Share this page
tukunna na rakasu Koda na dawo liffayar ladidi na gani akan gado yana reto Dan murmushi nayi a raina nace ita kuma har an shiga kintsawa ba kunya ne? Dagawa nayi Dan na gyara naji kamshi ya daki hanci na rikewa nayi ina shinshina ina jiran ra fito nima na shiga alwala amma me ? Tana fitowa na ganta da gyalen ta kanta kuma babu alamun alwala a fuskarta. Nace a ah hajiyata ashe ba gyalenki bane wannan? To ko wata kawar ki ce tayi mantuwa? Nadau gyalenki ne ma ashe ga naki... wani harara ta balla min tace dalla malam kamin shiru idan ba renin hankali ba sarai kana ganin gyalen yar iskar yarinyar nan ce zaka wani ce kawata tayi mantuwa? Kuma sarai AI kaga gyalen dake kaina sanda akayi sayan baki... Da yake inada Ilimi nasan yan Mata basu iya magana ba kawai nayi murmushi nace Allah sarki aiko bakin nan ansiyo mini shi ina Dan dariya... toh ke banda abinki ai kaina na kasa ban lura da gyalen ba kuma wace yar iska kike nufi? Tace duba ka gani dakyau... kallon liffayar nayi dakyau sai yanzu na tuna inda na Ganshi nace au ashe ma na luba AI sai yanzu na tuna dazu na ganta dashi a wajen Kari na. Tace zama ka karashe sauran zance wato ma matar da zaka aura ce baka sanar dani ba? Ajiyar zuciya na sauke nace yanzu dai muje muyi alwala muyi sallah zan fada miki komai. Turo baki tayi kamin de ta juya.... Haka mukayi sallah muna cin abinci ina fada Mata yadda akayi zan auri luba tunda matarka abokiyarka ai babu aibu idan na fada Mata kuma babu wacce ta taba tambaya ta a mata na shiyasa ma ban fada musu ba aiko ta nuna fahimta sosai naji dadin haka muka kwanta ban Mata komai ba banda rungumarta da nayi ina shinshinan kamshinta na tuno na luba murmushi kawai nayi har bacci ya dauke mu... LADIDI'S POV Koda mukayi sallah muna cin abinci ya labarta min yadda yar iskan yarinyar nan ta bi min miji... aiko nace in tasan wata batasan wata ba a gabansa in nuna komai kalau da ya juya ko inci ubanta taci sa'a ma bazamu dinga haduwa ba da na gasa yar banza. Duk rashin mutunci Dana buga masa baya nuna damuwa nasan sarai bai kulani bane Dan yanason ya shiga kasan Dan kamfai na Niko nace nasan maganinsa ga mamaki na babu abinda yayi min. Inaji shi daya yana murmushi har ya fara sauke numfashi, nina da tunane tunane na nayi bacci. LUBA'S POV Cikin dare na tashi yunwa na kwakulata na nufi kitchen anan na Sami kirjin kaza da guntun madara dasu dabino harda fruit na dauko nazo na naje ciki na hanka abina yo zan cucina kaina ne ince wani wai ni yar Gaye? Ko wanke hannu banyi ba na koma bacci. Da safe wajen karfe 8 na tashi Dan wata yunwar nakeji wanka nayi banida wani kaya kwai sai nasa half vest Dina da da leggings Wanda nasa kasan lace Dina na fice Dan ban tsammaci su fito yanzu ba kitchen na shiga babu abinci na leka store aiko ga su bakilawa,su doughnuts da cake na dibo Abu na tun a kitchen na fara hankama... da uncle Aliyu nayi karo yana dawowa daga waje har kunya nadan ji na Dan haka nayi sauri na buya bayan labule..... Bude labulen yayi ya yaba minnwani Abu a gashi na yana min dariyar mugunta... lakatowa nayi naga kakashi yamutse fuska nayi nace uncle aliyu ka bata min gashina. Dauke doughnut daya yayi daga kwano na yana fadin bashi na biya daga yanzu na daina kyaleki kiyimin tsiya son ranki tunda kin fara girma. Biyoshi