Share this page
gaske kuka takeyi ya zauna kusa da ita ya dora hannunsa a bayanta yace “barka da safiya uwar gida" dagowa tayi idanunta na zubar da hawaye tace “da gaske ka kwanta da Rafi'ah Ja'afar don Allah gaske ne?" Sakin baki yayi da tsananin mamakin yanda akayi ta sani, Kama hannunsa tayi tace “ka fadamin Ja'afar ka kwanta da ita kayi Mata duk abinda kakeyi min?" Murmushi yayi ya kamo fuskarta yace “Eh hakane harma fiye da abinda nakeyi Miki nayi Mata meye damuwarki matatace inada ikon nayi komai da ita kamar yanda zanyi da ke koma fiye da haka" Miqewa yayi ya zaro kudi ya bata yace “zanje asibiti na dawo bamata da lfy don daqyar ma nasamu taci abinci" harara tabisa dashi har ya fice taja dogon tsaki tace “shashasha Allah ya kasheta ma kowa ya huta" yana fita ta dauki mayafinta itama ta sauko qasa dakin da samiha ta kwana tace “fito mu tafi zanje na samu Uwarsa na fada Mata gara taji ta sani bazan dauki wannan wulaqancin ba harni Wai zai duba ya fadawa wai yar iskar matarsa batada lfy?" Murmushi Samiha tayi tace “kinada matsala To yanzu idan kinkai Mata qararsa me zatayi Masa?" Tsawa ta daka Mata tace “idan zaki kizo mutafi kawai" miqewa tayi suka fita a mota lkcn Rafi'ah tadan tashi tana leqowa qasan ta window tana kallonsu suka shiga mota suka fita ta lallaba ta sauko qasa ta dan gyarashi ta shiga kitchen gashinan komai kamar banza an zuba matashi badon tanajin dadin jikinta ba saidon sabo ta fara girkinta tanajin nishadi duk gdan ya cika da qamshi, ji tayi an riqeta ta baya ana sunsunar wuyanta tadan tsorata amma jin qamshinsa yasata sauke ajiyar zuciya ya juyota suka kalli juna yayi Mata murmushi tare da kissing goshinta yace “me kike girka mana?" Sunkuyar da kanta tayi tace “barka da dawowa" wani farin ciki ne ya cikashi ya sake matseta yana shafa bayanta yace “yawwa my bried ya gda" bata bashi amsa ba sai qoqarin janyewa da takeyi yayi ajiyar zuciya yace “kamata yayi ace nazo na tarar dake a kwance kina hutawa ba a kitchen ba" sake sunne kanta tayi a qirjinsa yaja numfashi yace “hakanma yayi matata bari na tayaki tunda na dawo amma dai baki manta ba yau akwai dinner da dare..." Girgiza masa Kai tayi tace “aa" Dagota yayi yace “aa me?" Qasa ta qarayi da kanta tace “bazan iya zuwa ba" zamewa tayi daga jikinsa ta nufi inda take gyaran nama yabi tafiyarta da kallo yayi murmushi yace “saboda kada a gane alif ya dauri fataha shine zaki batamin burget dina nagadai a hankali ma nabaki kika karba" kunyace ta lullubeta taqi ce masa komai tanajin kamar ta nutse cikin qasa yayi murmushi yace. “Kada ki damu dama yanzu daga gurin Abba nake nace masa bakida lfy so babu me zuwa daga bangarena har bangarenki hutawa zamuyi sosai mu gama girkin mu fita mu zaga gari ko?" Harararsa tayi yayi dariya me sauti yace “inason harararnan masifar kyau takeyi miki" ganin da gaske ya zage yana tayata aikin yasata dagowa tace “ni don Allah katafi ka kwanta kabarni nayi aikina" dago idanunsa yayi yayi Mata kallon daya sata saurin shiga taitayinta, kafin tayi mgn sukaji an turo qofar parlourn an shigo ta kalleshi shima ya kalleta gabansa yabada wani rass jin sautin Mahaifiyarsa tanata kutuntume kutuntumen ashar wani abu yaji ya caki maqoshinsa yayi