ki zauna ke kenan
kullum zuciyarki cikin Kunci gashi kin rasa sukuni kin
rasa walwala duk dai akan abu guda. Haba Asma'u me
ke damunki ne? Ya kamata ki saki jiki ki ji dadin duniya
al'amuranki kuwa ki fawwalawa Ubangiji ki duba ki ga Asma'u babu abin da ki ka nema ki ka rasa rayuwarki kina da kyau, kina da ilimi kina da kudi mahaifinki ya mutu ya bar miki dukiya, kuma mijinki yana da kudi
{7
ashe duk wadannan abubuwa ba zasu if zama abin
rasa abu gu rayuwata?" Ta fada ranta. Ya ci gaba da maganarsa "Haba Asma'u ki daure ki rage yawan damuwa mana, ko don gudun
kamuwa da ciwo."Ta sunkuyar da kai tana hawaye
"Don Allah Alhaji ka yi hakuri ba laifina ne ba, laifin zuciyata ne." Nan take tausauyinta ya kamashi "Shi kenan babu
komai Asma'u nima na yarda hakan ne shi ya sa nake
tausayawa rayuwarki, tun lokacin da na sa yi min bncike akan al'amuranki nake ta so na samar miki mafite, gajskiya yanzu na yanke
shawara gara na '\ daure ma sawwake miki
igiyar aurena dake kanki ita ce. kuram mafita ko ba komai dai za ki dan samw sassaucin
farin ciki gareki ba." Ni kuwa ya ya za yi na yi farin ciki bayan na
nauyin dake kanki." Ta fara shisshikar kuka "Dan Allah yi
"Ubm-ubhm ni babu abinda ki-ka yi min bare ki bani ha€uri. Ko da ba kya sona maai baki'nunan'rashin
Kauna ba, bare ma ni na tabbata 'babu Kiyayya.
tsakaninmu ten da ke dani badoleaka yi miki ba, ai ma san ba'dan matsanancin so da kike wa wannan yaro ba da wuya'zamanmu ya-samr miskila, amma tonda abu ya zo da haka ina ganin rabuwarmu za
ta fi dacewa frye-da
zamanmu dan ni ba zan iya jure
ganinké-cikia Kunci ba, Allah ya gani
ina tsananin son ki Asma'u, gashi ke kuma Allah ya jarrabeki da son wani, ni na san in har ba shi ki ka aura ba bana jin za ki iya
zaman aure dan duk mijin da za ki aura da wuya ki mallaka masa kanki na fahimci mijin ki ma na farko bai
san ki diya mace ba, dan haka nima ba zan bukaci abi da akai wa wani tanadi ba, ban ga dalilin da zan keta miji haddi akan abin da ba ki da ra'ayi ba, shi ya sa na
kawo masalahar rabuwa, amma dan na sake ki ba ina nufin mun yanke kowace irin hulda ba, a'a za mu ke
zumunci 7an dinga zuwa muna gaisawa, kuma na yi miki alkawarin duk wata matsala ta ki in ta taso ko ta
kudi ko ta shawara ki yi gaggawar sanar dani, koda ta waya ne." Ta dan zame daga
kan kujera
ta durkusa gabansa
cikin kuka "Don Allah idan na yi maka wani abu na
sabawa ka-yafe min." Ayya Asma'u ni fa ba ki yl min komai ba, iya
-zamanmu na makonni biyu kawai dai ni ne bana so na ci
gaba da zama dake cikin damuwa, yanzu'ki tashi na *kaiki gidanku gobe
kuma zan bada motardaukar kaya biyoki da kayanki. Daga ran ya dau mukullin mota suka tafi. Tun da
suka shiga mota ban da kuka babu abin da take sai kuka. Ya yi rarrashin duniya ta Ki yin shiru, ya ce "Haba Asma'u ki yi shiru haka nan mana don ko kadan ban son
ganin hawayenki ki dauka wannan rabuwa tamu ita ce ta
fi zama alheri dama can Allah ya yi zamanmu ba mai nisa bane, shi ya sa haa ta faru, Allah ne ya Kaddaro sai an daura aure, in ban da haka ni ba mutum ne mai