nayi kamar zaki ina kukan ya bani abinci na kawai ladidi ta fito tana hamma tace nawan wai wake sallama ne. Wasu flask ya nuna Mata yana fadin baki fada min anan su luba suka kwana kallona tayi da sauri kamin tayi murmushi tace au mancewa nati kwi yadau zafi bari nakai abincin kitchen ko? Shiga daki yayi yayinda ta kalleni kamar zata gutsireni tace Dan ubanki wa yace ku kwana mun a gida kuma fa nan ba gidan karuwai bane da zaki samin tsinannun kayan nan. Kodan banyi mamaki ba abinda mutum yasha a nono. Iya haushi naji haushi amma sai na godewa Allah da ya bani wayo sai nace Allah sarki yayata kinsan fa anko mukayi dake. Tace kan bala'I bala'I wato yayarki ok? irin nono daya muka sha ko? Wato a wajen uwata kika gado? Toh zan ci......... kuma ni banason sata! Gwaliyo nayi Mata ta nufi kitchen tana fadin zan hadu dake bayan ta dawo ta ganni bakin fridge ina kora lemo zatayi magana uncle aliyu ya fito ya dauketa yana fadin in kika biye wannan acikin hira baya kare Mata zo ni in baki wani labari sannan sukayi ciki. Nikam wani juice din na dauka nasa a hanata bayan Wanda ke hannuna sannan na wuce daki don bawa su nana labari bayan na karo doughnut daya Wanda uncle aliyu ya dauke min. TOH FA GASKIYA A GIDAN UNCLE ALIYU ZA'AYI SHAGALI BA KADAN BA! NIDE KU BIYONI KUJI YADDA ZASU KASANCE. TAKUCE KARAMARSU BABBARSU WATO miss untichlobanty ๐Ÿ’• 20th June,2020. [6/21, 3:48 PM] My Samsung: *๐Ÿ†๐Ÿ†YARINYAR CE TAYI MIN FYADE๐Ÿ†๐Ÿ†* ๐Ÿฅ‡ *20%TRUE LIFE,80% FICTIONAL STORY* ๐Ÿฅ‡ ๐ŸŒนby miss untichlobanty ๐ŸŒน Feel free to contact me on : WATTPAD miss_untichlobanty INSTAGRAM miss_untichlobanty TWITTER, miss_untichlobanty TELEGRAM miss_untichlobanty Your little sis loves you and don't forget to follow me! ๐Ÿ€ *CHAPTER 18*๐Ÿ€ AFWAN FOR THE TYPING ERRORS.... *Not edited* AHALI NA DA MASOYA LUBA NA WATTPAD WANNAN PAGE DIN NAKUNE DUK WANDA YAYI KOKARIN YI MUKU KEACE KU HADASHI DA YAN SANDA๐Ÿ˜‰ ALIYU'S POV. Ko da nayi sallar asuba dawowa nayi na samu ladidi na sallah Dan haka na koma na kwanta abina. Inaji ta kwanta a baya na tana me sakale hannunta ta ciki na kamawa nayi na rike a haka mukayi bacci... wayata da aka Kira ya tashe ni wai aunty maryam ce ta aiko mana abinci.... Lokaci na duba naga 8 da rabi ma ta wuce Dan haka na fito naje na karbo ina shigowa naji kara a kitchen Wanda nasan tabbas ba ladidi bace danko ladidi tana bacci lekawa nayi naga fara ce tafi ladidi haske da siririntaka nasan ba ko wa bace sai luba amma abinda yadan mota ni shine kayan dake jikinta. Tanaso ta ballowa ladidi jagwal danni ka ida ta idan na auri mace ranan farko bazan miki komai ba saboda kidan Saba kar a hada miki zafi bibbiyu sannan kar ma ki dauka na aureni ne Dan wannan Dan haka inde bawai naga alamun kema kinaso ba toh ranan farko kinyi escape saboda nasan yadda ake tsinka musu gaba. Gashinta dake tsefe bata daure bane idona ya fada akai rabon da na ganta babu lillibi tun ranar da aka kamamu na ganta da Dan kamfai daga ranan da kaya me mutunci nake ganinta harda hula.... sanda ta soma girma kuwa harda hijab. Gashinta ya kara cika da tsayi Dan yanzu yakai tsayin wajen bra strap. Amma fa ghar tanzi baiyi baki ba kuma ni nafison shi a haka... dungure kaina nayi ina cewa kaji shirme yarinya ma ke damunta da tayi wayo zata ce bataso dama nima ba sonta nake ba Dan ci ne da ita kamar gara amma bata kiba. Cikinnan kamar faranti... tunowa nayi da iskancin sa tayi min jiya aiko dama na daure guntun karkashin hiya na ajiye Dan na Rama... daukowa nayi naje na dauko flask din Dana ajiye bakin kofa na ajiye kan centre table na parlour fitowa tayi bakinta a cike amma a haka tana kokarin tura wani cake. Tana ganina ta shige bayan labule da alamu taji kunyar yadda na ganta ne bude bayan labulen nayi tana shirin kutsiran doughnut haka kawai naji nima inason ci Dan haka ina Mata wani murmushin mugunta Dan nasan me zanyi na dauki daya.... kanta yana kasa tayi tsimu tsimu kamar kulya da ruwa yayi wa duka amma da shike akan abinci ne da sauri ta dago tana turo baki matsa Mata karkashin nayi kuma da alamu ta wanke gashin lakatowa tayi ta gani kuma gashi na dauka Mata doughnut biyoni tayi zata kwace bayan tayi min raki cewa na bata Mata gashi. Ladidi ce ta fito ni daga nan na nuna Mata abincin na shige ciki danko luba ta tsokalo min haja.... jin shiri ladidi bata dawo ba gashi a matse nake yasa na fito da alamu surutun nan na tsiya luba ke Mata. Dauketa nayi ina fadin in ta biye wa luba hira bazai kare ba tazo na bata wani labari aiko muna shiga daki na canja salon labarin..... AUNTY MARYAM'S POV Tun jiya da daddare aka nemi su luba aka rasa an Kira wayar su duka uku amma a kashe sarai nasan bazai wuce gidan aliyu suka tafi ba dukda na hanasu Dan haka na jira su dawo bayan siyan bakin amma shiru har 12 wayar aliyu zan Kira na tuna yayi aure yanzu bai dace na kirasa ba. Samir na kira nan yake tabbatar min AI shi ya kaisu ma amma a dawowa bai gansu ba ya dauka sun dawo da wuri ne. Nace masa babu matsala toh sannan na kashe wayar bazan nemosu ba su da kansu zasu dawo su sameni. Washe gari ma aika akai abincin su Aliyu ina tsammanin ko zasu biyo shi amma shiru... nidai na baza ido naga sanda zasu dawo in basu dawo Dan Allah ba AI sa dawo Dan Kayan su. LUBA'S POV bayan na shiga daki na samu mama ta shi nana muka make Dan itace sarki bacci kuma munada style din tashin ta tare zamu daga hannu muka balance sannan mu lafta Mata duka. Wanka sukayi mukaje kitchen abincin da ladidi ta ajiye muka dibo mukayi shagali abin mu. Shiru basu fito ba har azhar ta kusa kuma inason daukar liffaya ta... knocking nayi naji shiru Dana gaji kawai na shigewata. Cikin bargo na gansu suna murkususu take suka dago suna harbo min wata kallo nikam tabe baki nayi na bude drower aiko naga liffaya ta. Juyawa nayi zan fice uncle aliyu yace ke luba kanki daya kuwa? Ya zaki tsirmo dakin mutane babu sallama? Tabe baki nayi nace da farko de nayi knocking har na gaji na biyu kuma wata tsiyar kuke da kake haki kamar kayi dambe da zaki? Ranshi ne ya baci sosai amma dinshi kawai ke fadin haka yace abinda kikeso na miki sanda kike karama muke ko zaki jona mu ne? AI da gudu na fita danko an Dan bani katin haske akan abun kuma ba'aso ko maganarta anayi rashin kunya ne inji ummi sannan masu aure keyi. AI ko kirjina kamar zai fado sanda na isa wajen su nana dan aunty maryam tace in mutum yaje yayi ko maganar abin ne mutuwa zaiyi cab bab shirya mutuwa ba da din ma yarinta ke damuna. Hanya muka kama har gida su nana na fadin madam kode uncle aliyu ya biyoki da wuka ne. Irin wannan gumi da kike haka? Kasa cewa komai ma nayi.... me napep ne ya nemi ya kawo mana shirme wai kudin da muka bashi yayi kadan Dan rainin hankali dari dari ake kaiwa mu uku mun bashi dari biyar zai mana hauka aiko mu uku muka dunkule hannu yadda super heroes na cartoon keyi mukace ko yabar kofar gidan mu ko mu canja masa halitta. Hmm ashe Dan daba ne ba kawai mutuminka ya sauko ba man kace me ya zaro wuka... take cikin su nana ya duri ruwa da gudu suka shige gida nima na tsure amma Nasan idan ban saita shi ba zai iya dawowa Dan nasan halin yan shaye shaye. Hade fuska nayi ya kasa gane meke raina Dan baiga alamun tsoro a idona ba sai hargagi yake yayinda cikina har kugi takeyi Dan tsoro ina nazarin barkonon tsohuwa wato tiya gas da almajiri ya koya min jiya bayan mun cashe. Toh na hada gwanin farko amma bansan tayi daidai koko da matsala ba. Kut!! Na hadiya yawu nayi shahada kawai zaro na fasa mai a fuska sannan na warce woman bayan na rushe hanci na da liffaya ta. Yankar sa nayi da wukar nace kai Dan mahaukaciya nima nan da kake gani na dabancin nan Yinsa nake, yasin ko ta anguwar na ka sake bi saina zaro yayan hanjin ka na wulla masa wukarsa na gudu. Tun daga bakin gate na fara tari Dan duk dabarata na shaki gas din kawai de banason ya gane ne ya kawomin wargi aiko abinda ban sani ba shine ya mugun tsorata da yaga tiya gas din bata min komai ba gashi akwai yuwuwar idonsa ta Sami matsala. Ina shigowa su aunty maryam suna fitowa a haukace Dan yadda su nana suka fada Mata Dan daba ne har wuka gareshi ta tsorata. Ganin na shigo a jigace yasa akayi ciki dani nasha su ruwa bayan tari da hawayen da nake ya lafa kawai na fara dariya. Tsayawa kallona sukayi waiko kan da kwalabe ne? Nan na basu labarin yadda akayi ina dariya aunty maryam tayi ta fada wai na dena fada da maza sannan uban wa yace na kiyi hada barkonon tsohuwa kuma me zanyi dashi. Tsilli tsilli nayi daidai lokacin wayar aunty maryam tayi ruri dagawa tayi tana fadin ango kasha kamshi take naji wani kullu a cikina jin yadda yake daga murya bai gama ba aunty maryam ta kashe wayar tare da sambodomin wani kallo.....๐Ÿ˜ณ TOH ANAN ZAN BARKU KUYI MANAGE DA WANNAN. KAR KU MANTA KU SAMBADO MIN COMMENT DAN NAJI DADIN BAKU UPDATE DA WURWURI. YAN WATTPAD KAR A MANTA DA VOTE FA! INA YINKU KAMR BA GOBE. TAKUCE KARAMARSU BABBARSU WATO Miss untichlobanty ๐Ÿ’• 21st June,2020. [6/22, 10:10 PM] My Samsung: *๐Ÿ†๐Ÿ†YARINYAR CE TAYI MIN FYADE๐Ÿ†๐Ÿ†* ๐Ÿฅ‡ *20%TRUE LIFE,80% FICTIONAL STORY* ๐Ÿฅ‡ ๐ŸŒนby miss untichlobanty ๐ŸŒน Feel free to contact me on : WATTPAD miss_untichlobanty INSTAGRAM miss_untichlobanty TWITTER, miss_untichlobanty TELEGRAM miss_untichlobanty Your little sis loves you and don't forget to follow me! ๐Ÿ€ *CHAPTER 19*๐Ÿ€ AFWAN FOR THE TYPING ERRORS.... *Not edited* LUBA'S POV Wayar caja ta janyo ta fara tsulani aiko take na soma kuka ina burbuwa itako fadi take da izinin wa kukaje gidan aliyu harda kwana? Ke Dan iskanci da rashin sanin ya kamata kika fada musu daki kai tsaye kaman gidan ubanki, su nana ta cafko ta hada dasu tayi mana tas tas sannan sannan ta kora mu daki..... tana zaune ta ganni da jaka niki niki dama yanzu nafi dadewa a gidanta amma tunda nasha assauda nace babu dawowa. Ganin ina saukowa da jaka niki niki yasa tace ina zuwa? Cikin bacin rai na abinda aliyu da aunty maryam suka min nace gidan ubana inda zan fada ko ina ba tare da anga laifina ba. Baki ta saka Dan ban taba Mata rashin kunya ba saide taurin kai..... take taji wani iri a zuciyar ta Dan tunda na fada mata magana kuma na tafi toh naji haushi... kila ina da gaskiya da ta tambayeni.... Kiran sunana ta soma nikam kara sauri nayi Dan banaso na dawo gidan. Direct gidan mu na nufa ko napep din banhau ba jakata na daura aka... ummi na gani na da kaya da hawaye ta taso tana salati... luba yar umminta ya akayi? Rungume ta nayi ina kuka wiwi ta zaunar dani a kujera dama tasan abinda ke sani farin ciki... ABINCI amm da ta bani ko kalla banyi ba har juice ta bani na dauke kai toh tasan maganar ta girmama. Gaba daya ta rikice tace luba hankalina yana tashi me akayi miki ? Fada Mata komai nayi amma na tsallake fada ta da ladidi tayi ajiyar zuciya tace kema de luba harda laifinki ya zaki fada musu daki ? Nace toh ummi sanda nayi knocking sosai fa amma ba'ayi magana ba sai na dauka ko basanan ne.... race toh nikam bance miki akwai abinda Mata da miji keyi Wanda ba'ason kowa yaji ko ya gani ba? Nace kin fada kince za'a mutu tace yauwa toh nan gaba indai suna daki a tare karki sake shiga kinji daga kai nayi badan na hakura ba. Kwakulo tasono nayi zankai baki ta make hannu na tace kede kin shiga uku katuwa dake na dauka an dena halin ta canja zani ashe da saura ? Kai aliyu yanada aiki... turo baki nayi nace ni kar ki kara min maganar sa. Tace au yanzu zancen aliyun ma bakya so? Tashi nayi na tafi dakina tace aiko yarinya kina ruwa tunda shi zaki aura kaji min shirmen banza. Dauko wayata nayi na fara kiransa har sau uku bai dauka ba aiko na cika na batse Dan dama so Nike na dan masa rashin kunya na basa haushi. ALIYU'S POV Bayan na Kira aunty maryam na sanar da ita abinda luba tayi min... da ina Dan tunanin in yarda in aureta amma yanzu ta sa na soma sanja tunani. Yarinya ahaka in ka ganta kamar sallah ashe ko alwala babu? son kowa kin Wanda ya rasa yar budurwa amma da ka kwankwashi hankalinta sai kaji shiru kamar mushriki yaci shirwa yasha ruwa? Yar amarya ta ladidi ne ta fito an karya dankwalin nan gwanin ban sha'awa flask din abinci ta dauko mana ta kawo tana budewa mukaga an sande mu yan iskan yaran nan sun cinye. Murmushi tayi tace laa kilan su luba najin yunwa yasa suka ci bara na daura mana wani. Kawai binta nayi da kallo ina fadin Allah na gode ma ka bani Mata kyakkyawa ga hankali kuma yar karama abinta. Abincin ta kawo mukaci muka shiga hira anan ne LADIDI'S POV Lokacin da ya Kira aunty maryam zai bata rahoto dadi naji a raina Dan dama nice na rigashi da dabara nace masa ya fada Mata abinda luba tayi kar abar yarinya ta tashi ba gwaba kuma AI in ta Sami tarbiyya mu keda riba tunda mu zamu zauna da ita aiko ya dauka shine fa ya fada Mata. Wanka nayi na sheka ado kamin na dauko mana abinci tun a kitchen din nasan sun taba danko naji nauyin ya canja hakan yasa na bude na gani murmushi nayi Dan ko gyara kaina zanyi. Budewa nayi kamr bansan me ya faru ba nace laa kila su luba ne kemin yunwa sukaci bari na daura mana wani abin. Irin kallon da yake bina dashi nasan na burgeshi ne. Wata kwarkwasa nasa har kitchen inajin haushi danko abincin ya biya raina guntun na sude dan yunwa nakeji saboda kwakulata da mai gidana yayi. Bread da kwai nayi mana sannan nakai masa na basa abaki daga nan muka shiga hira cikin so da kauna. LUBA'S POV Kuka nasha abina na huce haushi sannan na kwanta bacci ya daukeni ina cikin bacci naji waya na ringing...nana ce dauka nayi tana kuka tana rokon sister Dan Allah kar kice bazaki dawo ba kar abinda akayi miki yasa kiyi zuciya na rikeni da Allah ki dawo kinji sis Dina? Nace naji zanyi tunani na kashe wayan batare da na saurare me zata sake cewa ba. Message na gani daga uncle aliyu wai "yan Mata me yasa ake rangaba min Kira ko bata show din bai isa bane sai kuma an hada da kira?๐Ÿ˜‰ " tsaki naja na rafka masa Kira aiko yana dauka na fashe da kuka nace abinda kayi ka kyauta dukda cewa ina da laifi Wanda ba da gangan nayi ba... bai dace ka fadawa aunty maryam har kasa tayi min birtsi birtsi da bulala ba, na dauka inada darajar da nafi karfin wulakanci a Wawrinka ashe abin ba haka bane... ok wani abin nayi ma kamata yayi ka kirani ka zaunar dani bawai kayi min cin mutunci ba toh bari kaji indan nace kai nakeso yasa kake min haka toh kaje gaka ga ladidi.... ni dama akwai wani mai gadi kuma yanaso kawai nice naki yarda amma bari kaji ni luba daya daya ka rubuta ka ajiye NA FASA AURENKA!... in ga uban da zai tursasa ni. AFWAN AFWAN NAYI LATTI YAU AYI MANAGE DA WANNAN GOBE DA WURI ZAKU JINI INSHA ALLAH. KAI TSAYA ASHE FA AN BALLO WANI JAGWAL KO? TOH LUBA DE TACE TA FASA KO SHIN ABIN ZAI YIWA ALIYU DADI? KOKO SABANIN HAKA NE? TAKUCE KARAMARSU BABBARSU WATO Miss untichlobanty ๐Ÿ’• 23rd June,2020. [6/23, 3:19 PM] Miss Untichlobanty๐Ÿ’•: [6/23, 3:10 PM] My Samsung: *๐Ÿ†๐Ÿ†YARINYAR CE TAYI MIN FYADE๐Ÿ†๐Ÿ†* ๐Ÿฅ‡ *20%TRUE LIFE,80% FICTIONAL STORY* ๐Ÿฅ‡ ๐ŸŒนby miss untichlobanty ๐ŸŒน Feel free to contact me on : WATTPAD miss_untichlobanty INSTAGRAM miss_untichlobanty TWITTER, miss_untichlobanty TELEGRAM miss_untichlobanty Your little sis loves you and don't forget to follow me! ๐Ÿ€ *CHAPTER 20*๐Ÿ€ AFWAN FOR THE TYPING ERRORS.... *Not edited* AishaIsmail625 , aysherahmaddanlami, wannan shafin naku ne Allah yabar kauna ALIYU'S POV Bayan na fito masallati ne nayi ma luba message saboda dazu naga kiranta ina tare da ladidi kamin na shige masallati ina fitowa kiranta ya shigo ina dagawa cikin murmushi zan tsokaneta Dan na dauka ma hakuri zata bani na kuskuren sa tayi sannan tamin godiya na gyaran da nasa akayi Mata banci mutunci ta gaban ladidi ba kawai sai naji sabanin haka. Ta inda take shiga ba tanan take fita ba Abu kamar wasa sai na bude baki zanyi magana sai naji ta daura magana. Jikina ne yayi sanyi Dan ban kyauta Mata ba amma ni ba da wata niya nayi ba banaso naci mutuncinta gaban ladidi yasa na gasata da aunty maryam tayi Mata magana ta Mata toh menene kuma na duka. Tunani na ya datse sanda tace ta fasa auren kuma zata bawa me gadi dama a raina nace masha Allah dama nasan yarinta ke damunta.... amma dakata! Ta fasa aure na saboda me gadi? Me take nufi wato ya fini ko me ? Toh dukda banason ta saina AURETA ba ita uwar taurin kai ba? Ko me akayi in bataso ta tada bori? Toh AI in tasan wata batasan wata ba zan AURETA dan in kure taurin kan muga abinda zatayi. Kiran wayar nayi taki ta daga daga baya ma naji switched off. Gida na shiga abina ina shirya bomb din da zan Mata Dan jira zanyi ladidi ta Dan shekara sai nasa luba ma daga ciki. Ya Allah ka jarabce ni da rasa Mata na nayi kuma karbi kaddarata ya Allah na rokeka saboda tawakkalin da nayi kar ka kashemin wadannan kar ka rabani dasu. Shafawa nayi kamin nabar kofan masallatin. LUBA'S POV Ummi na samu nace Mata ummi nifa wallahi azo a sake zama na fasa auren uncle aliyu bige min baki tayi tace sannu shashasha kawai Dan yabaki haushi sai akace ki fasa aure? Haka zakiyi bayan auren da an bata miki rai kice sake ki? Zama nayi a kasa Wanda ummi tasan abinda zai biyo shine bori tace toh karma ki fara kinga yanzu SS3 kike ki rufe ido kiyi karatu kina gamawa lokacin kin kusa shekaru 17 ayi miki aurenki. Bori na fara nifa Allah in aliyu za a aurenin yasin ko karatun bazaiyi ba. Ummi tace subhanallah yau ko uncle din babu ? Kuma da kike batun bazakiyi karatu ba wa jahilci zai kashe ? Ki auri aliyun ki a gidansa sai kiyi university ko ya kikace. Mikewa nayi nace toh ai sai muga yadda zan aureshi ni dama can nasan ba sona ake a gidannan ba. A fito a fadamin ko tsintata akayi yasa za'amin auren dole. Bulala ummi ta dauko ta biyoni zonan yar banza in dauki cikinki wata 9 harda sati 2 awanni 13 nayi ina nakudar ki shine zakice tsintar ki akayi toh sai kin auri aliyun tukunna ma in baki aureshi ba wa zaki aura? Manna Mata nayi ta bankado labulen dakina ta shigo.... Luna wai meke damunki ne? meyasa kikeson bamu ciwon kai? Me yasa kikeson maida daddynki karamin mutum? Maganarnan an gamata ke da kanki kikace a aura miki aliyu yanzu kice kin fasa? Ki bari idan kin huce ki sake tunani... turo baki nayi nace nide acewa abba na na fasa. Toh ai shikenan. Abinda ta fada kenan kamin ta sauke ajiyar zuciya ta fice. Da daddare ummi ta samu daddy ta fada masa kamin ta karashe ya daga Mata hannu yace kiramin yarinyar. Kwala min Kira tayi na shigo parlourn ina wani mika da hamma daddy yace in baki warware ba zan ware ki da Mari tsam na mutsu na zauna yace wani shiririta nakeji wai kin fasa aure? Nace nifa daddy ba aure na fasa ba uncle aliyun ne banaso! Ke dalla rufemin baki lokacin da mukayi justin duniya ki hakura burus kikayi mana kikace sai shi yanzu kuma kina wani magana da batada kan gado? Toh bari kiji gara ki sani aure ba fashi. Kuma in bakida hankali ki kawomin kasa da credit shida gidannan saina ballaki. Mikewa nayi na koma daki ina fadin zakusha mamaki, sannan na fada kan gado na sai bacci. Washe gari da asuba ummi ta tashi zata tasheni sallar asuba taga empty! Ban daki ko ina ta duba babu ni babu alamata sai ta dauka ko zuciya nayi na tafi gidan aunty maryam toh amma da asuba kuma? Daddy na ta fadawa aka Kira su aunty maryam sukace banzo ba. Uncle Aliyu aka kira shima yace bai ganni ba nan cikinsu ya duri ruwa aka fara cigiya ta a unguwa amma babu alamata. Abinda ya faru kuwa shine tun da magrib ina waya da nana nake fada Mata nifa idan aka ki yarda guduwa zanyi tace yayi mutuniyata toh amma in kin gudu ina zakije? Nace nima ban sani ba. Maama tace toh me zai hana tazo nan ba tare da sanin kowa ba sai musa ta a BQ ko ya kukace mu dinga bata su abinci daga nan. Nace toh amma masu gadi zasu fada ai nana tace karki damu zan rufe musu baki aiko tunda daddyna bai yadda ba karfe uku nayi sneaking dama already nana ta sanar da masu gadi zuwa na Dan haka suka budemin kofa. Inaji da safe

Chapter 7 of 15