sannan ya ce gashi na zuwa ta jira shi. Kuluwa tana jin ta tana cewa to shikenan bari ta je turakar. Amma tana gama wayar a fili ta furta
"Ai wallahi babu turakar da zan je sai dai idan ka zo ka nunawa ƴaƴana ɗaki sun kwanta " Ta faɗa tana ci gaba da abin da take, tasowa ya yi ya kamo hanya ya zo ƙofar gida kenan ta kira shi twke tambayarsa ya siyo ruwan roba mai sanyi tana jin ƙishirwa?Wannan karon ma a kan Kunne Kuluwa amsa mata ya yi da cewar ya manta lemo ya siyo, sai ta ce to ya taho da shi, har ya kashe wayar ya sake kira yake tamabayar ta tana turaka, a kan kunnen Kuluwa ta amsa masa tana turaka!.
Tana gama wayar ta koma ɗakinta, Malam Nura gudun kar ya tafi da kaza na da lemo ganin taro ɗan maƙotansu ya ce
"Hashimu ungo ledar nan ka je ɗakina amarya tana ciki ka bata!" Hashimu ya karɓa cike da ladabi.
Kuluwa wacce tarar aradu da ka ta sanya ta fitowa ta lallaɓa ta tafi turaka ta zauna, don ta rantse yau ita za ta kwana da miji, duk bala,in da za a yi kuwa. Tana shiga ta zauna, Hashimu da ya shigo da sallama amma babu wanda ya amsa kasancewar Haule har ta kwanta bacci, Hadiza kuma tana ji amsawa ne ba za su yi ba ita da yaran ta, ganin hakan ya tafi ɗakin Malam Nura ya tsaya ya yi sallama, Kuluwa ta maƙe murya ta amsa yadda ba zai gane ta ba don ya san muryarta yana miƙa ledar ya ce
"Amarya wai gashi in ji Malam" Hannu ta miƙo ta karɓa tana amsa masa yana bata ya juya ya fita daga gidan. Rashe-rashe ta zauna a tsakar ɗakin, ta buɗe lafiyayyar gasasshiyar kazar nan ta buɗe robar lemo ɗaya, ta shiga yi wa kazar cin ƙasƙanci tana korawa da lemo.
Malam yana zuwa shagon ya siyo ruwan ya taho amma wasu abokansa da suka tare shi, su suka sanya ya ɗan jinkirta duk da hankalinsa yana gun amarya, har hannunsa yake shinshinawa a hanya yadda hannun ya riƙe ƙamshin kazar nan saboda tsabar riƙon da ya mata ta daɗe a wajensa.
Yana shigowa zaure ya tsaya ya rufe ƙofar ya saka sakata sama da ƙasa, ledar ya ajiye a ƙasa ya ɗaga hannuwansa sama ya yi wata uwar miƙa ya ɗauki ledar yana murmusawa a zuciyarsa yana faɗin
'Hadiza ta yau ta dawo mallakina za ta kwana a gidana, an bar wannan shegun yaran fitsararriyar Zainabar wannan ai zan nuna musu yanzu uwar tasu a ƙarƙashin take fuskar zuwa gidan nan ma ba za su samu ba!"
Wasa farin girki ya zaman zai kasance, Kuluwa ta tari aradu da ka ta cinye kazar amaryar da malam ya sha wahala ya siyo ta ɗanya ya bayar aka gasa ya biya kuɗi duk don a mori amarci, kar fa kuluwa ta sake laifi a karo na biyu, ga kuma agololi har biyu sun tarw a gidan malam nura da sai yanzu zai yi arangama da su, ga Hadiza ta shigo da zafin ta, shin tsakanin Malam da Hadiza waye zai ci moriyae auren da ya yi shin ita ce za ta samu kuɗin daga wajensa ko kuwa shi da ya ɗora rai, anya zaman zai je ko ina, ya batun zaman kuluwa a gidan, shin zai samu damar ci gaba da aure-auren sa?
Amsar tana cikin ci gaban labarin domin mu yi tafiyar da ke ki tura 700 ta asusun faiza abubakar 9030283375 opay don ki shiga grp mu gama har ƙarshe idan na kammala cmplt docment 1k ne.
Mutanena na niger za ku tura 700 ta 88630104 issaka issofou nita ko amana shaidar biya ta 09025576222
MAMAN AFRAH
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 12 Chapter of 12