ra'ayin aure-aure ba, haka nan ba budurwar zuciya ke
gareni ba, in kin lura iyalina na gida sune tun matana na
farko har yau sune muke tare sai rana tsaka Allah ya___19
jarrabeni da sonki har na aurcki, to tunda yanzu kuma Allah ya Kaddaro mana rabuwa ai sai mu runguma mu
taru duka mu yi haKuri mu yi addu'a Allah ya sa hakan
Shi ne ya fi zams alheri tare damu." Asma'u dai kukanta take bata tanka masa ba, har suka isa gida. Bayan sun gaisa da Goggo Alhaji Yahaya
ya zauns nutse ya warware mata abubuwan da suke
farowa daga Karshe kuma ya bada shawarar abinda ya dace ya ce "Ina ganin Goggo tunda al'amarin Asma'u ya wma haka kamata ya yi ku tausayawa yarinyar nan ku
bar ta ta auri yaron da take so don so masifa ne in bashi
ta sura ba bana jin Za ta iya zaman aure." Goggo ta numfasa ta ce "Ai dama na san haka za
ta fara amma bamu muka matsa mata ta yi aure ba, ita
ce ta ce lallai ta ji
ta gani kai za ta aura. Ya dan yi murmushi yayin da ya dubi Asma'un
"Mhm na gode, nima na yaba
da zabina da ta yi dan ko
dana aureta ma ba wani laifi take yi min ba, babu wani abin assha tare da ita kawai dai na saketa ne domin ta
sami sassauci daga Kuncin da take ciki." Goggo ta ce "To mu me zamu ce Alhaji tunda ku ma'auratan kun hakura ai sai mu ce Allah ya zabar mana abin da ya fi alheri.
Bayan 'yan watanni da rabuwar ta da Alhaji Yahaya abin mamaki sai cewa ta yi da Goggo aure za ta yi ba yadda Goggo ba ta yi da ita akan kar ta sake ta yi wani auren tunda ko ta yi ba zama za ta yi ba amma sai cewa ta yi
ita kam sam ta hakura da Aminu ta gaji da damun da maza suke yi mata kullum manema sai zarya
20
suke, mutane na ta tseguminta. Goggo ta ce "To yanzu Ma'u cikin manemanki wa kike ganin za ki aura?" Ta ce "Ni kam Goggo bani da za6i duk wanda ya matsa shi zan aura." Ta ce "To Ma'u tunda kin ji kin gani ni mene ne nawa, kawai sai in ce Allah ya sanya alheri." Ana nan ran nan sai daya daga
cikim masu son Asma'u wanda ake cewa Faruk ya hura mata wuta cikin maganar aure, duk da ba wani damuwa ta yi dashi ba, amma mutum ne maj naci, kullum ya zo sai ya sa ta
gaba ya yi ta magiya akan ta daure ta aureshi. Ran nan dai suna tare ya zo gurinta
kamar yadda ya saba, suna
cikin hira ya ce "Ni kam Asma'u ba abin da yake bani mamaki cikin al'amarinki irin yandéa kina kyakkyawar yarinya haka ga Kuruciya ga kudi amma wai aurenki har biyu maza na sakoki, shin dan Allah wawayen ina ne na baya? Abin nan fa yana daure min kai." Ta yi dan murmushi "A to kai ma dai ka fada." Ya ce Shin ban da abin ki Asma'u tunda hkaa tana
faruwa dake ai irin mu ya dace ki aura mu masu sonki
zuciya daya, gashi muna ta kara-kaina kanki amma har
yanzu kin Ki ki ce wanil abu." Ta dada murmushi "Mhm Faruk kenan shin wai me kake so na ce ne?" "Ni kam Asma'u ina son na ji kin ce Faruk ina
sonka, zan aureka. Da za ki daure ki amince dani in har na aureki mai rabamu ai sai motar liman." Ga mamakinsa sai ya ji
ta ce "Shi kenan Faruk, na
amince ka fito." kidime ya dubeta "Da gaske ki ke Asma'u koda
wasa?"
