ni kuma na ga Asma'u bikin Zaliha
Kawarta, kuma bayan nan kusan duk wata muna gaisawa waya, illar abin dai kawai da yake bata so san lambar da take amfani da ita. Na yi na yi ta bani lambarta ta hana."Aminu ya share hawayen da ya gangaro fuskarsa
"Ni fa ina mamakin yanda aka yi yarinyar bata taba nemana waya ko kuma ta nemi labarina ba, shi yasa nake tunanin ko dai da gaske ta mutu." Ahmed ya grigiza kai "Ni na san Asma'u tana nan
da ranta in har muka tsananta nema in sha Allahu za mu
sameta." Ya juya ya dubi mutumin da ya yi musu rakiya
zuwa wannan Kauye "Dan Allah bawan Allah ko za ka
iya kwatanta mana wani wanda kake zaton yana da nasaba da wannann tsohon?"
wt Mutumin nan ya nisa yayin da ya dan yi tunani "E
to akwai wani mutum dana sani dattijon kirki amma ina
zaton dan uwan mijin marigayiya Dudu ne kuma in dai
ya san yarinyar da kuke nema zai baku labarinta." Aminu ya ce "A ina mutumin yake?" Ya ce "Anan Kauyenmu yake." Ahmed ya yi dariya "To Allah ya sa mu dace." Daga nan suka dau hanya, suna isa aka yi musu iso
gurin mutumin suka gaisa mutunce suka warware masa abin da ke tafe dasu. Bayan dattijon ya gama jin
bavaninsu, nutse bai tsaya basu wata matsala ba nan da nan ya gano yarinyar da suke nufi, kuma take ya shaida musu abin da ya sani akan Asma'u ya ce shi kam ya
dade bai ga yarinyar da idonsa ba, amma dai ya san da dadewa an ce ta Ki zaman aure har ta koma karatu, amma dai yana aton can dangin uwarta take zaunc, don haka can ya dace su je su nemeta. Ahmed ya ji dadin wannan bayani da dattijo ya yi musu amma shi Aminu bai yarda ba, gani yake in ba sa'a ba Asma'u ta kubce masa kenan. Suka yi sallama da wannan mutum har Ahmed ayi masa ihisani, sannan
suka sallami dan rakiyarsu, shima suka yi masa alheri da
yamma ta yi sai suka koma cikin garin
Sokoto suka
kama dakin da zasu kwana wani hotel kafin washe gar
su wuce Kano. Da daddare bayan sun yi sallah sun ci abinci duk
yanda Ahmed ya
so ya rinjayi Aminu ya janye
hankalinshi da hira abin ya ci tura dan ko damuwa ce
cunkushe zuciyarshi
in ban da tunanin Asma'u ba
komai tare dashi, Ahmed ya dade yana surutu amma
82
shi Aminu bai ma san abin da yake
faci be. Daga kan da Ahmed sai yi sei ye ga
ashe Amine
sam hankalinsa ba gurinshi yake ba, tan tum tsuguane
yake yana zub da hawaye. Da sauri ya daga ida
yake zaune ya isa gareshi "Haba mutwmina shim ane be damunka ne na gaya maka ka yi kar ka Gums se mu ga Asma'u yarinyar nen tame nom krema nda take
kai kadai ne ranta bana im ta taba som wani mehabeki
ranta in ba kai ba, ina tabbater make Asme't shign Kunci dalilin sonka daa hake duk weta wahela és
zamu sha wurin nemanta ba komai bane." Ahmed ya zauna ya Seta lokacit gufin
abokinsa, hakan ya tuna masa éa wani lokect Ga ye
shude can baya. Asma'u ce take faman kuka akan ta ase Amine sie
kuma Ahmed ya yi ta III yaaa jim tausayinte. Washe gari da sassafe suka kama hanyet Kamo, suna isa gida hankalin mahaifiyarAmine ye tashi, gania
yanda dan nata ya shiga damewa tun dp ya dawe acma
yake ya zama wani sususu, akan mace, kwate-kwate ye Ki daidaita hankalinsa guri guda tuada ya ion Najeriye bata ga wata walwala tare da fan nata be, sha dai basha da magana ban da shin a-wanne gari Asma'e take guden
kar dan nata ya zautu shi ya sa itama tawneka wagon neman Asma'u, domin ta tabbater ia be yertayer aka
