Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
5 / 5
ta samu kanta da addu'ar Allah ya bata miji na gari wanda zai dinga sata farin ciki ita da ‘ya'yania da zata haifa masa, sai kuma ta ji wata matsananciyar kunya ta kamata sai iske ganin iyayen nata tamkar sun ji a binda ta ce sai tai saurin zamewa ia kwanta ta juya baya ma'ana ta kalli bango can ta ji Abbun masu ya yiwa Innarsu bayanin mutanen da guka zo sai jadda kirkinsu yake idan dai ba kunnanta ne ya jiye mata ba dai-dai ba Pamarta so ta ji Abbun yana facin iyayen 131 IZGILI JAMILA MUHAMMED mai son tane suka zo tambayar idan ba a tsayar mata da miji ba. Ta sake ware kunnenta tana saurarensu aikuwa kunnanta ya jiye mata daidai haka ne yo waye wannan ai ina yake a ina ya ganta haka ta dinga yiwa kanta tambayoyin da bata da amsoshinsu tana jin Innar na fadawa Abbunta bata da wani wanda take so, saboda bai bata damar kula samari ba, ta ce, idan dai ka amince musu andaika kawai ka basu dama yaran ya zo su gana idan sun dai-daita shi ke nan idan kuma basu dai-daita ba to sai mu ce Allah ya hada kowa da rabonsa." 99. Malam ya ce, "Haka za a yi dan aminta gaskiya na aminta da su zan kuma yi musu bayanin nan dai suka shiga wata hirar ita kuwa ko da ta zo kwanciya kasa barci ta yi, tana ta tunane tunanen ta tana san sanin to shi din a ina ya santa da har zai aiko wakilansa, gidansu to ko kuma ya sayyadi 132 IZGILI JAMILA MUHAMMED Hafiz ne, wato malamin makarantar su ta Islamiya ne daman yan ajinsu suna yawan gaya mata ya Sayyadi Hafiz sonta yake in dai ya shigo ajinsu komai ya sa ko ta a cikin maganarsa da ya shafe ta, abu da bai shafeta ba sai ya sata a ciki kuma suna yawan faɗa mata ko kallan da yake mata ba irin wanda yake musu bane, kuma in dai tana guri fara'arsa tafi yawa, duk da dai shi din mai fara'a ne sai ta ji wani dadi marar musaltuwa yana ratsa ta, tai wani juyi ta rungumo filonta cikin zuciyarta. In dai kuwa shi ne ba karamin morewa da miji ta yi ba, dan kyakkyawa ne mai tsafta gami da fara'ar da take kara masa kyau, haka ta dawo daga tunane tunanenta har dai daga karshe barci ya dauketa ciki dama farkai farkai tai.' " Zaune yake cikin kasaitaccen falon nasa tamkar fadar sarauniya, sanye yake da 133 ; IZGILI JAMILA MUHAMMED short nicker fari tas, da singilet ya ɗoro farar kyakkyawa kafarsa kan dan karamin table din glass din da yake gabansa falo yana fitar da wani sassanyan room freshner tar da sanyin Air Condition sai ya bada wani irin sanyin dadi mai ratsa zuciya yatsurawa tangamemiyar TB din ido ire-iren film din fitsarar da ya saba gani yan zun ma su yake kallo gefe daya kuma tabarsa yake busawa cike da kwarcwa ya yi nisa cikin kallon nasa ya ji Enter comm dinsa tana kadawa ya dan saki tsaki gami da share mai Knocking din, koma waye ya gaji yai daina. Ya kara jan wani dogon tsaki anya kuwa mai Knocking mayu ba, ya kallo agogon nan bai dake hada a iri can da kusurwar falon ya ce, "Idan ban da rashin zuciya da kuma naci, mutum yai minti ashiri da biyar yana buga kofa anki zuwa a bude ba sai ka tafi ba, tunda ba a maraba da kai aikuwa mai buga kofar babu alamar zai 134 IZGILI JAMILA MUHAMMED barshi yai kallon nan yai kiran sabuwar buduwarsa Lindy da take gyara masa daki da sauri ta fito bai ko kalli inda take ba, yai mata nuni da kofa ta san abindą yake nufi ta bude ta bude kofar wata kedara ce irin ta sanye da wata 'yar bingilar riga da wani ta dada ɓaбɓake kofar sanan cikin turanci dogon takalmi. Kudurat ce tsohuwar budurwasa Linda take magana ba gami da wani kyaɓe tana mata wani kallon hadarin ka ji, ta ce, "Wa ki ke nema kuma gurin wa ki ka zo.?" Kudurat ta fusata daman ta san yana tare da wata tunda tai kusan minti talatin tsaye tana bugu duk da dai daman wulakanci gami da IZGILANCI halinsa ne ko shi kaɗai ne ma yanai mata wadda tafi haka da shi ne ya bude ba zata ji haushi ba amma tunda wannan shegiyar ce to kuwa in dai ta kawo mata rainin hankali zata ci ubanta. 135 大 IZGILL JAMILA MUHAM Kudurat ta galla mata watan harara ta ce, "Ke har kin isa ki tambaye ni gurin wanda na zo, to bara ki ji ko uban ki ne mai gadin gidan nan bai isa ya yi min wannan tambayar ba." Lindy bata bari ta sauke numfashi ba ta yarfeta da mari, Ai sai kokawa ta harke sai ga su cikin falon suna dam batawa yai saurin mikewa tsayo ya daka musu wata matsiyaciyar tsawa ya cc, "Good dambe agidana to yau zaku ci ubanku.!! Kashi masu karatu ku biyo ni a littafi na biyu dan jin yanda zata kasanc taku mai kaunarku. 136 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 5 of 5