"Haba Faruk babu zolaya tsakaninmu." Ya sake Kura mata ido, "Shin da gaske
kina sona Asma''u za ki
iya aurena?" "K Zan iya aurenka. "To ai ba ki amsa min tambayar
farko ba." "Ka manta kawai tun da na ce na amince ba sai ka
fito daura aure ba." Nan take dadi ya kamashi "Shi kenan Asma'u na
gode Allah ya bar Kaunar, amma fa kin min bazata don
kuwa mutane da yawa sun tabbatar min wai na rabu da
ke ba sure za ki yi ba, wani gaye ne ranki shi ki ke
zamen jira sai da aka Kirga min manemanki fiye da mutum goma amma wai duk kin Ki sauraren kowa." Ta dan sha mur "Ka san halin jama''a abin da ya fi haka ma sai su fada" Ya ce "To yanzu yaushe ki ke ganin zan turotyayena?" Ta ce "Kawai ni ba wani abu nake buKata ba, na
yafe komai ka yi KoKari ka ryje Sokoto ka gaida tyayena,
Farin ciki ya lullubeshi, "Amma ai ina ganin
daga nan sai su baka ranar daurin aure.
aurena da ke aurene na burgewa, dole ne yi biki na burgewa, wanda duniya za ta san an yi, don haka bana buKatar ki dauke min komai tunda na sameki kin gama min komai, dan kuwa zan yi aure na kece-raini dan Kalla na kaxa manema sama da goma Jallai wannan aure namu 7ai bar tarihi ko ya ki ka ce?" Ta dan kauda kai gefe "Mhm haka ne amma nj duk wannan bidi'ar bata dameni ba roKona dai dan Allah in
mun yi aure yi min riKon mutunci."
"Haba Asma'u kar ki ji komai in dai ni ne zan bdki mamaki, amma maganar biki ki yi min hakuri tunda na
da kudi dole ne shirya Kayataccen party mu gayyaci
'yan uwa da abokan arziki su zo su tayaniu
Asma'u dai shiru ta yi, tana saurarensa duk ya
gama surutansa zuciyarta ta ce "Aure in ba na Aminu
ba me zan yi da wani party?" Bayan mako daya har Faruk ya gama komai da
aurenmu.
komai an sa ranar daurin aure, shima kam ya kashewa Asma'u dukiya, gaba daya lefensa babu na banza, Asma'u ta yiwa Kawarta Zaliha waya Zaria ta sanar da
ita maganar sabon auren da za ta yi, nan da nan hankalin
Zaliha ya tashi, ba shiri washegari ta baro makaranta ta
taho Kano ta sami Asma'u gida ta yi ta yi mata fada.
"Haba Asma'u me ke damnnki ne, kin sani sarai ko
kin yi aure ba zama za ki
iya yi ba, to don me ya sa za ki
yi ta yi miki lissafin aure, kin sani in ba Aminu za ki aura ba da wuya ki
iya zaman aure da wani da namiji, to
tunda yake haka ne dan me za ki dinga yaudarar kank1? Asma'u ta numfasa "Ki yi hakuri Zaliha nima dole
ce ta sa zan yi auren nan jama'a sun sa min ido kowa
surutu yakeakaina Nan take ta katse ta "To ina ruwanki da jama'a muddin kika daka ta surutun mutane ai babu wani abin
da za ki yi ki yi musu gwaninta kawai abin dana ke so
dakc ki rabu da mutum ki kama Allah amma ina rofonki ki
janye maganar auren nan domin kuwa auren bata
23
bata lokacin ki banza, ki
jawa kanki surutu, mvtane su
suna ne ki daure ki hakura har zuwa lokacin da Aminu
Zai dawo." "Kai Zaliha ta ya ya bayan na riga na cc Zan dawo na ce a'a ai wannan ma Karanta ce, gaskiya
ba zan
fasa ba, ke dai kawai ki tayani addu'a Allah ya zaunar da ni."