gani ba da wuya danta ye sami Da kanta ta tashi ta je guria wate mate Hageye Magajiya da yake ta san Kawar wwar Asmalp oc te
roKeta akan ta yi musu kwatancea iada emahaifiyer Asma'u take garin Kaduna. Nan dai matar yt mata
83
bayani tiryan-tiryan ta basu sunan mijin Hajiya Hadiza da sunan unguwar suke da zama. Tun da ta koma gida
ta sanar da dan nata bai yi wata-wata ba sai ya shirya musu zuwa Kaduna. Sun isa Kaduna shi da abokinsa Ahmed suka
sshiga garin cikin farin ciki kuma basu sha wata wahala ba suka bi kwatancen kamar yanda aka gaya musu, kuma sun yi sa'ar gano gidan sai dai kash, abin haushi mutanen gidan basa nan gaba daya gidan babu kowa sai masu gadi, koda suka matsa da tambaya sai aka shaida_. musu gaba daya iyalan giidan sun tafi umara da maigdian da matan gidan daya'yan gidan. Haka nan-su Aminu suka juyo gwiwa sanyaye
Zukatansu cike da damuwa, amma dai sun yi alKawarin
'yan umarar sun dawo zasu sake komawa Kaduna su gani.ko za dace, amma abin mamaki Aminu duk sai ya Kosa ya ga ba zai jure tsimayin sai
'yan umara sun dawo
ba, daa-haka ya takura Alimed wai ala dole sai sun je. dan uwan Baban Asma' sun tambayi garin da
gidan.ba, kar ka fa manta mutunin da kake
sfnagana akai: shi ne.fa.mahaifin Yusuf mijin Asma'u na
.. farko kuma ta-riga 'ta Ki dansa saboda kai."
:Aminu:ya-dubi:Ahmed cike da damuwa "To ya ya
zamu yi tun da su.kadai muka sani suna da nasaba da Baban.Asma'u.Ai ko dukanmu zasu yi
in dai zasu gaya
Asma's take. Shi kuma. Ahmed-ya ce "Gaskiya ba zai-yiwu mu
mana garin da:Asma'u take shi kenan." Ahmed-ya dan girgiza kai kawai "Share ka manta da wadannas 'mutancn, in dai haka ne ai gara mu shirya
tafiya Zaria, ka manta akwai wani (cousin) dinta da yake
zaunc Zariya wanda muka taba zuwa wurinsa neman Asma'u lokacin da ta gudu." "Ok na gane, yawwa to sai mu daga tafiyar zuwa
'weekend' na san dai da wuya
ace bamu sami wani labari da ya danganci Asma'u gurinshi ba." Nan take Aminu ya yi murna da wnanan tunani na Ahmed. Weekend yana zagayowa ba su yi Kasa gwiwa
ba suka nufi Zaria kuma Allah ya taimakesu suka isa
sa'a domin sun sami mutumin da suka je nema. Malam
Umar Faruk wani (lecturer) ne jami'ar Ahmadu Bello
dake Zariya, kuma dan uwane gurin Asma'u mahaifin
kyakkyawar
tarba da yake ya ganesu, bayan sun nutsu
sun dan huta suka yi masa bayani nutse. Abin da yake
tafe dasu kuma suka gaya masa wahalar da suka sha wurin nemanta. Nan take ya tabbatar musu Asma'u tana nan da ranta bata mutu 'ba, kuma tana cikin Koshin
lafiya, koda yake ya ce ba gurinsu take ba tana can
Sokoto wurin dangin ubanta. Ya Kara da cewa "Kuma rashin sani ne ya sa har ku ka je Sokoto kuka dawo ba tare da kun sami ganinta
ba, amma yarinyar tana nan cikin garin Sokoto tana
karatu jami'ar Usman Danfodio, ko da yake ta kan zo mana hutu lokaci-lokaci amma nima ban san
takKamaiman unguwannin da suke zaune cikin garin
Sokoto ba. Amma ku yi haKuri zan yi muku bincike
akwai wani yaro abokin karatunta zan yi masa waya na
Jt komai, domin lokuta da dama ta kan kirani waya da
Yayan Hajiya Hadiza ne. Ca mumarsa ya kar6i su Aminu, ya yi musu
85
wannan lambar." Ahmed yana jin wannan bayani da sauri ya ce "To
yallabai ko za ka taimaka mana ka bamu lambar mu yi
(try) dinta ko zamu yi sa'a mu sameta waya." Malam Faruk ya ce "To ai matsalar ba wai
