bata san meye daidai da ba daidai a addinin ta ba tunda bata da wani ilimi a kai shiyasa tayi adopting gaba ɗaya culture ɗin su da ma wasu da yawa daga cikin ra'ayin su da yanayin rayuwar su, sallah ce kaɗai ta banbanta sunan ta da kasancewa kafira wanda da za'a bi diddigi ita kanta sallar ba tabbas ɗin tana amsuwa dan kwata kwata ko kusa ko alama ba ta yinta yadda Annabi ya koyar, to bata da ilimin hakan shiyasa kawai dai tana yin ta ne.
Hawaye ne suka cika idanun ta dan tasan da iyayen ta basu rasu ba da bata kasance cikin irin wannan rayuwar ba balle har ya ringa samun damar yi mata gori da baƙaƙen maganganu.
Cin bread ɗin yake yana korawa da tea kamar a ɗan gaggauce dan yana so ya zagaya yaga wace irin sana'a ze kama da zata fisshe shi, har ya gama tana zaune inda take cikin rashin daɗin rai, seda ya ajiye cup ɗin hannun sa ya miƙe sannan itama ta miƙe ta ƙarasa ta ɗauke cup ɗin ta fitar waje ta dawo ta shiga gyaran ɗakin cikin sanyin jiki, katifar ta fara gyarawa ta karkaɓe bedsheet ɗin ta maida ta gyara sannan ta mai da kowane abu inda ya kamata kafin ta ɗau tsintsiya ta shiga shara, seda ta gama ta kwashe da ƙyar dan bata iya ba haka kuma bata jin ko son Kiran sunan sa balle tace ya koya mata, ruwa ta kawo tayi mopping floor ɗin iya yanda ta iya sannan ta maida carpet ɗin da ta naɗe tare da fesa room fresheners kala biyu.
Seda ta gama komai sannan ta ɗauko ƙaramin jotter da biro da ta karɓa jiya wajen saudah ta shiga rubuta masa duk abinda basu dashi na girki da ragowar amfanin yau da gobe, miƙa masa paper ɗin tayi bayan ta duba taga komai yayi, be tambayi ta me ce ba ya karɓa ya bi abubuwan da kallo kafin ya gane na meye.
Da "adawo lafiya". ta bishi da ze fita daga ɗakin duk da bece mata fita ze yi ba alamun fushi yake da ita, yana ficewa ta tura ƙofar ɗakin amma bata saka lock ba ta koma kan katifa ta shiga share hawayen da ta ke ta dannewa kar su fito a gaban sa..........................✍️.
©️ Ouummey 📚✍️.
☑️Ote, Comment and share fisabilillah.
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 27 Chapter of 27