saurin riqota tana Shirin fita sama Hajiyan tahau shikuma yayi saurin rufe qofar kitchen din yasa Mata key ya dora Mata hannu a baki yace “rabudasu kada kice komai muci gaba da aikinmu" itadai duk jikinta rawa yakeyi ya lura da tsoronta shiyasa ya sake shigar da ita jikinsa ya murde gas din ya dora harshensa saman fatar kunnenta yana lasa a hankali ji sukayi Sun sauko Hajiyan tana cewa “qyaleni da sallamamme ya dauketa sun fice daga gdan yo budurwar arziqi ce zatasan namiji jiya har tasamu qafar yawo wlh saiya Raina kansa sakarai kawai" hawaye ne ya zubo a idanun Rafi'ah shikam Ja'afar bai daina abinma da yakeyi ba yayi biris kamar bayajinsu yana murza qirjinta dakeyi Mata wani azabar zafi a hannunsa yana tsotsar kunnenta da salon rikita lafiyyar mace janyewa yayi jin parlon yayi tsit alamun sun fita ya bude qofar yaje ya dannawa ta parlourn key ya dawo sukaci gaba girkinsu tun tanajin ciwon tijarar da Hajiya Fatsum tazo yimata har tama manta yana manne da ita suka gama girkin ta sulale ta haye saman tayi wanka ta shirya cikin atamfa doguwar riga tayi kwalliyarta simple ta sake saukowa ta zauna a parlourn tana kallo shima saukowa yayi ya iso gabanta ya dagota suka nufi dinning din shi ya rinqa ciyar da ita bayan sun gama ya miqe ya haura saman ya sauko Mata mayafinta da wayarta ya miqa Mata ta yafa ya kamota suka fice ya bude Mata motar ta shiga daidai lkcn Hajiya suka fito ita da Hajiya Sahura suka tsaya sakatoto suna kallon ikon Allah Saida ta shiga ya kulle sannan ya qarasa ga su Hajiyan ya rusuna suka gaisa tace “dama Kuna ciki mukazo kukaqi budewa?" Shafa kansa yayi yace “eh wlh muna dakin qasa dake batada lfy so Ina qoqarin sanyata tai baccine lkcn shiyasa yanzun ma zamu zaga garine" bai jira cewarta ba ya miqe yace “to Hajiya agaida gda mun gode da ziyara zan kawo miki ita har gida yanzun tana buqatar hutune hayaniya damunta zatayi".......... _More comments_ _More typing_ *_Ummuh Hairan_* *_Wattpad-realfauzahtasiu_* *_29-30_* _____________________________ _____________________________ Kallon kallo Hajiya Barebari da Hajiya Sahura suka shigayi Jinjina Kai Hajiya Sahura tayi tace “eh kayi danna gada ashe rashin mutuncin ba iya kan yata ya tsayaba itama uwar ba qima ke gareta ba mace tafita mutunci a gurinka" shidai ko juyowa baiyi ba ya shige motarsa ya fice a sukwane suna tafe yanata sauke murmushi itakam wayarta kawai take dannawa bataji tsayawarsa ba saida ya fizge wayar ta dago tare da sauke numfashi ya zuba Mata ido ta sauke nata yaja fasali yace. “Saboda kin rainani kinmai dani drivernki ina tuqi kina chat ko?" “shiru tayi ta fara murza yatsunta batare data tsammata ba taji ya dakanta tsawa yace “ni abokin wasanki ne ne RAPI'AH da kika rainani inayi Miki mgn kinyimin Shiru bafa nason wannan banzan halin naki waike miskila ni zaki nunawa miskilanci" kawai saita Kama hawaye saboda sosai tsawar ta firgitata jikinsa ne yayi sanyi ya kamo hannunta yace “kuma bazaki bani hqr ba?" A dan tsorace tace “kak....kayi hqr bazan qara ba...." Hade bakinsu yayi ya jima yana tsotsarta kafin ya saketa yana sauke numfashi yace “kiyi taking care ba kowanne raini nake dauka ba" Jinjina Kai tayi yayi murmushi tare da yago tisue ya fara goge