"Shin in tambaye ki Asma'u wai kina sonsa ne?" Ta dan girgiza kai "A gaskiya bana sonsa kawai dai gayen yana burgeni saboda wasu halaye nasa shi metum ne mai barkwanci koda yaushe
cikin raha yake, sam bashi da saurin fushi yana da son nishadi, kana
kuma yana da naci akan duk abin da yake so, kar ki so ki ga wulaKancin da na dinga yi masa ina yankwanashi sosal amma bai taba nuna damuwarsa ba, kuma ba ki ga
yanda mutane sukai ta kawo suka ba, amma Faruk duk ya toshe kunnensa don haka ko ba komai dai zan daur ema 7auna dashi barkwancinsa zai ke debe min kewa."_ Zaliha ta yi shiru tana saurarenta sannan ta ce
"Kar ki damu Zaliha zan datré na yi zaman aure ko don na sami sassauci dagd bakin cikin da soyayyar
ta haddasa min, dashi nake kwana dashi nake tashi, haka nan ban san dalili ba sonsa kullum
haukata yake dada yi cikin raina, shi ne nake ganin
idan aa yi aure Kila tunaninsa zai ragu dzga zuciyata." Zaliha ta ce "Kai ba na jin Kaunar Aminu za ta
ragu tare da ke, ni kaina ina mamakin yanda sonsa ya dasu cikin ranki haka, har yana nema ya zame miki
illa, gajshi kin auri Yusuf kin kasa zama, kin auri Alhaji
"Duk wanan shirme ne, tun da dai bakya sonsa, ba 7aman dadi za ki yi ba ki hakura kawarshi ya fi.'
Yahaya kin kasa zama ko kin suri wannan Farok din ma na san ba zaman za ki yi ba." "Ke Zaliha ba fa Kin zama nake ba, koro ni suke, amma Alhaji Yahaya bayan ya sakeni har yanzu muna mutunci, wannan sabuwar wayar ma shi ne ya sayoa min
daga London, cewa ya yi tsoro yake karrabon Amisu ya
kasheshi, shi ya sa ya sakeni, amma har yanzu be ki ga
irin alherin da yake yi min ba."
"Haba da Allah ke yanzu nan kin yarda da camfecamfen mutane to ko ban yarda ba si biri ya yi kama da
garin, alhali
iyayenkun sun mutu?"
taba gaya masa aurena ya mutu ba, har sai shi Aminun matuin jirgin sama, wai cewarshi abokin nasa dama
Zaliha ta yi dariya "To ai idan rabo bai kash Alhaji Yahaya ba ya kashe Faruk ko?"
mutum, yanzu haka akwai rabon da Aminu shi ya sa haka take ta EE a, e™™aa ni abin da
ya bani haushi daya ne shin me ya hana Aminu dawowa
"Mhm, akwai dalili, kin san Ahmed ya ce ba zai
ya kammala karatunsa ya fara atki, ya 7¢ma cikakken
buri biyu gareshi duniya yana so ya aurcni kuma yana
So ya zamamatufin jirgi don haka ya 31 el{swari
im sha Allahu zai taimakawa abokinsa har sai ya cika buransa
gaba daya biyun." Zaliha ta yi murmushi "To mu ma sai mu ce Allah
ya ida nufi dan ni kam bana so Faruk ya warga7awa Aminu shiri. Na yi mamaki Kwarai yanda aka yi ki ka
amince da Faruk alhali Aminu kadai ki ke so
rayuwarki. "To Zaliha ya zan yi da raina tunda-na yi subutar
25
baki na ce ya fito ni ma fa abin ya dawo ya dameni kawai mu dauki wannan aure Kaddara bakin alKalami ya riga ya bushe amma ni kaina ban taba tunanin zan
auri wani baya ga Aminu ba wallahi duk irin wahalar da Faru{ yake ka kaina bana saurarensa dan ko kallo bai
ishe ai ba, kin dai san halina akan jan aji, amma abin
ikon Allah kawai rana daya sai na tsinci kaina da cewa
ya fito daura mana aure alhali ina da manema sama da mutum goma na Ki sauraren kowa nima abin nan ya ban mamaki." Zaliha ta ce "Kar ki damu kawai mu bar shi matsayin Kaddara, kuma in kin tare ina so ki kwantar da hankalmki ki zauna da mijinki zuciya daya, ki dasawa
ranki komai ya faru dake Allah ne ya Kaddaro miki, Ubangiji shi ya halicceki kuma shi ya san yanda 7ai yl da rayuwarki." Asma'u ta share hawayen da ya taru idonta "Shi kenan Zaliha na gode, Allah ya bar Kauna, zan dauki shawararki don haka kullum nake godiya ga Ubangijina da ya hada ni da aminiya ta Kwarai. Ta yi dan murmushi "Ni kuwa Asma'u me zan ce dake duniya
irin Kauna da zumuncin da kika nuna min
ai ya isa." Suka yi murmushi gaba daya, Zaliha ta ce "Ni kuwa ina Ahmed abokin sahibin naki kina jin
labarinsa?" "I to idan na so gaisheshi lokaci-lokaci na kan biya
na buga masa waya business center, mu gaisa don
bana so ya san lambata, kin san ni lambar wayata sirri ce, babu wanda ya santa daga ke sai mahaifiyata sai 2.