lambarta ba ce, lambar wayar wani yaro ce da suke
tare. Nan da nan zuciyar Aminu ta yi dam, domin ya
razana da jin wai Asma'u tana tare da wani
'Why? Wannan wane gaye ne?' ya fada ransa, sannan ya dubeshi Yallabai daure taimaka mana da lambar domin mu sadu da abokin nata." Nan take Malamin ya fiddo wayar shi ya basu
lambar suka kwafa, basu baro Zaria ba sai da suka yi sallah suka ci abinci, sannan suka yi sallama da Malam
Umar Faruk tare da dimbin godiya suka nufo gida cike
da farin ciki. Suna isowa ya zayyanawa mahaifiyarsa
labarin da suka samu game da Asma'u ita kanta ta ji {- dadin jin wannan labari dan wannan shi ne karo na farko
da ta ga walwala tare da danta tun dawowarsa daga Turai makonni biyu da suka wuce bai taba samun
nutsuwa irin ta yau ba, dan ji yake tamkar ma ya yi arba da Asma'u dan duk wani kokwanto da yake na shin
dai Asma''u ta mutu? To yanzu ya kau daga zuciyarshi,
tunaninsa kawai wannc hanyoyi zai bi domin ya
sami
ganawa
da yarinyar. 12
lokacin ya
sami ganawa da sauran 'yan uwansa har ya
Itama mahaifiyarsa yanzu hankalinta ya
dan
kwanta tun da ta ga dan nata ya dawo hayyacinsa
sai
raraba tsarabar da ya lodo daga can. Bayan hankali ya
tt
86
kwanta suka yi shirin tafiya Sokoto, karo na biyu suna
isa garin Sokoto Giginya Hotel suka zarce suka kama daki suka biya kudin kwana biyu suka yi masauki hotel din, bayan sun dan huta suka lalubi lambar wayar
gayen
da aka ce shi ne abokin karatun Asma'u. Cikin
Jin an amsa sai Aminu ya ja wata wawiyar ajiyar
zuciya, abin ya bawa Salim mamaki amma dai ya yl
shiru tukunna ya ci gaba da kasa kunne domin bai
fahimci mai maganar ba. Bayan ya yi sallama sun gaisa ya jefa masa
saa bugu daya ana biyu ya dauka ya ce
\, tambaya "Shin dan Allah dan uwa muna tambayane
akan wata yarinya Asma'u wanda muke zaton kana da
-glaKa da ita, shi ne muke so ka taimaka mana ka sanar damu inda take ko kuma kai inda kake dan an tabbatar mana in dai muka ganka kamar mun ga Asmau....." Salim ya katseshi Dakata Malam ina ga ya dace
ka bani sani kafin aje ga batun Asma'u zai fi kyau ku
fara gabatar min da kanku idan na fabimci ko ku su waye Sal mu yi magana." Sai da Aminu ya bashi hakuri sannan ya ce "To
gaskiya mu dai baki ne, mun taho daga Kano takanas o4
domin neman yarinyar yanzu dai mun shigo garin
i, Sokoto mun yi masauki Giginya Hotel, ama da Allah
in ba za ka damu ba muna so ka sanar damu alakarka da Asma'u?"
ni
an Salim dai tambayar
ta fara gundirarsa domin har yanzu basu gabatar da kansu ba, amma koma su waye
y3
bari dai ya ja musu birki. Ya dan yi gyaran murya
ya
"Mhm abokina ai ba wata alaKa tsakaninmu da Asma'u
87
Sai ta aure ina nutin Asma'u matata cc...." "Ya salam!" Ya ji an fada gigice cikin Raraji daga can daya Oangaren, da sauri aka katsc layin nan
take Aminu ya dafe kai ji ya yi yana barazanar rabewa gida bivu, zuciyarshi ta yi masa Kunci, ya dubi Ahmed
cikin muryar kuka "Shi kenan Ahmed na rasa Asma'u mu mukc shirmenmuashee tana da miji." Ahmed ya katseshi cike da rashin gamsuwa "Haba
da Allah saurara kai ka fiye karaya sai ka ce mace." hanzarce ya fiddo tashi wayar ya sake kiran Salim, bayan ya dauka ya ce "Ji nan abokina da Allah ka ce kai ne miin Asma'u ko?" "Yes haka na fada." "To mu ma yayun Asma'u ne muka zo gaidata daga Kano."
"Mhm to ko zan iya jin sunayenku?"
""Kwarai me zai hana, ni dai sunana Ahmed
abokina kuma Aminu Gambo shi ne dan uwanta, wanda
yake karatu Kasar Rasha in dai ka sanar da ita za ta gane."Salim ya saki
'yar dartyar
farin ciki saboda yanzu
dai ya fahimci ko su su.waye "To shaidawa Malam
Aminu ni Salim Muhammad Usman ina y1 masa barka da sauka, kafin na iso amma sai ku dan saurareni zuwa
gobe, dan yanzu ina jihar Delta ne. Albishir daya da
zan yi muku ni ba mijin Asma'u bane amma ni ne babban amininta kuma ni ne wanda zan muku jagora na
sadaku da Asma'u." Cikin murmushi Ahmed ya ce "To mun fa gode
amma bari in baka mutumin ya ji daga bakinka ha san
88
an cc waka bakin mai ita ta fi dadi, dan tun farko ka
riga ka haukatashi har yanzu kidime yake tun da ka
furta masa cewa Asma'u na da miji." Cikin dariya Salim ya ce "A haba da Allah kar ya
zama faggo mana ban ishi mu sake ganawa." Ahmed ya dan doki kafadar Aminu sannan ya mika masa kan wayar. Sun dade suna tattaunawa cikin
farin ciki da gamsuwa tamkar sun dade da sanin juna, bayan sun ajiye wayar Salim kamar ya bugawa Asma'u
__ amma kuma sai ya fasa saboda ya tuna halin mutuniyar
tasa, tana iya gudu ta 6uya in har ta san Aminu ya zo
Sokoto yana nemanta domin ta sha gaya masa ita duk masifar son da takewa Aminu da wuya ta iya aurensa
saboda alkawarin da ta dauka gaban Babanshi tun
sanda yana da rai ta ce har abada ba za ta auri danshi ba. To tunawa da haka ya sa Salim ya Ki sanar da Asma'u dawowar Aminu daga Rasha da kuma zuwanshi Sokoto, so-yake kurum ya shammaceta, sai dai ta gansu
Can haka washegari da sassafe ya yiwo asubanci wajen tahowa Sokoto, yana shigowa garin Sokoto kai
tsaye hatel din dasu Aminu suka sauka ya nufa da yake
sun gaya masa lambar dakin. Karo na farko kenan da
suka yi musabiha suka ga juna ido da ido kowa
zuciyarsa cike da muma da farin ciki. Shi Salim farin
ciki yake akan Asma'u za ta sami waraka na tsohon mikin dake zuciyarta, shi kuma Aminu yana muma ne
yanda Salim ya riki Asma'u suka kwashe dogon lokaci suna abota, ba tare da ya yaudareta da soyayya ba. Abin
fa ya burgeshi nan take ya sawa zuciyarshi Salim ba
tare
89
aminin Asma'u bane ita kadai har da shi gaba daya farin
cikin Aminu Kin boyuwa ya yi har sia da ya sanar da Salim abin da yake zuciyarshi. Nan Salim ya debesu mota suka tafi. Ganin irin
yanda Aminu ya matsu da son ganin Asma'u, Salim ya
ce "Yan uwa dole fa ku dan tsahirta min dan ko gari zan
shiga da ku sai mu je gida na huta na dan yi wanka, sannan na Karasa da ku gurin mutuniyar. Ahmed ya ce "Amma dai kana so ka jawa mutumin naku rai." ~~
Salim ya ce "Ina laifi ma da za ku ga Asma'u
bati, shin ku ba ku san ganinta wuya ne dashi ba, ai sai an cike form muke bari ganta. In kuna neman yarinya maj kadawa 'yan maza ganye to Asma'u kenan." Gaba daya suka yi dariya. Suna isa gidansu Salim
falonshi ya sauki bakinsa, sannan ya shiga ciki ya
sanar da Mommy zuwan su Aminu, ta y1 murna sosai da
yake ta san labarin Asma'u gaba daya, Mommy ta cewa
Salim "Ai ni da na ganka kwatsam da na yi zaton ko
Asma'u ce ta guntsama wani tsegumi shi ya sa ka baro
da ita ka zo." Ya ce "A'a n1 ko ganin Asma'u ban yi ba, ina can Delta wadannan bakin suka kirani waya sun zo, suna neman inda Asma'u take shi ya sa na taho da gaggawa." Ya sake kallon babarshi "Mommy kenan wani abu ya
faru har ake jira sai na Zo yi min tseguminsa?" Ta yi dan murmushi "Oh, oh babu wai abu in dai ni ce ba ka ji mutuwar sarki bakina ba." Shima ya yi murmushi 'Shi kenan ko mene ne in ma ba ki fada min ba ai Daddy zai gaya min."
90
Ya koma dakinsa ya yi wanka, ya shirya sannan ya
fito falo wurin su Aminu, suka zauna suna hira, yayin da ma'aikatan gida sukai ta hidimar shiryo musu abinci. gidan su Salim suka yi (launching) hira ta yi hira
tsakanin Ahmed da Salim amma shi Aminu ba hirarsu
ce ta dameshi ba illa tunanin Asma'u, shi kam ya matsu
iya matsuwa kurum ya dora ido akan Asma'u yake
so. Can dai Ahmed ya lura ya ce da Salim "Mutumin ka fa ba duniyar hirarmu yake ba, ya
kamata mu kauce kar mu shiga zalunci." Nan Salim ya mike ya dauki mukullin motar shi
sai da ya yi musu jagora har cikin gida
suka gaida Mommy sannan suka fito, suka shiga mota suka nufi Gwiwa Lowcost. Suna shiga harabar gidan Salim ya zarce dasu dakin baki ya ajiye su sannan ya Karasa ciki. Mai aikinsu ya fara iskewa tsakar gida, suka gaisa
kai tsaye
ya nufi falon Goggo ya tarar da ita kadai ta ce "A'a dan
Yarabawa saukar yaushe?" Ya yi dariya "Goggo kenan wato ni ne ma na zama dan Yarabawa, yanzu dai ina Asma'u dan nemanta nake da gaggawa." Ta ce "A to Ma'u dai barci take ka san halin barcin
ta, in ta hau yi ba tashinta. Salim ya ce "Ina ai yau dole ta tashi, saboda tare nake da wasu baki masu muhimmanci kawai Goggo ki shiga ki tasota so nake ta gaisa da baKina. Ai ba ita kadai ba kema yaw na yi miki bakon bazawari sai ki yi kwalliyar hoda da jan baki, zai shigo ku gaisa." Goggo ta dan fadada dariyarta "Ai bakin ka kne
10
jamshakr daaddag "sons iy sy
senpleb emod BY
baromdAsgnatizita lasota daga barci. Asma'u ta da salad svitindh ta
AlAsshipaskinlsotatlio Aue ve" Obed
kek ob ship
ka'
babu woiséi shpkawann padkeaAnina laliai ab shactimacastacisd sy
cd oley esc week ood
Shima ya fadada murmushinsaTodaNEVdatsai Aankorsnnbasum plusb sy okie er eine eks
shisg SasKashsg ti daunsch kujerar da take fuskatitarshi M@hsoh 2ba)owataxtdrastiundacka eda daidailakacittda
nake buKatar ganinka dan ko bakin.nati'ylawaé "dauke
sac! sabéeralbsthir.'tsdsiand ag! Wa watssinata idanns?Wanrein 7a! ki yi
BME oiSenloksoinidamsgatengoD ByiisD}
0407 arnvanedokaticeza llgactatpaWadorsY Misa
"Me yiwa sai nan da watanni uku 3<
sai ta ja rai shi ya sa ya'bi)raburiés! itascyay yiskamar Bai wav Daglakamay abit! yanas'ranshi." Why? Warman -waedeicrimumaganaate: ailad soa' fad atia
shoyéwa. Kvfava)Asina ometaki fadaniin
iWeidaa dagwkadywdabiiAsmaue'Shikenankawdt abdr
«pdivaidaBa@ina stingitsb
uch fo:
Mw
Sai yaushe?"
097
Ta dan zaro ido "Baki kuma wadannce irin baki?"
"Ycs baki nake tare dasu shi ne na ga ya dace na
kawo su ku gaisa, saboda na san za ki yi farin cikin
ganinsu." Ta sake watsa masa idanu alamun tambaya bayyane fuskarta. Ya ce "Ki yi sauri jiranki suke." Ta tashi ta shiga daki, mayafi kawai ta dauko ta
yane
kanta da yake dama doguwar riga
ce jikinta mai hade da alkyabba dark green duk jikinta
duwatsu sai
turare da ta feshe jikinta da shi suka jera, tare suka nufi
falon baKin. Cikin nutsuwa ta yaye
labule gami da sallama. Ta
ja da baya, ta yi turus yayin da ta murza idanuwanta
-duka biyun tana zaton idanun ne suke neman yi mata gizo. Tsarki ya tabbata ga Ubangijin da ya halicci kyakkyawar suraa irin taAminu.' Ta fada ranta yayin
da ta dan lumshe ido ta sake budewa,
'A'aha abin dai da
ta gani farko shi idanuwan suka sake hango mata Aminu ne zaune cikin falon ya nutse kujera, Kafarshi
-daya kan daya yana girgizawa yayin da ya zuba mata
idanu tamkar yau ya taba dora idanunshi kanta.
razane ta dafe kirji saboda matsanancin bugawar da ta ji zuciyarta na yi gaba daya ji
ta yi numfashinta na neman daukewa, sai da Kyar
ta yi KoKarin fizgoshi gaba daya gwiwoyinta sun mata sanyi Kafafuwanta ji
ta yi kamar basu iya daukarta ba, da ba dan Salim ya yi KoKarin tallafota ba babu abin da zai hanata zubewa
Kasa. Yana jaye da hannunta har cikin falon Aminu ya
taso da sauri ya iso garcta ya dan durkusa gabanta
yayin da ya Kura mata idanu.
93
vou" (Asma'u ki tuna ni, kar ki manta ni, masoyin kine"Asma'u daga kai ki dubeni, ni ne Aminu duk da na tafi amma bayan shckaru gashi na sake dawowa
Ta dan kauda kai tana hawaye, ba tarc da ta Kulashi ba, ya sake matsawa dab da ita yayin da suka
shaki Kamshin turaren juna, hankici ya ciro yana Share mata hawaye. Ya dan rage murya Please Asma'u remember me and don'tforget me, am always your
lover and need
ni koda yaushe,
ina son ki.) Ta dan daga Kwayar idonta ta dubeshi, amma sai
ta sake sunkuyar da kai maganar da take KoKarin yi,
furucin ya gagara furtuwa. Falon ya yi tsit maganganun Aminu kurum suke
saurare, ya yi iya KoKarinsa na son ya ji
ta ce wani abu
amma ta ki furta komai, baya ga hawayen da take
Ahmed ya sa baki "Idan kin manta bari na 'tuna
Aminu tsugunne
vake gaban Asma'u shima ta
sashi hawayc, saboda ha zat iva jure ganin kukanta ba, Asma'u kin sant ina sonki musvarsa tausashc
shekaru masu yawa, /uciyata ta dasu Kaunarki ashe
yau tun da Allah ya hada fuskokinmu ba za ki yi maraba dani matsayin miji ba? Ashe ba za ki yi na'am dazubarwa. Salim ya taso daga kujerar da yake zaune ya
zo gabanta
"Haba Asma'u ki yi waiwaye izuwa baya ki dubi matsayin wannan bawan Allah da ki ka ki kowa
saboda shi ki nuna masa matsayinsa zahiri." miki rayuwar abokina ta gigita saboda ke kuma'a yanzu
kuma Kaunarki ce ta dawo dashi Najeriya.'
Ta dan zaro ido "Baki kuma wadannc irin baki?" "Yes baki nake tare dasu shi ne na ga ya dace na kawo su ku gaisa, saboda na san za ki yi farin cikin
ganinsu." Ta sake watsa masa idanu alamun tambaya bayyane fuskarta. Ya ce "Ki yi sauri jiranki suke." Ta tashi ta shiga daki, mayafi kawai ta dauko ta
yane kanta da yake dama doguwar riga ce jikinta mai hade da alkyabba dark green duk jikinta duwatsu sai
turare da ta feshe jikinta da shi suka jera, tare suka nufi
falon bakin. Cikin nutsuwa ta yaye labule gami da sallama. Ta
ja da baya, ta yi turus yayin da ta murza idanuwanta duka biyun tana zaton idanun ne suke neman yi mata gizo. Tsarki ya tabbata ga Ubangijin da ya halicci kyakkyawar sura irin ta Aminu.' Ta fada ranta yayin
da ta dan lumshe ido ta sake budewa,
'A'aha abin dai da
ta gani farko shi idanuwan suka sake hango mata Aminu ne zaune cikin falon ya nutse kujera, Kafarshi daya kan daya yana girgizawa yayin da ya zuba mata
idanu tamkar yau ya taba dora idanunshi kanta.