Mata hawayen yace “Calm down please bazan qara ba kinji" dagansa Kai tayi ya bude motar ya fita tabisa da kallo har yayi nisa ya dawo ya leqo yace “kada ki fito yanzun zan dawo" sake dagansa Kai tayi ya nufi cikin gurin ya bata 15 minutes ya fito niqi niqi da kaya leda biyu akasa masa a but ya shigo suka tafi sosai suka zagaya gari Basu koma gdanba sai tara tun tana noqewa salonsa da nacinsa Saida yasa ta ware duk da ba mgn takeyi ba Amma takanyi dariya ko murmushi, suna komawa sukayi sallah sannan ya sake fita ya dauki kayan daya siyo ya shiga bangaren Ni'imah da sallamarsa tana zaune tana shan madara amma bai samu arziqin ta amsa ba takaici ya kamashi shi ya rasa irinta da batasan zuru ba, Zama yayi ya zuba Mata ido ta dago tace “lfy da kallo Mal" murmushi yayi yace “kawai haukanki nake tunawa tabbas da zakiyi wasan kwaikwayo idan aka baki acting din hauka zaki iya am nace ba zan kira Rafi'ah tazo inason mgn daku" jefar da cup din tayi tace “ina zaka kirata din tab lalla...." Dora Hannunsa yayi a bakinsa yace “shut up dallah malama shawara nace Ina nema a gurinki ne da zakiyimin haukan naki na gado yar mara tarbiyya kifa nutsu kafin na fara dakaki a gidannan wlh bazaku kasheni ba duk wacce ta kawomin hauka ubanta zanci saboda ina aurenku bashi yake nuna na zama dan iska ba jaka kawai wacce batasan zuru ba ko an fada Miki abinda kikayi min jiya kinci bilis ne to ki sani kanki kika cuta sakarya kawai Kuma wlh kika motsa anan sai kinbi gyaduma me dingishi" Yana fadin haka ya dauki waya kira Rafi'ah ta daga da muryar bacci yace “kizo Ina bangaren Ni'imah Kuma kema kada ki batamin lkc" qit ya kashe wayarsa ta zubawa sensor din ido a ranta tace “wannan wanne irin mutum ne mara dadin zama?" Miqewa tayi ta dauki hijjab dinta tasa ta fito. Ta nufi sashin Ni'imah ta bude ta shiga tare da sallamarta ya amsa tare da dagowa ya dubeta ita Kuma idonta nakan Ni'imah data tura dankwali gaba tare da yatsina fuska zama tayi a qasa gefensa zaman saman ba dadinsa takeji ba tace “Ina yini Best...." Daga Mata hannu tayi cikin wulaganci tace “dalla malama iya bakinki a gidan uwarki na zama Bestie dinki munafuka annamimiya maci amana....." Qasa tayi da kanta cikin sanyin jiki bazata iya cewa komai ba duk abinda Ni'imah zata fada akanta ta cancanta murmushi yayi yayi gyaran murya yace “ba abinda na taraku kuyimin ba kenan am ke Ni'imah dole abaki girmanki a matsayinki na uwargida Rafi'ah ki bata girmanta a matsayinta na wacce ta rigaki shigowa gidana ke Kuma kija mutuncinki banason wadannan qananun maganganun da cecekuce abinda ya faru ya riga ya faru babu wanda ya Isa sauya qaddararsa banason tashin hankali a gidana duk wacce ta nemi dagamin hankali wlh kotare aka haifemu cin mutuncinta bazaimin wuya ba, bazance ku zauna lfy ba idan kunso ku zauna idan kunso karku zauna duk ruwanku ne ku zai dama ba JM ba yauwa sai Abu na qarshe wajibi ne duk ranar da dayarku takeda kwana to wajibin wacce batada girkine taje bangaren me girki ayi dinner da ita bance break ba saboda zai zama takura amma dinner wajib ce idan kunne yaji mutunci ya tsira Allah yasa kun gane" Numfashi yaja yaci gaba da cewa sannan kwanaki naso yin tafiya Allah bai nufaba saboda tasowar mgnr bikin nan unexpected to yanzu nan da 1 week zan tafi Mexico zan tafi da Rafi'ah idan na dawo zance Indonesia saina tafi dake Ni'imah...." Kallon Rafi'ah yayi ya dubi Ni'imah yace “me mgn tayi inajin bacci" Shiru ce ta ratsa ya dubi Ni'imah yace “kefa nake sauraro" ajiyar zuciya tayi ta harari rafi'ah da gefen ido tace “bazan iya mgn a gaban wannan la'ananniyar matar ba idan mgnr akeso ayi dani aiba sai ankirata anci mutuncina gabanta ba" Kallon Rafi'ah yayi har yanzu kanta a qasa yake yace “ok duk wacce bazata iya mgn a gaban daya ba to ta hadiye abarta koni da ita bazan saurara ba nasan akwai sirri tsakaninmu da kowacce amma wannan ba abinda zan tattauna daku da daidai bane qin yin mgnrku yana nufin kun amince da duk abinda nace" miqewa yayi ya nufi qofa yace “idan kin gama kukan saiki taso ki fito kibani abinci yunwa nakeji" Miqewa tayi tabi bayansa Ni'imah ta daga murya tace “Snacher kawai andaiyi asara" tsayawa tayi kamar zatayi mgn sai Kuma ta fasa ta fice ta isheshi a bakin qofar ya matsa ta shige ya kulle qofar ta nufi saman yayi saurin riqota yace “yunwa nace Miki inaji" langwabar dakai tayi tace “masa Amma kuma naga ga abincin nan" tana fadin haka ta sake juyawa zata tafi ya sake kamota ya hadata da jikinsa yace “kina min ganin damarki kizo ki bani abinci" dole ganin ya dage yasata shiga kitchen ta hado masa abincin da suka siyo ta haura saman takai masa yana zaune yana danne dannensa da system ta ajiye masa ta miqe zata fita ya cafko ta ta fado jikinsa baice Mata komai ba yaci gaba da aikinsa Saida ya gama ya janyo abincin ya gyara Mata zamanta ya fara bata tana zuzzuqewa harta hqr ta rinqa karba ganin babu fuska suna gamawa ya shiga bathroom ya hada ruwa yazo ya sake dagota ya fara rage mata kayanta so takeyi tayi gardama da yake wargima guri yake samu hakanan ta qyaleshi yajata har bathroom din sukayi wankan tare suka fito ya rinqa janta da Hira suka kwanta, yana hilatarta da hikima da komai ya hade bakinsa da nata duk ta tsorace ta fara yimasa kuka shiko yayi biris da ita yana shafa fuskarta yana hura Mata iska a kunnenta tare da wasa da dukiyar qirjinta ta riqe Hannunsa tana jan zuciya tace “don Allah ka rabu dani zafi nakeji..." Bakinsa ya dora bisa nipples dinta ta rintse ido tanajinsa ya rinqa sarrafata cikin salo da qwarewa tanajinsa yana wasa da cute dinta sanda taji yayi mata rumfa yana karanto addu'ar saduwa da iyali ta dauke numfashinta ta gama sallama kanta wahala ce takeshanta bata wasa ba gashi duk wata kalma da zata fada masa ta fada baijitaba dole tayi shiru ta qyaleshi ya moreta kamar babu anjima lkcn daya samu nutsuwa ya dagata ya janyota jikinsa yanayi Mata sannu tana kukanta tace “bakajin tausayin mutum kai kawai kanka ka sani ni dama zaka kasheni dana huta banaso ni banason abinnan Ja'afar ni don Allah ka tafi da Matarka kabarni kada ka tafi dani makarantata exam zamu fara....." Dora Hannunsa yayi a bakinta yana janyo numfashi yace “meyesa tun lkcn dana yanke hukuncin meyesa bakiyi mgn ba hakan zaayi dole ba shawara ba" ....... _More comments_ _More typing_ *_31-32_* _____________________________ _____________________________ Batace masa qala ba Amma ta qudurce a ranta ko wuta yake fesarwa qarshen bala'i bazata bisa yayi Mata uku babu ba da wannan ta janye ta shiga bathroom ta tsarkake jikinta ta fito ta iskeshi yayi bacci ta zubawa fuskarsa ido da gaske kyakkyawa ne kamar yanda Ni'imah tasha fada Mata Amma bata taba ganin kyansa ba sai yau ajiyar zuciya taja ta haye gadon zata kwanta ya janyota jikinsa yace “kin gama kallon nawa?" Kunyace ta kamata tayi luf a jikinsa da haka bacci ya kwasheta Basu suka farka ba sai asuba shine ya fara tashi ya tsarkake jikinsa yayi alwala ya dawo itama tayi sukayi sallar ya koma ya kwanta ita Kuma ta shiga kitchen tana hada musu abin karyawa bayan ta gama da qarfin hali da komai tayi wanka tayi kwalliyarta sosai yau jin kwalliyar takeyi musamman badan kanta ba sai domin kalaman Ni'imah da suka kwana suna yawa a kwanyarta Wai snatcher itace snatcher, bayan Allah shaidane tayi duk me yuwuwa taga ta gocewa wannan qaddarar hakan ya kasa samuwa ta qudurce a ranta tunda har ta yarda ita snatcher ce to zatayi duk me yuwuwa ta boye Mata baraka tsakaninta da mijinta bazata yarda Koda wasa ta fahimci akwai rashin jituwa tsakaninta da Ja'afar ba, da kanta ta tambayi kanta Ashe da gaske ne abinda Ni'imah ta dade ta fada mata ita Koda uwarta zata iya raba gari akan mijinta, Murmushi tayi ta matsa inda yake kwance tabbas yakamata ta nutsu aikine ja a gabanta da gaske batajin Ja'afar a ranta shafa fuskarsa ta rinqayi da hannunta cikin baccinsa me hade da mafarkai masu dadi yaji qamshinta ya cika hancinsa ga wani dumi da yakeji a tsakiyar hannunta ya saki ajiyar zuciya tare da bude idonsa ya saukeshi akanta, mamakine yasashi sakin baki ta sunkuyar dakai tana murmushi tace “jiya naji kana waya kana cewa zaka hadu da wani a fada 9:00am Kuma naga takwas harta wucce Ina fatan tashin da nayi maka banyi laifi ba?" Zuba Mata ido yayi kamar me nazarin wani Abu sai yaga ta zame qasa cikin sanyin jiki tace “kayi hqr idan hakan ya bata maka rai bazan qar....." Rufe Mata baki yayi tare da miqewa ya miqar da ita yayi hug nata tare da dora kansa saman nata yaja fasali yace “koma kin batamin na yafe Miki muje ki shiryani ki bani abinci" zaro ido tayi yayi dariya shima murmushi yayi yace “matsoraciya ba komai zanyi Miki ba" Noqe kafada tayi tace “aa kaje ka shirya bari na qarasa hada break din bata jira cewarsa ba ta fice da sauri yayi ajiyar zuciya ya fice ya shiga nasa dakin ya jima kafin ya fito ya isheta a parlourn tana fesa room freshness zama yayi a dinning yace “abar aikin nan azo ayi Break" ajiye gongonin tayi tazo ta zauna ta hada masa ta miqa masa itama ta hada nata sunacin abincin Amma idonsa na kanta yana yabawa da baiwar da ilahi yayi Mata ta kowanne bangare tabbas itadin macece da yake fatan alfahari da ita, Miqewa yayi yace “alhmdllh kitchen ya karbeki fatan nasara saina dawo" fatan alkhairi tayi masa ya fice ya shiga bangaren Ni'imah da alamu ma batama tashi ba parlourn duk abin Apple da lemo yayi qwafa ya nufi saman ya shiga tana kwance a gado tayi daidai abinda sai baccinta takeyi bathroom ya shiga ya ganshi a bushe ya dawo ya qure Mata A.C tare da kure gudun fanka yaja ya tsaya shi kansa sanyin ya damesa. Murmushi yayi yanda yaga tana neman duvet din daya janye hakan yasata miqewa ganinsa a tsaye yasata jin wani dam yaja numfashi yace “baki sallah ne 8:40 baki tashi ba" harararsa tayi tace tunda Kai ka tashi dai ai shikenan Ina ruwanka da sallah ta" bai damu da abinda tace ba ya matsa jikin gadon yace “ki tashi kiyi sallah ki Kuma sabarwa kanki tashin asuba nagaji da fada Miki zan fara daukar mataki akanki shari'a tace yaroma idan yakai shekara bakwai yana qin yin sallah a dakeshi Kinga kuwa kema zaki iya shiga sahun" Ta bude baki zatayi mgn ya dora Mata hannu a bakinta yace “bakinki ma wari yakeyi bakiyi brush ba kije ki gyara kanki idan kinason na saurareki inason mace me tsafta Rafi'ah kafin na tashi ma ta gama komai na gidanta yanzu dana fito in mutuwa zatayi da dawo ma saitayi tanada lkc kafin na dawo Amma ke bakida aiki sai bacci da hauka" Yana mgnr yana tafiya yana idawa ya fice ta biyosa tanason yimasa diban albarka wai bakinta ne yake wari Kuma har yake hadata da  banzar matarsa, kafin ta sauko harya fice ya shiga mota takaici ya cikata ta juya zata koma zuciya ta tunzurata ta fito a fusace ta nufi bangaren Rafi'ah Rafi'ah na jikin window na dakinta ta hangota tayi saurin sakin labulen ta sauko qasan ta zauna daidai lkcn ta bude qofar ta bankade labulen tana huci dagowa Rafi'ah tayi ta zuba idanunta akanta tayi murmushi tace “Lah Ashe Ina ranki yanzu nake Shirin zuwa mu gaisa sai gaki kin tashi lfy" ashar ta qunduma Mata tace “ina ruwanki da lfy ta munafuka annamimiya maci amanar aminci zuwa nayi nayi Miki kashedi karki kuskura ki shiga harkatata na tsaneki Rafi'ah na tsaneki Kuma wlh zakiga abinda zai faru" Murmushi Rafi'ah tayi ta miqe ta nufi freezer ta bude ta dauko ruwa bottle daya ta nufo Ni'imah ta bude ta tsiyaya Mata a cup tace “Calm down Matar mijina sha ruwan sanyi nasan zakiji sauqi a zuciyarki ni har gobe inasonki dama ace kinbi komai a sannu ni ba abokiyar rigimarki bace dacan a baya bamuyi ba yanzu da kusanci ya qara qarfi bai kamata muyi ba Koda yake naga kishi ya rufenki ido kin kasa yin karatun baya any way koma dai menene mijinki ne qaddara ta bani na aura babu yanda zanyi dashi babu yanda zaiyi dani duk da cewa shi ba zabina bane Amma ni zabinsa ce so da kinyi hqr qila da kinfi qima ke kinsani ni ba kalar matar da zan tsaya Ina Fadi in fada da kishiya bace balle Kuma ke ni practical zan nuna Miki kalar nawa salon" komawa tayi ta zauna tare da daukar wayarta daketa ring tace “Bestie kana lfy ya kewata?...." Wani tuquqi ne ya tasowa Ni'imah tayi kan Rafi'ah da sauri ta miqe tace “sorry I call you later" Dora wayar tayi saman TV stand ta jirayi qarasowarta tana zuwa ta kawo Mata duka ta kauce tana dariya tace “ni haba yarinya ai bazakiyi dani ba" wayarta ta Zara ta haye sama tana cewa idan kin gama ki rufemin na gaji bacci nake buqata" binta tayi da zagi tana wani Harbin iska batako waiwayo ba ta shige dakinta ta fada gado ta kwanta tana murmushi tana Jinjina haukan Ni'imah wai akan namiji take haukannan namiji ma irin Ja'afar Wanda a zaman da ta danyi dashi na kwana biyu ta fahimci shi ba mutum ne da ake burgeshi ba abinda yaga dama shi yakeyi. Duk irin bugu da zage zagen da Ni'imah takeyi Rafi'ah bata tankata ba kuma bata bude ba dakanta ta gaji ta tafi tana kwance taji ya sake kiranta ta daga yace “meye ya hadaki da Ni'imah kikaje har part dinta kika zageta?" Abin ne ya daure Mata Kai tace “ni Kuma nida tunda ka tafi Ina kwance ko qasa ban sauka ba saida naji kamar ana tabamin qofa nace maka zan kiraka anjima" numfashi yaja kawai sai ta Kama shassheqar kuka abinda ya tashi hankalinsa kenan yace “to meye Kuma daga tambaya sai kuka" jan zuciya tayi tace “ni bansan meye ta tarewa duk wani wanda ya shafeka ba da baya sona nima fah bason aurennan nakeyi ba qarfa qarfa akayimin...." Katseta yayi da cewa “kinga naji Ni dama tunda ta fada ban yarda ba kawai na kiraki ne don na gasqata ai daga yanayinki ma ansan ke bame fitina bace" jan zuciya tayi tace “to nidai banaso kajawa matarka kunne kada ta qara qoqarin hadani dakai idan wani abu takeji akaina tazo ta sameni zan iya sammata lkc a cikin lkcnka inka yarda" dariya yayi yace “bama na buqatar kowa ya shiga lkcna ya tsaya iyakar nawa ni daya" Kashe wayar sukayi tayi murmushi tace “salon wasan zai canza dama aunty Bushira ta fadamin saina sawa idona kwallin rashin mutunci zanyi miki illah idan kika matsa Ni'imah badon mijin ba saidon ki gane kowa yanada tasa baiwar" tayi bacci sosai sannan ta  tashi  ta shiga kitchen ta fara shirya dinner ta bata lkc matuqa wajen shirya musu abincin lkcn data gama biyar saura ta fada bathroom ta dauki wankan susuta megida ta harde a parlourn tana kallo tana chat bai shigo gdanba sai bayan magrib ya jima akanta kafin ta ankara shima Saida ya zare wayarta a hannunta ta dago suka hada ido da Ni'imah dake shigowa bakinnan kamar cokali kawai saita qara fadada murmushinta ta miqe ta rungumeshi tare da lalubo bakinsa ta hada da nata ya tallafo bayanta yana sakin wani nishi me qarfi mutuwar tsaye Ni'imah tayi saboda abin yazo Mata a bazata kallonta Rafi'ah tayi ta daganta gira tare da janyewa daga jikinsa ta shafa sajensa tace “yau na yini da kewarka sai nakejina kamar marainiya ka tafi ka manta damu..." Rufe Mata baki yayi yace “ah haba kiyi istigfari wlh kina Raina munje anguwa da Mai martaba ne dana dawo Kuma sai na wucce sama mana Visa me kika tanadar min?" Rufe idonta tayi tana yar qaramar dariyar kirsa tace “a..bin...da...ka...fis...." A rarrabe tayi mgnr ya kwashe da dariya yace “wayyoh dadi matata kina shagwabani wai dama haka kike wow! Allah na gde mak...." Muryar Ni'imah yaji ta rushe da kuka tana cewa “Allah ya isana wlh Allah ya isana kirana kayi don ka wulaqantani a gaban wannan yar iskar matar tak..." Tsawa ya daka Mata yace “keyyyy ki iya bakinki...." Rufe masa baki Rafi'ah tayi tace “Haba ranka ya dade saurin fushi ai ba naka bane ay rarrashi take buqata" sakinsa tayi ta nufeta ta kamota tace “kekuwa rabin jiki kiyi hqr mana ai bamusan dakeba idona rufewa yake idan Ina tare da mijina shine sanyin ruhina salamar rayuwata am sorry please iso muyi dinner yau abinda nasan kinaso fiye da komai shi nayi mana kowa favorite dinki zaici yau a gdannan"Fusge hannunta tayi ta hankade Rafi'ah tace “dake da favorite din na hadaku naci bura ubanku ni zakiyiwa bariki kina kallona kina wani qara rungumarmin miji kina tsotsar bakinsa har kina dagamin gira kice wani baki ganni ba kaikuma kwallon munafiki sullutu sallamamme da aka wanke

Chapter 10 of 19