kuma wanda ya hada min ita amma duk ran da want ya
Zaliha ta yi dariya "Kai ba ki da kyau mutuntiyata,
wanda zan kira sai na Boye
lamba."
"Amma bai dace ki Boyewa Ahmed lambar ki ba domin kuwa Ahmed ya cancanci aboki na Kwarai ga masoyinki Aminu, kin san duk garin nan bashi da
aminin da ya fishi."
"Na san da haka Zaliha, to amma idan na
bawa Ahmed lambar wayata babu abin da zai hana Aminu ya
dinga kirana waya,
idan kuwa haka ta kasance ba
Karamin rudani zan shiga ba, kin sani jin muryar Aminu
za ta 1ya hankatani haka sauraren lafazinsa, zai haddasa min rashin kwanciyar hankali, na jima da dafin soyayyar da ya riga ya watsa min cikin rai, ya tafi ya bar ni
ganta ranar zan sauya layi."
lambar ta ki ma ba kya so gani?" "E, wallahi bana so kowa ya
santa don haka duk
Zuciya na yi min radadi. Da ace fili take babu abin da
zai hana in hukunta zuciyata, amma tun da Boye take
ba ganinta Aminu zan hukunta don haka duk wani mataki da zan dauka akan Aminu da Ahmed kar ku ga
laifina domin Ahmed yana sane da irin halin da na shiga
amma bai yi komai kai ba..." "E to ke ma kin yi magana anan koda yake Aminu
bashi da laifi da yawa, tunda har yanzu bai san aurenki ya mutu ba..."
"Asma'u ta katse ta "Ko bai sani ba me ya hanashi yin bincike domin jin halin da nake ciki? Idan Ahmed ya
Boye masa ai ya dace ya yl yawa ya binciki sauran
abokansa." 27.
eee
Ranar daurin auren Asma'u da Faruk ya kama
ranar Lahadi, dimbin jama'a 'ya uwa ds abokan 'Faruk
tun da sanyin safiya suka rankaya
zuwa Sokoto, motoci da yawa sun yi jerin gwano bimin na Shehu, en daura
aure gidan Kanin mahaifin Asma'u unguwar Rinjin
Sambo Low Cost. Faruk dai ya shirya gagarumin biki domin ya yi niyyar za yi shagulgula na kece-raini dan ko ya yi alkawari sai naira ta sha kashi wurin bikinsa da Asma'u musamman da yake yana gani shi aurene na fari gurinsa, don kuwa Faruk matashin saurayi ne bai taba
aure ba, sai akan Asma'y zai yi auren fari, shi ya sa ya
ke ta rawar kai da zirkilli dan ko ba komai dai shi ganinsa ya tsere sa'a tun da ya yi nasarar auren Asma'u
kyakkyawar yarinyar da ta girgiza 'yan maza amma abin
Kaddara sai abu ya Zo da tsautsayi da yake mu 'yan adam
muna tamu Allah yana taSa, hanyar dawowa daga daurin aure motar angwaye ta yi hatsari kuma abin.. mamaki babu wanda ya ji
rauni sai ango, su hudu ne
cikin motar, amma Faruk shi kadai ne ya ji rauni da yawa don haka suna isowa Kano aka zarce dashi asibiti. Lokacin da aka sanar da Asma'u ba Karamin tashin hankali ta shiga ba, duka gidan haka suka kwana babu
sukunt. Washegari tun da safe ta shirya tana niyyar zuwa asibiti dubo Faruk, sai ga sao daga asibiti Faruk ya
aiko kawo mata wani abokin Faruk din ne ya zo har gida ya kawo mata bayan sun gaisa ya mika mata
(envelope) ta sa hannu ta karba ta yi godiya, sai da ya
tafi ta bude wasikar, amma mamaki ne ya kamata ganin
ba wani abu bane ciki illa takardar saki, wai cewar Faruk ya saketa saboda gudun kar rabon wani ya
kasheshi, dan haka ta yi hakuri tare da yi masa addu'ar Allah ya rage masa sonta zuciyarshi. Kuma sannar. duk abin da ya yi mata ya bar mata kyauta, kar ma ta y.
