ta
samu kanta da addu'ar Allah ya bata miji na
gari wanda zai dinga sata farin ciki ita da
‘ya'yania da zata haifa masa, sai kuma ta ji
wata matsananciyar kunya ta kamata sai
iske ganin iyayen nata tamkar sun ji a binda
ta ce sai tai saurin zamewa ia kwanta ta juya
baya ma'ana ta kalli bango can ta ji Abbun
masu ya yiwa Innarsu bayanin mutanen da
guka zo sai jadda kirkinsu yake idan dai ba
kunnanta ne ya jiye mata ba dai-dai ba
Pamarta so ta ji Abbun yana facin iyayen
131
IZGILI JAMILA MUHAMMED
mai son tane suka zo tambayar idan ba a
tsayar mata da miji ba.
Ta sake ware kunnenta tana
saurarensu aikuwa kunnanta ya jiye mata
daidai haka ne yo waye wannan ai ina yake
a ina ya ganta haka ta dinga yiwa kanta
tambayoyin da bata da amsoshinsu tana jin
Innar na fadawa Abbunta bata da wani
wanda take so, saboda bai bata damar kula
samari ba, ta ce, idan dai ka amince musu andaika kawai ka basu dama yaran ya zo su gana
idan sun dai-daita shi ke nan idan kuma basu
dai-daita ba to sai mu ce Allah ya hada
kowa da rabonsa."
99.
Malam ya ce, "Haka za a yi dan
aminta gaskiya na aminta da su zan kuma yi
musu bayanin nan dai suka shiga wata hirar
ita kuwa ko da ta zo kwanciya kasa barci ta
yi, tana ta tunane tunanen ta tana san sanin
to shi din a ina ya santa da har zai aiko
wakilansa, gidansu to ko kuma ya sayyadi
132
IZGILI JAMILA MUHAMMED
Hafiz ne, wato malamin makarantar su ta
Islamiya ne daman yan ajinsu suna yawan
gaya mata ya Sayyadi Hafiz sonta yake in
dai ya shigo ajinsu komai ya sa ko ta a cikin
maganarsa da ya shafe ta, abu da bai shafeta
ba sai ya sata a ciki kuma suna yawan faɗa
mata ko kallan da yake mata ba irin wanda
yake musu bane, kuma in dai tana guri
fara'arsa tafi yawa, duk da dai shi din mai
fara'a ne sai ta ji wani dadi marar
musaltuwa yana ratsa ta, tai wani juyi ta
rungumo filonta cikin zuciyarta.
In dai kuwa shi ne ba karamin morewa
da miji ta yi ba, dan kyakkyawa ne mai
tsafta gami da fara'ar da take kara masa
kyau, haka ta dawo daga tunane tunanenta
har dai daga karshe barci ya dauketa ciki
dama farkai farkai tai.'
"
Zaune yake cikin kasaitaccen falon
nasa tamkar fadar sarauniya, sanye yake da
133
;
IZGILI JAMILA MUHAMMED
short nicker fari tas, da singilet ya ɗoro farar
kyakkyawa kafarsa kan dan karamin table
din glass din da yake gabansa falo yana fitar
da wani sassanyan room freshner tar da
sanyin Air Condition sai ya bada wani irin
sanyin dadi mai ratsa zuciya yatsurawa
tangamemiyar TB din ido ire-iren film din
fitsarar da ya saba gani yan zun ma su yake
kallo gefe daya kuma tabarsa yake busawa
cike da kwarcwa ya yi nisa cikin kallon nasa
ya ji Enter comm dinsa tana kadawa ya dan
saki tsaki gami da share mai Knocking din,
koma waye ya gaji yai daina.
Ya kara jan wani dogon tsaki anya
kuwa mai Knocking mayu ba, ya kallo agogon nan bai dake hada a iri can da
kusurwar falon ya ce, "Idan ban da rashin
zuciya da kuma naci, mutum yai minti ashiri
da biyar yana buga kofa anki zuwa a bude
ba sai ka tafi ba, tunda ba a maraba da kai
aikuwa mai buga kofar babu alamar zai
134
IZGILI JAMILA MUHAMMED
barshi yai kallon nan yai kiran sabuwar
buduwarsa Lindy da take gyara masa daki
da sauri ta fito bai ko kalli inda take ba, yai
mata nuni da kofa ta san abindą yake nufi ta
bude ta bude kofar wata kedara ce irin ta
sanye da wata 'yar bingilar riga da wani ta
dada ɓaбɓake kofar sanan cikin turanci
dogon takalmi.
Kudurat ce tsohuwar budurwasa Linda
take magana ba gami da wani kyaɓe tana
mata wani kallon hadarin ka ji, ta ce, "Wa ki
ke nema kuma gurin wa ki ka zo.?"
Kudurat ta fusata daman ta san yana
tare da wata tunda tai kusan minti talatin
tsaye tana bugu duk da dai daman wulakanci
gami da IZGILANCI halinsa ne ko shi kaɗai
ne ma yanai mata wadda tafi haka da shi ne
ya bude ba zata ji haushi ba amma tunda
wannan shegiyar ce to kuwa in dai ta kawo
mata rainin hankali zata ci ubanta.
135
大
IZGILL JAMILA MUHAM
Kudurat ta galla mata watan
harara ta ce, "Ke har kin isa ki tambaye ni
gurin wanda na zo, to bara ki ji ko uban ki
ne mai gadin gidan nan bai isa ya yi min
wannan tambayar ba."
Lindy bata bari ta sauke numfashi ba
ta yarfeta da mari, Ai sai kokawa ta harke
sai ga su cikin falon suna dam batawa yai
saurin mikewa tsayo ya daka musu wata
matsiyaciyar tsawa ya cc, "Good dambe
agidana to yau zaku ci ubanku.!!
Kashi masu karatu ku biyo ni a littafi
na biyu dan jin yanda zata kasanc taku mai
kaunarku.
136
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels