikenan nadaina Allah yabayyanasu, ameen cewar fauzaan.
Yau fadeelah tatashi cikin yanayin rashin lafiya kuma gadukkan alamu nakuda ce, cikin bacci fauzaan yaji motsin ta yabude ido cen kasa yaganta tana dafe da mararta duk tahada wani uban gumi inbanda azaba babu abinda takeji, jitake kamar ranta zaifita, da sauri yasauko yanufi inda take cikin sauri yariketa duk yarude yarasa yadda zaiyi daukar wayanshi yayi yakira mom dasauri tashigo part dinsu tace maza yadauketa suwuce hospital haihuwace.
Bata dauki dogon lokaciba tahaifo yaronta jajir dashi kamar babansa, tubarkalla kato dashi, nan da nan akagyara uwar da danta suka dauko yaron suka mikawa Mom domin itace kusa da dakin, kallonshi mom tayi tace masha Allah wannan kamar antsaga kara da kai lokacin kana jariri mikamishi yaron tayi yayimasa huduba sannan yasake maidashi a hannun Mom yashige dakin da fadeelah take mom nabiye dashi, zaune take cikin goduwar Riga kamar baitace tahaihuba gwani banshawa kusa da ita yazauna yakamo hannunta yace sannun kinji nutsuwata Allah yasakamiki da alkhairi kinbani abinda duk duniya babu mai iya banishi nagode nagode, yanzu inayake miki ciwo, girgiza kanta tayi alamun babu inda yake mata ciwo sannan mom tamikamata yaron karbarshi tayi cikin jin nauyin mom tatauramishi ido kamarsu da Abbansa hartabace, nan dai doctor yashigo yakara dubata babu wata matsala yasallamesu su lokacin karfe shidda na safe.
Maman Umar CE.........
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels