abota
Asma''u ta dubi Goggo razane "Wai me ya faru ac? Shim wane saurayi na taba kwasowa?
muke yi ni bai taba cewa yana sona ba, mutunci ne
kawai da kuma haduwar jini, kuma yana
taimakona
SOsai makaranta." Duk da Goggo ta san Ma'u ba za ta yi mata Karya ba, "To amma yanzu irin hidimomi da dawainiyar da Salima yake yi musu ya sa Goggo ta fara kokwanto akan maganar Asma'u dan haka take so ta ji gaskiyar al'amart, daga bakin Salim din ta ce "Ni kam Salim ina ga an ya
bana ba za kaiwa Aminu Kwacen mata ba? Don kaunar
taku da Ma'u abin ya yi tsamari." Yana jin haka ya fadada fara'arsa yana yIwa Goggo dariya "Kin ji ki Goggo da wani zance wa ya
gaya miki Asma'u sona take yi? Ai ita idan ba wannan
gayen ba babu kowa ranta dan haka ni da Asma'u babu wata alaKa ta soyayya tsakaninmu, Kauna ce kawai da haduwar zuciya amma daga ni har ita kowa da wanda
yake so, ai ni na yi zaton Asma'un ta baki labarin
yarinya ta, tana can gidan aure, ni kuma ina nan ina jira
ko ta tsufa in ta fito sai na aureta. Goggo ta yi dariya "Ai kai da mutuniyar
taka dai Kwaryar sama ce take dukan ta Kasa duk jirgi daya ne ya
debo ku dan na san me yiwa ba ta ta6a ba ka labarin irin
gwagwarmayar da ta sha baya kan soyayya ba." Ya ce "Eh to ta gaya min kadan daga cikin
tarihinta amma da yake ba ta fiye son dogon surutu ba, wasu abubuwan ba lallai ne ta sanar dani ba, don duk
yawancin hirarrakinmu mun fi yin su akan abin da ya
Shafi karatunmu amma ni kam Goggo zan so na ji daga bakinki abubuwa da dama da suka danganci Asma'u." Nan take Goggo ta bashi labarin Asma'u da
49
E"<®
tarihinta gaba daya. Washe gari ranar Litinia dukkaninsu sun je makaranta amma ba su hadu ba sai da aka tashi Salim ya
kirata waya tana dauka ya ce "Ya ya
kun tashi ne? Ni fa har na fito." Asma'u ta ce "Ai ni ina da sauran lakca sai nan da
Ya ce "To yanzu ya ya za yi zamu tafi tare ne ko
kuma direbanki zai zo?"
"Gaskiya bana jin direba zai zo daukata dan kuwa Goggo ta aikeshi amma ka tafi kawai kar na Bata maka
lokaci, sai na tafi motar haya."
awa daya da rabi za mu fito."
"Haba da Allah malama wanne irin motar- haya? Shin ba ke na hana shiga motar kasuwa ba." "To shi kenan yi min afuwa yau dai aya bar ni.
in shiga tasi." "Ke wallahi ba ki isa ba." "To na ji amma ka tafi gida in ka je sai ka cewa Momy ta turo direbanku ya kai ni gida shi kenan ko?" Ya ce "Kin ga kawa: bar shi ma ba zan tafi ba gara na tsaya na jira ki ko da dare za ki kai kina daukar lakca
in kin fitoina nan inajira." Ta saki wata 'yar dariya "Kai dai Salim ka fiye
rigima ina ka taba ganin na kai dare ba mu gama lakca ba?" Ba fa jira amsar da zai ba ta ba ta rufe wayar
tana murmushi. Salim yana
zaunc akan motarsa sighrin sa yake ta
zuka cikin nishadi lokaci-lokaci ya kan duba tsadadden
agogon dake daure hannunsa, gefensa wasu abokanga ne guda biyu, Manniru da Dauda suna tsaye suna tayashi
50
fl
hira koda yake ba wai damuwa ya y¢ da hirar tasu ba. Musamman da yake tsegumi suke ta yi akan 'yan mata masu wucewa, can dai suka hango Asma'u ta taho, Mannir ya bugi Kafadar Salim "Ya kai ga mutuniyar
ta
Salim ya dan dubi hanyar da ta bullo yaym da ya
zuba mata ido. Tafiyarta take cikin nutsuwa tana taku hankali na burgewa kai ka ce tausayin
Kasa take ji. Salim ya yi doguwar zuka da karan sigarin
dake bakinsa
sannan ya fesar da hayaki ya miKawa Mannir guntuwar
tabar da bai gama busawa ba, ya
ciro alewar tom-tom
daga aljihunsa ya Gare ya jefa baki Mannir ya
karbe
tabar ya ci gaba da zuka yana masa dariya
"Hala Gimbiyar ba ta son warin ta ba ko?"
-gaskiya fa:yarinyar nan muguwar kyakkyawa
ce ga
ta
'yar hutu; da gani duk mijin da ya aureta zai huta sosai.
nan ba yana nema ya mayar da kansa soko, wai shi dole mutunci yake da ita da an yi magana
sai ya co shi ba zai yi soyayya ba." Ya dan doki kafadar Salim "Ban
da kai banza ne in da ni ne ta ya ya ina tare da zukekiyar yarinya kamar wannan zan wani tsaya muna abota at kawai soyayya zamu Kulla kuma in yi gaggawar aurenta ma ke zuwa makaranta tare." Salim ya saki
'yar dariya gami da kaiwa Mannir duka "Sannu uban tsarki ga ka nan har ka gama tsarawa
to ai kune ba ku fahimce ni ba, amma ina Kaunar Asma'u sosai ba ku ga yanda ta shiga zuciyata ba, ina ji da yarinyar nan, dan ba yadda za yi har na kwana, na
ka can ta taho."
Dauda ya dan dubi hanyar da ta ke tahowa Kai
"A to kai ma ka fada." In ji Mannir "Ba ga Salim
yini ban dora idanuna kyakkyawar
fusakrta ba, kuma
sannan bana iya barci kullum dare har sai na kirata waya ha ji sassanyar muryarta, to amma duk wannan
Kaunace ta kawo, haka Allah ne ya hada jininmu shi ya
sa Kaunarta ta shiga jikina dan ni daukarta nake tamkar wata 'yar uwata, in ka lura ai yarinyar
tana mutuntani
sosai kuma itama tana Kaunata, amma hakan ba wai vana nufin lallai sai mun yi soyayya ba, tun da ni ina da wacce nake so dan haka babu yanda
za yai
in tsaya Gata lokaci ina son yarinyar da wani gaye ya dade da dasuwa zuciyarta wanda bana jin za ta iya budewa wani ya sami dan filin da zai shiga ya zauna. Shi fa so masifa ne, don haka ya kamata ku sani shi so daya ne
tak kun ga ita Asma'u wani gaye take masifar so, ni kuma Allah ya jarrabe ni da son wata yarinyar, kowa dai da mda ya sa gaba." Dauda ya ce "Kai manta duk wannan shirme ne kawai kamata ya yi duk kuturesu waje guda
ku hade tun
da akwai Kaunarjuna, soyayya ba za ta rasa muhalli ba,
in kuma har ba ka yi kawai ya da ce ka bawa irinmuirinmu waje mu fito mu dan gwada tamu fasahar, ai abin
sa'ane." Salim ya doka masa harara "Wai me kake nufi ne?" Ya yi 'yar dariyar shegantaka
"Ina nufin tunda kai
ka kasa to mu ka bamu fage mu sakar mata dafin tamu
soyayya ka gani
in bamu kawar da wancan gayen da kake tsoro ba daga zuciyar yarinyar. Mannir ma ya dubi Salim yana-dariya
"Ka ga
kuwa mutumin naka ba dama ne, wuyarta yarinya
ta yi
tsayuwar minti biyar dashi yanzu ya badda tunaninta, domin ya Kwarai sosai, wannan Gangare dan duk zafin
kan yarinya in ya sameta ya watsa mata dadadan
kalamai, tuni zai maida ta ruawan sanyi dan laffuzansa
tamkar dafi ne zuciyar 'yan mata." Salim ya ce "Kai tafi can kar ka cika ni da Karyar banza wa ye shi, ku dubi yarinyar dai da kyau ba ta yi kama da irin 'yan matan da kuka saba tsarawa ba..." daidai lokacin Asma'u Karaso inda suke. Salim da saurinsa ya diro daga kan mota ya kar6i jakar dake hannunta, shi kuma Mannir ya washe baki yana
gayar da ita yayin da Dauda cikin hanzari ya bude mata murfin motar, ta shiga ta zauna ya maida ya rufe "Ya yi Gimbiya, Allah ya kiyaye mana ke." Ya fada yana dariya. Mannir ma ya dan matso kusa da ita "Ho
sarauniyar mata Allah ya bar mana ke." Ya fada yana murmushi, Ita kuma ta dan dago musu hannu alamar ta
gode ba tare da ta ko dubi inda suke ba. Dauda ya dan bugi kafadar Salim "Yi sauri ka
tuKa Gimbiyar tamu ka san ba ta jira sai dai jirata." Mannir ya ce "Ka kunna mata a.c. ka san 'yar hutu
ce, jikinta bai saba da jin zafi ba." Salim ya dubi Asma'u ya yi 'yar dariya yayin da ya
tada motar suka fara tafiya "Lallai kina jin dadi wato har wani kirari ake yi miki." Ta sakar masa shegen murmushin nan nata "Ni me
za ka ce min bayan kana ji abokanka suna damuna da
ihu amma ba ka yi musu magana ba." Salim ya tabe baki yana dariya "Lallai ma, amma
kuwa kin gama dasu Manniru,
ihu fa ki ka ce? Wato
kirarnn da suka yi miki ne ya zama ihu?" "Yo thu ne mana dan me ya sa zasu cika min
kunne da kaudi sai ka ce wasu maroKa."
"Kya dai ji dashi imma wani ne ya burgeki cikinsu dan na ga har wani daga musu hannu ki ke." Ta saki dariya "To sai me?" "Shi kenan sai na jonaku daman Dauda ya mato
"Wa ye Dauda cikinsu?"
"Dan farin ko kuma dogon?" Ya dan harareta "Wato duk zamanmu tare ba ki ma san Dauda abokina ba? Gaskiya ba ki da kirki. "Oh kai kirkin gareka, shi ya sa na ga kana kula
Kawayena. "Amma dai ko bana kula su ai ina gaisawa da wasuu
cikinsu, ke kuwa Korafin da abokaina suke yi min
kullum ba kya magana da kowa tsakaninki da su sai dakiya kin ga ni ina gaisawa da Kawayenla, irin su Rakiya Haruna. Ta ce "Him ai ni na fara dagoka duk yanda aka yi son yarinyar kake shi ya sa kake dama-dama da ita, to
bari ka ji Rakiya Haruna dai tana da wanda take so da ta
kammala karatunta aure Za ta yi." Ya saki murmushi dan ya san zolayarsa take son yi ya ce "Ayya yarinya kin min Karya ni mutunci ne kawai
tsakanina da yarinyar dan tana da hankali sosai ga nutsuwa kuma kin sani wanta abokina ne dangantakar kenan da ke tsakaninmu ba wani abu ba." Ta dan kanne ido tana dariya. Ya watsa mata idanu
yana kallonta, shima dariyar yake
"Shi kenan kin zolaye
ni kin ji dadi ko?" Ta dan tsagaita da darfyar "To yanzu
dai bar maganar Rakiya Haruna koma maganar Mina, shin
ki bari sai rabon 'ya'yana ya
kashe mijinta
idan ta gama
Ta saki baki tana yi masa dariya
"Wai kat dan Allah da gaske kake har yanzu jiran mutuwar mijin Mina kake yi." Ya yi banza da ita har ta yi tsokane-tsokanenta
ta
gama, zuciyarsa ya ce "Lallai sabo da shakuwa ma wani abu ne, yarinyar da aka taba ba ni labarin miskila
ce ba ta da son magana ba ta murmushi bare dartya
amma saboda tsabar shakuwa da haduwarjini, yau gashi muna hira har da barkwanci da ita.' Ta katse maza zancen zuci tare da watsa masa
idanu tana kallonshi "Wai shin tunanin me kake haka? Ko dai Minar ce har yanzu. Sai da ya dan kanne mata idanu sannan ya saki 'yar dariya "Ke ni ki rabu dani tunanin wani gaye ne ya
dameni yana can ya gudu Turai ni ko ina nan Najeriya
amma sonsa ya kusan nakasa mini zuciya,
in baa yisa'a
ba ma Kaunarshi nema take ta zautani dan bana iya~
soyayya da kowane irin saurayi in ba shi ba." Yana gama fadin haka Asma'u da saurinta taryi Kwafa "Ka dau bashi kuma zan rama."
"Haba da Allah wa ya gaya miki da ke nake?" daidai lokacin Asma'u ta dan dafe Kirjinta da
yaushe
za ta fito mu je zawarci. Sai da ya dan ciji yatsa, sannan ya girgiza
kal "Sai
takaba sai mu je mu aurota.
55
o*
hannu gami da yatsina fuska "Ba ni fa da lafiya Salim."
"Me ke damunki?" Ya Kura mata idanu razane.
Ya saki dariya dan ya zolayeta
"Oh sannu kin ji ai ba wani ciwo ne ba kawai Kaupar gayen nan ce take pema ta yi miki Karfi, shi ne take shirin fasowa ta fito
kowa ya ganta fili, kin san dama gayen shi kadai ne ya mamaye lungu da sako na zuciyarki. Ta dan yi tsaki tana hararashi "Kai fa dadina da
kai kenan komai ba ka daukarshi da muhimmanci, shin me gayen nan ya tsare maka ne? kullum sai ka
ambaceshi?"
"Why? Ba dole na ambaceshi ba, tun daya rikita
rom 'yar Kanwa ya hana zuciyarta
samun sukuni. Ta basar da zancen "Da Allah Salim serious da gaske nake bani da lafiya. "To shi kenan ki shirya gobe
zan kai ki ki ga likita,
Ta ce "Wallahi ture cen wasa Kirjina ne yake dan yi min ciwo kadan-kad
mi ma ganin ciwon naki ba wani magani yake so ba, shawarar likita kawai yake buXata.' me ka ce haka?" nima na yi makamancin irinsa, akwai
lokacind nake jin Kirjina yana yi min ciwo daidai
fangaren zuciyata da na je asibiti likita shawarwari ya
bani (may be) kema hakan ce take faruwa dake tunda matsalarmu da damuwar tamu kusan iri daya ce, musamman ma yanda na lura kina yawan sa damuwar
yaron nan zuciyarki, gashi ma Goggo ta yi min Korafin
ba kya rabo da yawan tunani, kuma ba kya samun wadataccen barci. Sabo da me?"
Ta dan lumshe ido sannan ta bude tana murmushi "Ka da ka ga laifina Salim ba wai ni nake jefawa
zuciyata damuwa ba. kawai nima tsintar kaina nake
irin wannan vanayin kai ma ka san fa irin wannan matsalar." "To Allah ya kyauta abin sai du'a'i ki dinga
yawaita addu'o'i." Ta yi dan murmushi "Addu'a kam kullum cikinta muke."Lokuta da dama Salim ya kan ji tausayin Asma'u
fiye da kansa in ban da so masifa ne ta ya ya
kyakkyawar yarinya kamar wannan za ta Ki auruwa, ta yi ta zama saboda saurayi daya, shin anya ko gayen nan
im ta aureshi zai iya rike amanarta? Gaskiya
kam
yarinyar ta yi halacci tun da ta kasa zaman aure, saboda
shi Allah dai ya sa Aminun nan mutumin kirki ne. Ya
fada ransa daidai lokacin suka zo daidai wani shagon
sai da katunan waya ya faka motar shi sannan ya dan
dubeta "Bari in shiga in sayi credit dan nawa ya kusan
Karewa.
"Gaskiya Salim kana saurin zuke credit ka fiye
Kona kudi da yawa.".. Ya yi dan murmushi "To ya ya za yl? Ai duk mutum mai jama'a haka abin yake." Ta ce "To nima bari in shiga akwai wanda nake
son bugawa waya amma ta commercial." Ya watsa mata idanu "Ke kin fiye rigima in dai
lambar ki ce ba ki so gani, un go wayata ki yi kira da
ita dan ni bana so ki shiga wannan business center din." Ta kawar da kanta daga kallonsa "Na Kiya ba zan
buga da lambar ka ba dan bana so akc damunka da
tambaya ni dai ka bar ni na yi
ta kudi." "Shi kenan na ji amma ki zauna zan sa su kawo
rok." .. Ya bar ta cikin mota ya fito yaron kantin na biye dashi har suka iso gindin motar Salim ya kar6i kan
phone din daga hannun yaron ya miKawa Asma'u ta
kar6a, ta fara danna lambobin Ahmed cikin sa'a kuwa bugu biyu ya sadata dashi. Ahmed ya dauka "Hello!!" Da da farko bai fahimci ko wace ce ba sai da ta ce
"Hello! Ahmed ni ce Asma'u da saurinsa ya aki wata wawlyar ajiyar Zuciya. "Asma'u ashe kina nan kwana biyu kin 6uya, gashi yanzu ko kirana ba kya yi waya. Ta ce "Ka yi hakuri al'amurane wallahi suka. yi po yawa."To na ji amma dan Allah ki daure ki gaya min. adireshin inda kike. Ta saki
'yar dariya "Ahmed kenan, kai yanzu kana
zaton ina nake?"
"E, to ni dai da can na ji an ce kina Sokoto kina
karatu amma yanzu ban san inda ki ke ba amma ina so ki taimaka ki sanar dani inda ki ke?" "Kar ka damu Ahmed duk inda nake ma ina nan
cikin Koshin lafiya, amma garin da nake yana da nisa
sosai danni yanzu ba Sokoto nake ba."
"Amma Asma'u inda aki yi mana adalci ai ya dace mu san inda kike wai shin kin san kuwa halin~
da mutumin naki yake ciki? Yana can sonki ya yi mai yawa, yana neman zautuwa amma ya kusan dawowa
58
Nijeriya....." Ta katse shi, "Wannan kuma ku ya shafa damuwarku ce, don ni yanzu na riga na yi aure." Ta
dan kannewa Salim ido tana murmushin tsokana
"Ahmed ko ba ka ji abin da na ce ba ne? Na ce ma na y1 aure, ina tare da mijina sunansa Salim." Ya ce "Haba da Allah ke kya
fara?"
"Gashi kuwa na yi Karewar farawa.
ka sake Kaunarki ta kashe min aboki sai mun yi sharia.
Sannan ya sassauta murya
kamar yana
rarrashi "Haba Asma'u kin ko san irin mawuyacin halin da Aminu ya
shiga kanki? Har aikin zuciya aka yi masa.a asibitin
can Rasha, ashe ba za ki ji tausayinsa, ki dawo gareshi ba." Da sauri ta katse layin domin jin bayanin Ahmed
din ya haddasa mata Kunar rai. sanyaye
ta juya ta juya
ta bawa Salim kan wayar shi kuma ya mikawa yaron
saan ya, zaro kudi na iya mintunan da ta ci ya mika masa. Yana shirin tada motar wayar shi ta yi Kara, ya
dauka. Ashe abokinsa ne Musty, sai da ya gama amsa wayar, sannan ya dauko credit din da ya sayo ya Zuraa
cikin wayar, ya mika wa Asma'u nata. Amma sai ya fura hankalin ta sam ba ya gareshi yana can ya tafi duniyar
tunani, dan haka bai katse ta ba. Sai ya lallaba ya zare jakarta ya zura hannu ya
lalubi kan wayar, ya fiddo maida
ya loda mata credit sannan ya
cikin jakar, ya tashi motarsa suka tafi. Shiru babu wanda ya yi maga, kowa da tunanin da zuciyarsa take.
fusace ya far magana cikin fada Wallahi bari ki ji Asma'u kar ki yarda ki ce za ki yi aure idan kuma ki
'a
Sai da ya ajiyeta za ta shiga gida
sannan ta juyo ta
ce masa "A sauka lafiya, gaida min Mommy." Tun da ta shiga gida ta kwanta, cikin rashin sukuni
ta Karasa yinin ranar da Goggo ta dameta da tambaya sai
ta ce kanta ne ke ciwo. Da yamma tana dakinta kwance Alhaji Yahaya
tsohon mijinta ya kirata waya, ta yi kamar ba za ta dauka ba, amma kuma da ta tuna mutum ne mai yawan
raha Kila ya yi mata barkwancin da zai jefa mata nishadi zuciya dan haka ta amsa da fara'arta. "Hello ya aka yi ne Alhajin Allah?"
"Haba Ma'un Aminu amsa wayar ma sai an gama
yanga an j2 min aji sai ka ce ni ne Aminu." "Kai Alhaji abin 'yar
tsokana ce, to ai Asma'u taka
ce ba ta wani ba, gashi nan ka sace min zuciya kullum
tunaninka nake amma dan rashin tausayi ka Ki Zama dani ka koroni. Ya kwashe da dariya "Ku ji yarinya da wayo, ke Asma'u ina kika koyi yaudara? Wato Salim ne ya wayar da kz haka ko?" "Allah sarki kar ka dau alhakin dan bawan Allah."
"Shin Asma'u yaushe ne Aminun naki zai dawo ku
aure'?" Nan take ta wayance ta Ki zancen ta shiga
zolayarsa "Wai shin Alhaji yaushe ne za ka zo mu maida
aurenmu, tun tuni fa kai nake jira." Ya yi dan murmushi "Kina son ki ji ranar maida ke
gidana?" Ta ce "Kwarai kuwa?" Ya ce "To ki saurare ni zuwa lokacin da jaki zai yi
60
Kaho, duk ranar da jaki ya yi Kaho zan zo mu maida
aurcnmu." Daga nan ya rufe wayar yana dariya. Itama hirar tasu ta bata dariya, har sai da ta ji damuwarta ta dan ragu, ta tashi ta yi wanka ta yi sallar magariba ta
zuba abincin dare ta ci. Ta tafi falo suka yi ta hira da Goggo da kuma Tabawa mai aikinsu. Sai dare sosai ta yi
sallar Isha'i ta kwanta sai da ta gama 'yan addu'o'inta na neman tsari duk ta tofe jikinta sannan ta kashe wuta ta Kudunduna cikin bargo amma sam barci ya Ki zuwa,
tunanin Aminu ne cunkushe zuciyarta
ta damu Kwarai
~saboda bayanin da Ahmed ya yi mata. Tana kwance ta nutsu sosai cikin tunanin
gwarzonta
can dare misalin sha biyu arabi wayarta ta
yi Kara alamar ana krianta, ta dan yaye bargo
ta haska
agogo ta ja dan tsaki,
'ko waye mai son magana da ni daidai wannan Jokaci.' ta fada ranta sannan ta yunkura
ta ciro kan wayar daga jikin charging ta kar akunne. "Ya ya aka yi Salim?" ta fada yayin da take
kwanciya akan gado. "Me ki ke har yanzu ba ki yi barci ba?" Tattausar muryarshi ta ratsa dodon kunnenta, ita kam koda
yaushe muryar Salim ta na yi mata dadin sauraro ta ji
ta
kamar da Aminunta take magana, sam ba ta gajiya da hira da shi sai da ya sake maimaita tambayarta sannan ta
ce. "Kai din me ya hanaka barci zuwa wannan
lokaci?" Ya saki murmushi "At ni ina nazarin wani littafi ne."
"Mhm, ko kuma nazarin al'amarin Mina ba."
61
"Kat haba da Allah sai ka cc wata ke, gashi nan
tunanin saurayi guda daya ya hana miki barci." "Wa ye ya cc maka tunanin Aminu ne ya hanani barci?""Ai ko ba ki fada ba tuni na fahimci hakan, don haka dan Allah ina roKonki ki daure ki dinga rage yawan
damuwa, ko kadan ban son ganinki cikin damuwa, kina
yuna ko ki nutsu ki fuskanci karatun dake gabanki." "Shi kenan Salim na ji
in sha Allahu zan dan rage na gode mu kwana lafiya. Amma kaima ban amince ka yi tunanin Mina ba ka kwanta ka yi barci kurum." Tana
jin yanda abin ya bashi dariya ta kashe wayar
ta kwanta. Washe gan da safe ta gama shirin tafiya makaranta
ta dan zauna tana jiran direba ya Karasa wanke motar su
tafi. Tana zuane falon Goggo suna dan taba hira ita
kuma Goggon tana karya kumallo sai suka ji sallamar Salim. Goggo ta ce "Wa na ke ji haka kamar mutumin
ki?" Asma'y ta ce "Shi ne." Ba su rufe baki ba ya yaye
labulen gami da sallama. Asma'u ta dan fadada murmushinta "Sannu da zuwa mijin Mina ya ya su Mina da yaranta?" Ta fada tana dariyar zolaya. Ya sakar mata idanu kawai sannan ya girgiza kai
yana murmushi "Duk suna nan Kalau sun ce gaishe k1 ke da Aminu." Daga nan ya dan rusuna ya gaida Goggo
"Kai Goggo kina jin dadi yanzu duk wannan hade- haden ke kadai aka shiryawa." Ta yi 'yar dariya "Kaima ai sai ka zuana mu yi kalacin tare. "A'a ci abin ki ni tuni na yi breakfast dina."
62
"Ai mun dama mutumin naka, akwai kicin." Ya dan dubeta "Me ku ka dama?" Ta ce "Kunun gyada mana."
daidai lokacin direba ya shigo ya Shaidawa Asma'u ya wanke motar, ya goge. Ta dan dubi Salim
"Ko in yi gaba ka taho." "A'a ban ba ki izini ba." Ta sallami direba "Ka tafi yawanka
amma bayan Azahar zan nemaka." Salim ya dubi Goggo yana dan murmushin Zolaya
"Goggo ki shirya bana aure za ki yi zan kawo miki bazawari. Ta ture kofin shayin dake gabanta
tana dartya
"Kwa gama shegantakarku kai da Ma'u kaima da kake
zuwa Zawarci guna yanzu bana yi da kai ni bazawarina
yana can Kasar waje." Asma'u ta gangame baki "Lah ku ji
tsohuwa da
rgima shin waye bazawarin naki Kasar waje?"
"Mhm wanda nake bege kullum, wanda sonsa yake
nema ya yi min illa." Suka kwashe da dariya gaba daya. Salim har da
tafi "Lallai Goggo kema kin ce wani abu."
"O.k. to zubo min cup daya." Goggo ta ce Ki yi kiran mai aikinsu sannan ta
kawowa Salim kunun gyada da soyayyen Kwai
Asma'u ta rataya jakarta yayin da ta dubi Salim
"Ka ga tashi mu tafi in ka daka ta Goggo sai mu makara." Salim ya mike "To Goggo zamu tafi daga makaranta zamu Zarcc asibiti Asma'u za ta ga likita."
03
"To ba laifi sai kun dawo." Suka fita tare har gindin mota tana shirin shiga ya manna mata makulli hannu "Malama yau fa ke za ki ja wm." Ta dan yatsina fuska "So dai ka ke ka hadani da
"Haba ke kenan kullum sai dai ki kwanta baya direba na jan ki alhalin kin iya tuki amma Kiwa ta hanaki tukawa. "Ka san fa har yanzu hannuna bai gama fadawa ba
7an yi tuki sai na liKa (L)" "Ai ke kin fiye tsoro in ba haka ba ya dace ace ke
ki ke kai kanki makaranta. "Rufa min asiri in ba so kake maza suke biyont har gida ba."daidai lokacin suka shiga ta tada motar,s uka
fara tafiya. Tui take sannu-sannu cikin nutsuwa, saida
suka hau babban titi ta dan Kara giya, ya dubeta "Lakca
nawa gareki yau?" "Daya kacal."
"Ashe da wurl za mu dawo."
aiki
"Kal nawa gareku?
"Yau ba zamu shiga lakca ba, kawai ke na rako, kina fitowa sai mu tafi ganin doctor, tun safe na yi masa waya zamu zo." Daga nan suka saki zancen suka dauko want."Af Salim na manta ban sanar da kai ba bikin
Zaliha Kawata fa ya kusa." Ya dan Kura mata idanu "Ki ce Zaliha bana za ta amarce?"
64
"Kwarai kuwa inda Allah ya taimakeni muna hutu
ga yi bikin, dan haka nake murnar bikin nan gashi
rabona da Kano na dade dan ma ita Zaliba tana yawan
ziyartata
in ta sami hutu ta kan zo Sokoto ta yi min wana biyu." "Kai ni ma na yaba da kirkin yarinyar, gaskiya
gayen ya more da macen Kwarai. Shin mijin nata shima Bakano ne?"
"E, dan Kano ne dan wani abokin babanta ne hada
auren kawai aka yi ka