razane ta dafe Kirji saboda matsanancin bugawar da ta ji zuciyarta na yi gaba daya ji
ta yi numfashinta na neman daukewa, sai da Kyar
ta yi KoKarin fizgoshi gaba daya gwiwoyinta sun mata sanyi Kafafuwanta ji
ta yi kamar basu iya daukarta ba, da ba dan Salim ya yi KoKarin tallafota ba babu abin da zai hanata zubewa
Kasa. Yana jaye da hannunta har cikin talon Aminu ya
taso da sauri-ya iso garcta ya dan durkusa gabanta
yayin da ya Kura mata idanu.
93
"Asma'u daga kai ki dubeni, ni ne Aminu duk da na tafi amma bayan shckaru gashi na sake dawowa gareki." Ta dan kauda kai tana hawaye, ba tare da ta kulasbi ba, ya sake matsawa dab da ita yayin da suka
shaki Kamshin turaren juna, hankici ya ciro yana share mata hawaye. Ya dan rage murya "Please Asma'u remember me and don'tforget me, am always your lover and need
you" (Asma'u ki tuna ni, kar ki manta ni, masoyin kine
ni koda yaushe, ina son ki.) Ta dan daga Kwayar
idonta ta dubeshi, amma sai
ta sake sunkuyar da kai maganar da take KoKarin yi,
furucin ya gagara furtuwa. Falon ya yi tsit maganganun Aminu kurum suke
saurare, ya yi iya KoKarinsa na son ya ji
ta ce wani abu
amma ta ki furta komai, baya ga hawayen da take
zubarwa. Salim ya taso daga kujerar da yake zaune ya
zo gabanta "Haba Asma'u ki yi waiwaye izuwa baya ki dubi matsayin wannan bawan Allah da ki ka ki kowa
saboda shi ki nuna masa matsayinsa zahiri." Ahmed ya sa baki "Idan kin manta bari na tuna miki rayuwar abokina ta gigita saboda kc kuma yanzu
kuma Kaunarki ce ta dawo dashi Najeriya." Aminu tsugunne vake gaban Asma'u shima ta
sashi hawayc, saboda ba 7ai iva jurc ganin kukanta ba, muryarsa tausashe Asma'u kin sani ina sonki
shekaru masu yawa, zuciyata ta dasu Kaunarki ashe
yau tun da Allah ya hada fuskokinmu ba za ki yi maraba dani matsayin miji ba? Ashe ba za ki yi na'am da
94
soyayyata ba? Ashe ba za ki furta kalma mai sany1 garcni ba? Wacce za ta wankc duk wani miki da ya
zama gyambo zuciyata ba? Picase Asma'u yi magana, ki taimakeni ki ce wani abu ko zuciyata
ta yi sanyi daga
radadin da take." Ya dan matso hawayc. Ta ce "Love is real no doubt and nobody
is againt
it" (so gaskiya ne, babu jayayya
babu wanda zai ce babu
shi) Cikin kuka take furta kalaman "Ka yi hakuri Aminu
ba zan iya aurenka ba, batun aure babu shi tsakaninmu,
ina fata Allah ya baka wacce ta fini..."
"Saboda me?" hanzarce ya buKata. Ta yi shiru bata bashi amsa ba. Salim fusace ya
nunata da yatsa "Ji nan Malamal kina hauka ne? Kin ko
~san abin da ki ke fada, wato dukazabtuwar da zuciyark1
ta yi bai isa haka ba? To ina so ki gane wani abu guda
laifin wani baya shafar wani in har da adalci baki da wani dalili da za ki tuhimi Aminu..." Ahmed ya mike tsaye ya dan yi taku biyu zuwa ~uku, daga inda yake tsaye "Haba Asma'u shin me ke
~damunki ne, kun fa sha wahala rayuwarku, zuciyoyinku sun azabtu da yawa yanzu ya dace ace
komai ya zo Karshe, dan abin ya isa! Ya isa!! Ya isa haka nan!!!" Asma'u ta mike tsam ta fice daga falon ba tare da
ta kalli inda Aminu yake ba, saoda yanda ta ji zuciyarta
(4 fara raunana. Mu hadu kashi na 4,