tunanin za ta maido masa da kayan auren da ya yi mata. Asma'u tana gama karanta takardar ta saki kuka, ta
tafi da gudu ta fada cinyar Goggo "Wayyo ni Goggo na
shiga uku, me na yiwa maza suke Kina, wai shima Faruk
ya sakeni. Ta ci gaba da kuka. Goggo ta rungumeta "Haba Ma'una, mene ne abin
damuwa dan aurenki an sakeki, tun da ba kanki aka
fara saki ba, bare ki zama ta Karshe shin Faruk shi ne
au maza? De har za ki damu kanki, ki tuna kin rasa Aminu ma kin haKura bare wani Faruk." Haka dai Goggo ta yi ta rarrashin Asma'u duk da Asma'u ba son Faruk take yi ba amma sakin ya yi mata
ciwo. Da daddare sam kasa barci ta yi saboda damuwa, daren ta bugawa Alhaji Yahaya waya tana kuka ta sanar dashi mutuwar aurenta ya ce "To Asma'u tunda taurin
kaine dake ya zamu yi dama tun farko abin dana guda
kenan ki yi hakuri yin aure yanzu ba naki bane ki zauna ki
jira Aminu, yaron da kike so shi kadai ne mijinki..." Ba ta tsaya saurarensa ba, ta katse wayar sannan ta sake bugawa Zaliha ta gaya mata Zaliha ta ce "Ni sam ban ji haushi ba, dan Faruk ya ki ki ai ba Aminu ne ya Ki ki
ba, ki tuna fa ba don kina son sa ki ka aureshi ba, hakan ma da ya yi va raba gardama gara da ya
sawwake miki
tun baiwa Aminu 6bama ba, don Faruk ya
sake ki ba wani abin damuwa banc." Cikin kuka ta ce "Amma ai ko ba komai Faruk ya
6atan suna, mutane zasu ke camfani su dinga guduna...' "To mene ne in sun guje ki? Ca nake dai Aminu
kadai kike so, kuma na tabbata duk inda yake yana nan
vana sonki, ba zai taba gudunki bahar abada
"Ke ni fa abin nan ya fara isata garin gaba daya ya
yi min zafi Kano ta gundireni, ni kam Sokoto zan koma
garin dangin Babana gaskiya ba zan ci gaba da zama mutane suna ta surutai aj kaina ba, Gaskiya Zaliha sai dai ku yi haKuri ni kam hijira zan yi zuwa Sokoto, sai ku
taimakeni da addu'a. Zaliha ta yi shiru domin maganar Kawarta ta girgiza ta. Da safe misalin Karfe goma Alhaji Yahaya ya iso. gidansu Asma'u domin ya gaida Goggo, falo ya
cimmasy suna ta mujadala tsakanin Asma'u da Goggo;
tta Asma''u ta ce ta fasa zuwa Sokoto, Kaduna za ta tafi gurin mahaifiyarta ita kuma Goggo ta ce ta yi hakuri su
koma Sokoton gaba daya, domin ita dama saboda Asma'u take zaune Kano dan haka babu yanda za yt daki ya tashi ragaya kuma ta zauna. Nan Alhaji Yahaya
ya ya taya Goggo rarrashin Asma'u ya ce. Yanzu abinda za yi ke Asma'u ki yi haKuri zan. biya muku umara ke da Goggo ki je can Saudiyya ki: dan
huta saboda kan ki ya dan dau zafi yanzu in ya so bayan
kun dawo sai ki zai inda kike son yin karatu tunda dp.
kin ce makaranta za ki koma." Goggo ta yi ta yi masa godiya, "To Alhaj: mun
Bayan tafiyar Alhaji Yahaya Goggo ta ce "Ni kam
Asma'u da za ki yarda sai maida miki aurenku da Alhaji don gaskiya bawan Allahn nan yana_ Kauna,d uk da ya sake ki amma bai daina y! mans" hidimomi ba." "Yo ban da abin ki Goggo yaushe
kuma zan sake wani aure, ai ni bani da auren wani namiji har abada,
soyayya kuwa dama tuni na rufe babinta, shafin
rayuwata, don haka kar ma ki sake ganin wani ya
ZO
Goggo ta yi murmushi "To ai dama babu wanda ya matsa miki duk mazan nan biyu ke ki ka ce su fito."
"Ni ma fa Goggo su6utar baki na yi, amma babu
gode, madallah, Allah ya bar kauna."
nune
gurina ki yi tunanin zan yi aure."
wanda nake so cikinsu, gara ma Alhaji Yahaya ina dan
Kaunarsa, amma shima ban taba sonsa ba, yanzu ma mutuncinsa ne ya sa nake saurarensa, har muke galsawa
ta waya, amma in ban da Kaddara ai Alhaji Yabaya ba
sa'an aurena ba ne. Saboda ya haifeni dan manyan
'ya'yansa duk sa'anni na ne, amma dai na yaba da son da
ya nuna min ko ba komai gidansa ya karrama ni." Goggo ta tabe baki "Ato tun da ba za ki tya
komawa gidan Alhaji ba ai sai ki yi ta zama, na san dai
zaman jiran Aminu ki ke yi don shi kadai ne namyin da ki ke Kulaficin ki aura, tunda wahala ba ta ishe ki ba, al
sai ki yi ta zaman jiran tsammani, dan wannan yaro dai ba san lokacin dawowarsa ba." Asma'u ta dan Bata rai "Ke daman haka ki ke
Sf
Goggo da an yi magana sai ki ce Aminvtig:ya hanani aurc, haka kawai za ki dinga daukar bawan Allah, shi da bai san abin da nake ciki ba" Gogeo ta fada da dariyarta "Ja'ira kya
ce haka mana tunda ya riga ya ragargaza miki kwanya, kin kasan
som wani da duniya sai shi. Haka nan da kyan ki da. Kuruciyarki da gatanki ga dukiya Allah ya mallaka miki arama kin zauna soyayyar yaro guda daya
tana wahalar da rayuwarki ina mamakin yanda soyayyar Aminu ta hanaki jin dadin duniya."
Bayan sun dawo daga umara Asma'u da Goggo
suka yanke shawarar komawa Sokoto inda za ta fara
karatun jami'a da yake ta ce jami'ar
(Jsman Danfodiyo
take so ta yi karatu, don haka Goggo ta kirawo
(meeting) duka 'ya'yanta suka zo daga Sokoto ta gaya measu bukatarta. Nan take kowa abin ya yi masa dadi, Alhaji Halliru babban danta ya ce zai saya musu gidan
da zasu zauna shi kuma Alhaji Habibu ya ce zai sai musu mota, saboda kai Asma'u makaranta. Goggo ta yi. godiya gami da shi wa 'ya'yanta albarka. Ba dauki wani lokaci mai tsawo ba, Goggo da Asma''n suka yi Kaura daga Kano zuwa Sokoto daga nan
kuma ta shiga makaranta ta fada harkar karatu. Shigar Asma''u jami'a
ta dan sami sauyin rayuwa, ko ba komai dai damuwarta ta dan ragu da yake makaranta tana