Share this page
bata hakuri yayinda akayi recording cewa raping dinta akayi. Yan sanda aka Kira sukayi filing case din nan aka Nemo tsohuwa aka sa a lungu domin ayi Mata tambayoyi. Batasan yadda akayi ta saki fitsari ba Dan a tsorace take. Kwantar Mata da hankali wata yar sanda tayi cleaners suka gyara wajen suna yatsine kune San halinsu.... tambaya aka soma yi Mata: Mama don Allah ko kinga Wanda yayi Mata wannan aika aika? Tace sosai ma kuwa dannan mijinta ne fa. Zaro ido yan sanda matan sukayi harda me dafe kirji mijinta fa kikace? Kinsan cewa yanzu haka dinki 3 aka Mata? Wanene mijin nata? Fada musu tayi. Sukace mama ko kinsan dalilin da yasa yayi Mata wannan wulakanci? Tace ah ah gsky nima ban sani ba. Nifa kawai jiya da rana muna bacci yunwa ta dameni na tashi na dafa taliyar yara (noodles) naci nayi nat ina cikin wanke kwanuka kawai naji an danko ni.... shiru tayi suka fara bata karfin guiwa taci gaba. Kamin na ankare an yaga mini Riga ana shirin rabani da zanina. Diyata Sato matar tasa tayi masa tawa ta baya ya sakeni ya sunkuce ta daga nan ban sake sata a idanuna ba sai a wannan yanayi wallahi kana daga falo amma kana jiyo karar gadonsu. Ihu ko nayi imani da Allah har makotan mu sunji. Yace mama kar in datse miki hanzari ke me ya kaiki gidan? Tace AI ba yau aka soma wannan ba. Nifa yaran nan suna zaman lafiya cikin so da kaunar juna har mariki kuma kawun yar autan tawa ladidi ya rasu sukazo akayi sutura har take fada mana baya kasar yasa baizo ba. Toh bayan ta koma ne ta kirani take sanar dani ai yar kanwar matan yayansa Wanda akwai alkawarin aure a tsakanin su take zargi suna cin amanar ta. Nace kar tayi wata magana har sai ta Sami sheda kwatsam sai ta sake kirana wai ta tabbata zina suke harma da ciki amma ta jefi cikin da alamu ya zube nayi Mata fada da nasha nace kuma ta sanar da yan uwansa anan suke ce Mata tayi daidai da ta zubar da shege kuma zasu yi maganin aliyun tunda zina ya koma yi da yarsu. Toh ban sake jin duriyar su ba sai kirana tayi wai aliyu ya Mareta har sanda ya cire Mata hakori 5 nan ne na tattare nawa ya nawa nazo mu zauna AI in yana da mutunci zaiji nauyin idona. Bamu sashi a idon mu ba har tsawan sati biyu jiya kawai sai gashi anan ne ya keta wannan rashin mutunci.๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ Hakuri aka bata sosai akace kince kuna da mai gadi ko? Ta daga kai sukace toh bari muje. Godiya da sallama sukayi Mata suka tafi zuwa gidan aliyu. Me gadi na hangosu da sauri ya shige ciki yana rufe gate yana zare idanu Dan yasan za'a rina shi duk a tunaninsa ok yan fashi ne suka shiga gidan ya shanya baki yana bacci da daddare domin baiyi tsammanin kwantar da aliyu yayi Mata bane. Domin shima yaga kanwar luba sanda aliyu ya shigo kuma ba'a Jima ba ya jiyo ihunta. Gate din yan sanda suka hau dokawa kai ka bude mana kofa tambayoyi za'ayi maka. Jiki na mazari ya bude. Inspector din yace masa ya kake Abu kamar bakada gaskiya ne? Shiru dai yayi ya basu benci suka zauna. Yace mai Kaine me gadin gidannan ko? Yace nine yallabai yace masha Allah. Toh na tabbata dai kaga yanayin da aka fitar da matar gidannan yace eh kwarai na gani ranka shi Dade. Dan sandan ya lura a tsorace yake yace masa kwantar da hankalinki amsoshi kawai muke so. Shin ko akwai wata yarinya da ta zauna a gidannan bayan matar sa. Yace tabbas yallabai yana da wata yarinya wadda yace mana matarsa ce toh amma de mu bamu shaida auren ba kuma bamuda labari saide kuma kaf anguwar nan anyi masa sheda shi mutumin arziki ne kuma nine me ganinsa shekara da shekaru ban taba ji ko ganinsa da wata da sunar mu'amala ta aure ba sai wannan yarinyar wadda take yar kanwar matar yayansa ce sunan ta lubabatu. Har a filing nan ma wani zubin in sun dauka ina waje basusan ina daki ba zaka ganosu suna wasa da guje guje Wanda ke nuna basuda rashin gaskiya Dan da zina ce ina tunanin bazai nuna ba. Tun yaushe yarinyar ke gidannan? Yace tun kamin hajiya tayi tafiya dukan fito ta kofar baya amma gsky na manta sanda ta shigo ko yadda akayi ta shigo. Dan sandan yace a matsayinki na me gadi bakasan yadda akayi wani ya shigo ba? Yace na sani amma na manta. Yace kana cutar mantuwa ne yace ah ah bani da ita. Yace toh shin akwai lokacin da mai gidan ya Dade bai zo ba kuma babu hujja ? Yace eh kwarai satins biyu baizo ba sai jiya.. jiyan ma yanayinsa ba daidai ba sai kuma na jiyo ihun hajiya babba har kusan dare sai naji shiru yau kuma naga an fita da ita ranga ranga yadda aka fita da hajiya karama gidan kyau. Yace wacece kuma hajiya karama gidan kyau? Me gadin yace afwan hajiya lubabatu amarya nake nufi karamar matar tasa yarinyar ga hankali ga kayan zuciya Dana fuska da ka gani kasan Alhaji yana samun nutsuwa da kwanciyar hankali a gurunta. Tagumi inspector ya rangaba yace Dan kari makari. Wannan case din naku da fari na renasa amma yanzu Kan naga abin babba ne wato kaima kasan da batun cikin kenan? Me gadi yace ciki kuma? Dan sandan yace bakasan cewa karamar tanada juna biyu kamin ya zube ba yace ah ah ban sani ba amma kila shine dalilin da yasa randa aka fita da ita rai a hannun Allah qashe gari Alhaji yayi wa hajiya ladi jina jina Dan sandan ya jinjina kai yace mun gode fatan zaka bada shaida idan an nemeki a kotu yace insha Allah. Police station suka koma aka bugawa aliyu sammaci shine ana tuhumarsa da laifin domestic violence and rape wato cin zargin iyali tare da FYADE. Bangaren aliyu ko......... ๐ŸŽถKO AJIKINA CHAPTAR YAU KO A JIKINA DIN DILILIN DIN... YA MINI NA FADA MUKU YA MINI DADI BABU RUWANA ๐ŸŽถ KAR KU MANTA KU ANTAYO COMMENT TARE DA VOTES SANNAN KUYI SHARING. KO AYI COMMENT KO NASA ALKALI YA GARKAME MUKU ALIYU IN NAJI COMMENT KUMA NASA YA DAFA TUDUN NA TSIRA. TAKUCE KARAMARSU BABBARSU Miss untichlobanty ๐Ÿ’• 9th July,2020. [7/10, 6:49 PM] My Samsung: *๐Ÿ†๐Ÿ†YARINYAR CE TAYI MIN FYADE๐Ÿ†๐Ÿ†* ๐Ÿฅ‡ *20%TRUE LIFE,80% FICTIONAL STORY* ๐Ÿฅ‡ ๐ŸŒนby miss untichlobanty ๐ŸŒน Feel free to contact me on : WATTPAD miss_untichlobanty INSTAGRAM miss_untichlobanty TWITTER, miss_untichlobanty TELEGRAM miss_untichlobanty WHATSAPP: 08146448881 Your little sis loves you and don't forget to follow me! ๐Ÿ€ *CHAPTER 33*๐Ÿ€ *AFWAN FOR THE TYPING ERRORS....* *Not edited* A bangaren su luba kuwa kwantar da ita yayi a kujeran baya ya fara bata hura Mata iska ganin da karfi ta shaki numfashi ta soma ja da karfi da alamu tana bukata. Ajiyar zuciya ya sauke yace sannu baby na sannu kinji? Me ta sameki nasan de ba haurowan da mukayi bane ko shine? Girgiza kai tayi tace numfashi nane ya kage. Dama satinnan bana iya zama wajen da babu iska ko an kunna ac sai nabar window a bude. Yace subhanallah shine baki fada min ba? Toh muje asubiti ko? Kai ta daga Dan ita ma tanaso tasan matsalar ko an taba Mata wani abun ne a ciki. Amma karfa su jiyo wata masifar gara ma su fara yawon in ma mutuwa ce daga baya ta mutu Dan bazata yadda ta mutu bata ci abinci ba. Dariya aliyu yayi yace hajiya ta ina jinki fa. Ba a tunani kike wannan maganar ba dariya tayi tace kaga kaifi na? Yace karma ki damu babu wani batun mutuwa. Park suka tafi sukayi ra wasanni da ciye ciye sun mance shaf da sunada wata matsala ganin yamma yayi yasa yace muje asubitin nan sai na mayar dake gida. Turo baki tayi tace amma uncle dole ne sai naje gidan? Nifa Allah bana son komawa ni dakai nakeson zama... saboda kafi min su Kaine ka nuna min gsky tun ina karama kuma ka soni su kuwa banda...... Da sauri ya toshe Mata baki yace kul luba wadannan fa iyayenki ne koda ni bai zama dole na musu biyaiya ba ke wajibi ne kuma kuskure kowa yana yinta nima nayi har sau biyu ban tsawatar miki da wuri ba na barki kina nema ki tsoma kaina a ruwa sannan na kuma yadda aka boye auren mu Wanda na tabbata kaunar da nake miki ne ya janyo min yin wannan sukacin saide har yau abinda na kasa ganewa shine yadda akayi na fara son yarinya... Ji yayi ta rungumesa tana kuka tace uncle maimata. Yace me? Tace abinda ka fada dazu da gaske kana kaunata? Murmushi yayi yace sosai kuwa luba ban gano hakan ba sai randa baki kwana a kirji na ba kika kwana a wani waje ranan da aka kashe mana jinin mu kuma ake ma soyaiyar mu barazana. Kuskure na na uku shine da ban taba fada miki ina kaunarki ba. Lubabatu...ni Aliyu bala bakabe ina matukar sonki kuma kaunar ki ya ratsa jinina saide inaso ki sani.... San kara aure.... da sauri ta zabura saboda yadda gabanta ya fadi... shi kuwa ko a jikinshi yace inde har Allah zai halittu min wata Wanda tayi daidai da ke zan aura amma in bani watan ki ke daya ce a duniya toh dake zan zauna. Ajiya zuciya ta sauke tana duka kirjinsa cikin wasa tace har ka bani tsoro wallahi kamar hanji na zai zazzago. Dariya yayi yace Allah uwar yayana harda hawaye ya fadi haka yana goge Mata hawayen. Tafiya sukayi suna isa asibitin yakaita wajen likitanta bayan sun gaisa yace likita dama batun matata ne tace tunda wannan abin ya faru bata fane meke Mata dadi ba takanji ciwon mara, sannan bata iya zama a inda babu iska. Luba tace kuma ni daya sai inji inason nayi kuka sannan wani lokacin haka kawai ana cikin zama sai na fara bacci. Dan murmusawa aliyu yayi saboda ya tuna yadda takeyi ne sanda taje da ciki bai sani ba kawai ita daya sai tahau bacci. Akwai ranan da ta shiga ban daki bayan sun raya sunna tace zatayi fitsari kamin nan shi ya cire bedsheet shiru shiru bata gama ba yace zan shigo ba shiru dama kullum yakan tsokaneta tare zasuyi wankan amma sai ta dage bazai shigo bayin ba. Yana budewa yaga ta baje akan shadda tana baccinta harda yawun bacci. Har ya gama tunanin sa luba tanata Jerowa likita abinda takeji ita dai dr murmushi kawai takeyi sanda taga abin ba karau bane tace toh naji daga nan AI ko baki min bayani ba nasan me ke damunki. Kallon aliyu tayi tace ka tuna lokacin da na sanar dakai matarka ta rasa cikinta? Yace sosai kuwa likita har haushi kika bani saboda yadda kike wannan murmushin taki Dan dariya tayi tace toh fa baro baro haka zaka fada min? Toh shikenan yanzu ko zan birge ka. Abinda baka sani ba matar ka tana dauke da cikin yan 4 ne.... zaro ido aliyu yayi yace ban gane ba Dana yara 4 na rasa ? wallahi ladidi kin shiga uku. Tace tsaya mana lokacin da kishiyar ta ta jefeta guda daya ne ya fita sauran yaransu uku suna nan kuma yanzu haka watan su uku harda kwanaki idan kunaso zamu iya yi muku ultra sound da pregnancy scan domon kuga hotansu. Abinda yasa na boye muku kuwa shine idan kun sani zakuyi ta ritita cikin Wanda zai janyo a sake kai masa wani farmaki sai nayi shiru sai ya Dan kara kwari amma nayi mamaki da baka gane ba domin ko yanzu ka taba zakaji taurin su. Yace tabbas sanda take da cikin jikina ya bani dukda ban tabbatar ba kuma wannan ne karo na farko da aka dauki cikina. Bayan kin sanar damu cewa babu cikin na lura cikin ya Dan taso ma amma sai nayi tunanin ko kibar da tayi ne ya kawo Mata tumbi ashe de. Rungume luba yayi yana zura hannu cikin riganta ya shafa cikin ita kam kuka ma take sharara masa don farin ciki ta kasa cewa komai har sanda tasa likitan yin kuka. Tace toh muje a dauka mana hotan likita waiyo dadi Allah na.... a tare sukace Alhamdulillah suna mikewa domin a nuna musu jariran su. LUBA ALIYU A gida kuwa yan sanda sune gidan uncle abba sukayi musu tambaya dama yanzu ummi a gidan suke yini sai dare suke komawa gida asuba tana yi su sake dawowa. Bayan an gama musu ne aka nemi ganin luba domin ayi Mata tambaya akaji wayam an neme ta sama ko kasa babu ita babu labarin ta. Anan ne aunty maryam tace ba shakka fita tayi ta tafi wajen yaron nan. Nace kaji aunty maryam da karfin hali shekara 3 fa kika basa. Su luba ko tun a mota sukace tunda akwai ciki yanzu kam dole a barsu inma wabi auren ne a sake daurawa babu me rabasu ko anki ko anso. Aliyu ne yace ta zauna a mota ya bude Mata window yayi locking yace zai shiga ya fara magana dasu kar a kawo ma yaransa lahani komi rintsi kar ta fito. Da murmushin sa ya shiga hannunsa dauke da hoton yaran su. Yana shiga yaji shar aunty maryam ta kwasheshi da Mari.... ummi ta dada masa wani uncle ABBA ya bada biyu lafiyaiyu daddy ma ya sauke mai yan sandan ne suka rikesu da sauri sukace ya haka? Ya zaku sashi a gaba da duka babu dalili. Suna hada ido da Dan sandan yace nazifi ? Inspector yace malam Ali? Dama wai duk wannan zancen kai ake nufi? Musabaha sukayi su uncle abba sukayi sakoko ummi harda rike haba. Zama sukayi uncle ABBA yace inspector ya naga kaji sanyi haka ? Kamashi fa zakuyi muma nan zamu kai karar sa yayi zina da yar mu yana Mata karyan ya AURETA harda dirka Mata ciki. Inspector yace tabbas nasan malam Ali shekaru biyar kenan da suka wuce shine ya ceci diyata da matata ba'a keta musu haddi ba domin lokacin an harbeni bana hayyaci na ma. Daddy yace mutum na iya canjawa wancan alin da wannan da banbanci. Aunty maryam tace ita wancan hamshakiya gwamma uwar matar Zamu samu ganinta ko sai mun yanki ticket mun cika form? Wayansa ya dauko ya Kira dayan layinsa Wanda ya bari a mota Dan kar a gane ya bata waya yace ta shigo amma tayi a hankali don Allah yaransa. Tana zuwa bakin kofar da sauri ya taro ta yana sannu sannu ko baby? Ina ke miki zafi? Tafiyar nan da kikayi bai miki wani illa ba ko? Ummi ta fashe da kuka tace kaji shi ko inspector ance masa cikin ma ya zube amma bai yarda ba wallahi bashida kunya ko kadan. Kallonta inspector nazifi yayi yace wannan yarinyar AI nasanta karde kuce min ita ce lubabatu? Tabbas randa kayi min taimako wannan yarinya kuma tare lokacin bazata wuce shekaru 14 ba ko? Aliyu yace girman jikina shekarunta 11 a lokacin. Yauwa inspector AI na fada ma nace lokacin shekarar mu daya aure washe garin Ranan sanda nazo Dubai a hospital ka tuna har ka bani shawarwarin rayuwa amma Dana koma bayan kwana 5 ban same ku ba? Shiru inspector yayi yace gaskiya kayi hakuri malam aliyu nasan de munyi maganganu amma gsky bazan iya tuna me mukace ba. Yace ka gani ko? Kowa zai tuna komai amma da anzo batun aurena da uwar 'ya'ya na toh lokacin ne aka manta ko ace min be faru ba ma. Me kuke nufi da ni ne? Duba kalli ku gani Allah ya albarkace mu da yara har uku ya fada yana nuna musu hotan. Dafe kirji aunty maryam tayi tace tace ke suwaiba(ummi) mun banu mun lalace ya kuma dirka Mata wani. Hayaiyakowa tayi zata cafko luba da ta makale a jikin aliyu. Ya aiko Mata wani kallo batasan sanda ta koma ta zauna ba tana huci. Dauke kai tayi tace inspector ko zan iya sanin dalilin zuwanku? Dagowa inspector yayi yace munzo ne muyi arresting dinka...... ๐Ÿ˜ณ๐Ÿ˜ณ๐Ÿ˜ณWAIYO KIRJINA HAR WANI FAFAT YAKE YI... YANZU KARDE TAFIYA ZA'AYI DASHI ABAR LUBA A HANNUN SU AUNTY MARYAM?! GASKIYA DOLE NAYI WANI ABU BAZAN ZAUNA INA GANI A BARAR MANA DA TRIPLETS DINMU BA DAYAN MA YAYI ALLAH YA TSARE NA GABA! AYI COMMENT KO NA KUMA ZUBAR DA BIYU DAN NAGA KWANA BIYU BACCI KUKEYI BAKWASON YIN COMMENT KUMA DE KUNSAN NA IYA YAJIN AIKI๐Ÿ˜Ž TAKUCE KARAMARSU BABBARSU WATO Miss untichlobanty ๐Ÿ’• 10 July,2020. 8 - [7/12, 5:17 AM] My Samsung: *๐Ÿ†๐Ÿ†YARINYAR CE TAYI MIN FYADE๐Ÿ†๐Ÿ†* ๐Ÿฅ‡ *20%TRUE LIFE,80% FICTIONAL STORY* ๐Ÿฅ‡ ๐ŸŒนby miss untichlobanty ๐ŸŒน Feel free to contact me on : WATTPAD miss_untichlobanty INSTAGRAM miss_untichlobanty TWITTER, miss_untichlobanty TELEGRAM miss_untichlobanty WHATSAPP: 08146448881 Your little sis loves you and don't forget to follow me! ๐Ÿ€ *CHAPTER 34*๐Ÿ€ *AFWAN FOR THE TYPING ERRORS....* *Not edited* inspector yayi yace munzo ne muyi arresting dinka ne amma idan nayi haka ban ma hallacci ba zan haka zan cika maka takardan beli amma fa saide kayi hakuri an Riga an shigar dakai kotu Dan haka dole ne kaje saide zanyi kokari na nema maka lawyer.... murmushi aliyu yayi yace karka damu hakan ma na gode. Fita sukayi aliyu ya mara musu baya yana sake yi ma inspector godiya dafa kafadarsa yayi yace AI kayi min hallacci dukda cewa abinda nayi yanzu bai dace ba na hada aiki da personal life Dina toh amma kuma ka ceci citizens of Nigeria dan haka da wannan zan daga maka kafa amma yanzu dole muje dakai ka bamu statement dinka. Luba kuwa lungu ta samu ta takura ta rike hotan yayanta Sato ma babu Wanda zai tayata farin ciki Allah ya azurtata da samun da.... tunowa da cewa zasu iya kawo Mata wargi yasa ta sidade jiki ta shige dakinta ta ranbatsa mukulli tayi kwanciyarta anan bacci ya dauketa bayan ta shanye ice cream. ....... Bokan ladidi ne zaune ya rantaba uban tagumi yana karanta wasikar jaki bayan ya saurari bayanin da aljanin da zai gyara uhm uhm din aliyu saboda ya samu sun shirya. Yace yanzu aljani matuidi babu yadda za'ayi ka gyara aikin? Matuidi yace na fada maka tunda ya shiga matsala ya kama addu'a gam ya rike ni ko unguwar da yake naje sai gabana ya fadi. Boka yace toh jeka zan tattauna da aljani zatsiwit...boka yace zatsiwit nina mini halin da ake ciki da batun yaron nan Ali dan ban taba yin aikin da nake nadama sai tasa. Nuna masa yayi boka yace zatsiwit........ Ni ban gane sauran me yace masa ba saboda wani yaren su da ya soma amma de kamin mu wuce gaba ina da magana. Akwai wasu mutane, normally kawai zasuyi su sallah da sauransu amma da sun shiga matsala toh lokacin za'a tuna Allah sune azumi, zikirin nan kamar bakinsu zai fita. Sallar nafilan nan ma ayi ta yi har sai kai yayi ciwo daga sauki yazo kwana daya, biyu sai a watsar toh de ku sani manzon Allah yace: "Ku tuna da Allah a yayinda kuke cikin jin dadi shi kuma zai tuna daku a yayin da kuka shiga tsanani" tirmidhi be ya rawaito. Allah ya sake cewa: โ€œ Therefore remember Me (by praying, glorifying), I will remember you, and be grateful to Me (for My countless Favors on you) and never be ungrateful to Me.โ€ Quran (2:152) "Ku tuna, ni zan tuna ku. Sannan ku kasance masu godiya a gareni kuma kar ku kasance masu butulci " Quran (2:152) Toh a gaskiyan lamari ba sai na tsawaita ba nasan dayawa daga cikin ku sai duniya ta dau zafi ta muku atishawar tsiya in akayi rashin sa'a ma ta muku bugun shinkafar year shafi'u tukun ake koma ga Allah toh gaskiya mu gyara yan uwa wannan Sam bai dace ba. Wasu haka bazaka taba sanin sun iya sa hijab ba sai da RAMADAN a dauki sallama za'a tafi masallati bararam ana tafe ana surutu wai zuwa masallatin ma kuma sai a mayar dashi gasa. Har ana duba hijab din wace yafi kyau da tsada... can you imagine wata fa bama sallah da jin wa'azi taje ba taje ne de kawai ta bawa idonta abinci ko ta hadu da samari toh kuwa asara ta sameki kinji kunya. Abin haushin matan auren ma ba'a tsira ba wata ana sallah tana duba kasar ganinki wai taga ko holland ko wax? Me tauraro ok babu idan ma akwai na wace wata ce kaji min kayan takaici. Haka kuma mazannan zakuyi ta bin yan Mata da mujiya ana duba yar lukuta da siririya toh gaskiya ya kamata mu Mike musan me muke yi musan ya kamata.. you didn't come to this world to waste your time and return to you lord with nothing to show. NAJI ANA JITA JITA WAI ANA SAYAR MA MUTANE DA LITTAFI WHATSOEVER NIDE NAWA BA NA KUDI BANE IN WANI YAR KARBI KUDINKI TOH KI KARBI ABINKI YAR UWA SHIYASA NA BADA HANYOYIN DA ZAKI SAMENI A SAMA DOMIN MU GAISA DA DAI SAURANSU. Ban garen ladidi kuwa sai washe gari ta farka inda ta koma yar tatata luku kawai take ita batasan me tayi ba yanzu duk wannan wulakancin Dan ta zubar da cikin shege ne ake yi Mata shi? A dake ka a hanaka kuka. Aliyu kama direct wajen Samir ya tafi bayan ya tashi a police station da sallamar sa ya shiga ya samu shida mamansa suns parlour gaisawa sukayi kamin aliyu yaja shi suka fice. Samir yace aliyu ya akayi ne? Ajiyar zuciya ya sauke yace mutumi na batun nan ce de ta aure na da luba nikam dama na sanar dakai na tabbata bazaka manta ba. Samir yace dude na yarda dakai yanzu ya ake ciki? Aliyu yace banda wannan batun kasan na fada ma shirmen da nayi akan matar nan ladidi toh shine fa yanzu zamu shiga kotu tunda kaga kai lafiya ne me zai hana ka kare ni. Samir yace aiko baka fada ba indai naji batun case din dole na nemeka yanzu de menene charges din ? Aliyos yace toh da fari de wai domestic violence and rape ne yanzu kuma an kara min da adultery. Samir yace innalillah wa inna ilaihi raji'un gaskiya aboki na bazan maka karya ba kana cikin matsala dukda cewa kotun naga ba Shari'a court bane amma ko a haka fa dauri shekara 2 ne fa laifin zina kawai. Toh kuma ga rape. Wanda in section 358 of the criminal code, it states that โ€œany person who commits the offence of rape is liable to imprisonment for life, with or without canningโ€ Wato duk wani mutumi Wanda ya aikata FYADE toh hukuncinsa daurin rai da rai ne ko da tara ko babu. Aliyu yace AI inada gaskiya ta kuma cire Mata da hakori da nayi ni jinina ta kashe min nasan Allah yana tare dani... innallaha ma'ana. Zuwa yanzu kowa ya fice daga sabar su aliyu Dan gani suke bata lokaci suke kuma babu me basu haushi kamar luba saide har yau sunki bari aliyu ya tafi da ita. Sati na kewayo wa aja nufi kotu. Ana zaune har alkali ya shigo suka Mike bayan ya zauna suka zauna nana tana shafa bayan luba alamun rarrashi. Dan sanda ne ya rako aliyos har inda zai tsaya bayan anyi introducing case. Alkali yace ina lauyan me kara? Lauyan ladidi ne ta mike Wanda yan human right ne suka tsaya Mata tace sunana hindatu Bashir nice mai wakiltar wadda take kara. Alkali yace ina lauyan Wanda ake kara? Samir ya Mike cikin harshen turanci yace ya mai girma mai Shari'a sunana Samir Abduljalal nine Wanda nake kare Wanda ake kara. Alkali yace zamu fara da fyaden da kayiwa matarka, fyade na cin mutunci. Hindatu tace ya mai Shari'a zanso nayi wa malam aliyu tambaya. Mai Shari'a yace go on. Tace malam aliyu ko zan iya sanin inda kake sati biyu kamin faduwar abun? yace ina asubiti ne lokacin. Tace shin ko mene dalilin da yasa aka kamaka a asibiti? Yace heart attack ne ya kamani tace ko me yasa heart attack ya kamaka? Samir ne yace objection my lord lauyen me kara tana kokarin tunowa client Dina abinda ya janyo ciwon zuciya ta kama Wanda zai iya tashi masa. Alkali yace korafi bai karbi ba gaban luba ne ya tsinke har a cikin cikinta taji ace an fara case da gwalesu innalillah. Lauya tace malam Ali kai Mike sauraro yace saboda a ranan ne aka rabani da matata uwar yaya na. Tace toh AI duniya bata sanka da wata Mata ba face ladidi kuma a iya sanin duniya babu Wanda ya rabaku. Aliyu yace MATATA LUBABATU ADAM NAKE NUFI! TOH A SUBURBUDO COMMENT IDAN BA HAKA BA BAZAKU JINI BA SAI JIBI. TOH GASHINAN DAI AN SHIGA KOTU KO YA ZATA KAYA? BOKA DE YA SAMU TALABIJIN YANA HANGO YADDA RAYUWAR SU ALIYU KE TAFIYA... SHIN KUNA TUNANIN ME NAKE TUNANI? BARI NAGA DA YAN WATTPAD DA FACEBOOK DA WHATSAPP KO SU WAYE SUKA FI SO NA? BARI MU GANI A BIYO NI DAN JIN YADDA ZA'A KAYA. TAKUCE KARAMARSU BABBARSU WATO Miss untichlobanty ๐Ÿ’• 12th July,2020. Yauwa kuma a mance da VOTE nayi fushi abi na. [7/13, 3:56 PM] My Samsung: *๐Ÿ†๐Ÿ†YARINYAR CE TAYI MIN FYADE๐Ÿ†๐Ÿ†* ๐Ÿฅ‡ *20%TRUE LIFE,80% FICTIONAL STORY* ๐Ÿฅ‡ ๐ŸŒนby miss untichlobanty ๐ŸŒน Feel free to contact me on : WATTPAD miss_untichlobanty INSTAGRAM miss_untichlobanty TWITTER, miss_untichlobanty TELEGRAM miss_untichlobanty WHATSAPP: 08146448881 Your little sis loves you and don't forget to follow me! *Maryam Muhammad, fatemah bintu,Maman musa, maman areef, maman khairat,maman jannert da maman da maman dukanku wannan page din naku ne. Allah yabar kauna!โค* ๐Ÿ€ *CHAPTER 35*๐Ÿ€ *AFWAN FOR THE TYPING ERRORS....* *Not edited* Lauya ne tace malam Ali ko zaka iya sanar da kotu randa ka kara aure? Yace tun bayan ladidi ban sake aure ba. Lauya Hindatu tace amma kace mana

Chapter 13 of 15