*ADAM*
*(Jeeddahtulkhair)*
maijiddatijjaniadam@gmail.com
*β»EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
ππππππππππ
3β£1β£
Hanyar gidan su Ajmal suka kama, wanda kuma kusa yake da gidan su Hamdan, yana xuwa aka bud'e masa gate ya shiga, 'kaninta ne ya hango Hamdan har 'kasa ya tsugunnah ya gaida shi, sannan ya yi masa jagora har wajen da xa su yi xance da yayar shi.
cikin gida ya shiga ya sanar mata da xuwan Hamdan, saboda ko number wayar ta ba shi da ita. kanta sai rawa yake yi ita da mamanta, abinci na musamman aka girka masa, sannan aka bawa yaron ya kai musu, nan da nan she had her new gown on, ta hau gyaran fuska sai da ta kwashe kusan 1hour tana abu d'aya, har sai da Hamdan ya gaji da xama He is pacing up and down waiting, saboda baya jure zama da yawa.
wata siririyar murya suka ji tayi sallama, gaba d'ayan su suka mayar da kallon su gareta, tafe take tana rangwada har ta iso inda Hamdan yake, daf dashi ta xauna kamshin turarenta yana dukan hancin shi,su kuma su Nauwar suna gefe, wani irin d'inki ne mara fasali a jikinta,wanda sai da rabin breast d'inta suka bayyana a waje, d'an mayafi kawai ta yafa wanda ya tsaya iya wuyanta, Hannun shi ta kamo gami da rungume shi, saurin janye jikin shi yayi daga gare ta. tambayar shi tayi cikin sigar rashin jin dad'in abinda yayi mata.
" me yasa xaka janye jikinka ko baka son mu gaisa ne" tana maganar tana ya mutsa fuska
"irin wannan gaisuwar taki ba gaisuwa ce ta yara masu tarbiyya ba, don haka bana son ki 'kara min haka"
tashi yayi tsam ya bar mata wajen
kallon su Nauwar tayi ta yatsina fuska.
"Wad'annan yaran kuma daga ina? nasan dai ba 'ya'yan gidan ku ba ne, gaskiya xan fad'a maka ban so kana xuwar min da yara ko abokai, kai kad'ai nake son gani"
ranshi a had'e ya mayar mata da martanin maganarta
"yaran nan cousin's d'ina ne, mun sha'ku da su bama rabuwa, tare kika ganmu,haka xaki yi ha'kuri na ri'ka xuwa da su, kuma ni ba xance naxo ba, dama mami ce tace naxo mu gaisa saboda xumuncin mu ya 'kara 'karfi, ina fatan kin ji dad'in wannan xiyarar da na kawo miki.
mi'kewa tsaye yayi yana kallonta.
"to ni xan wuce ki gaida min da su Hajiyar"
bai tsaya jin amsar da xata bashi ba ya fice daga d'akin ya barta.
takaici ne ya mamaye xuciyarta,ta rasa ina xata sa kanta, a matsayin ta na budurwa mai ji da kanta, a ce Hamdan ya xo ya wula'kanta ta, duk 6ata lokacin da tayi wajen ganin tayi kwalliya don ta faranta masa amma duk hakan bai burge shi ba, cikin gida ta koma d'akinta ta bud'e ta shiga, kan gado ta fad'a tana ta xubar da hawaye, wayar ta ta d'auka ta kira 'kawarta Haseenah
cikin kuka take mata magana,
"my Hasee ki yi sauri kixo akwai matsala, dan Allah ki taimake ni kada kiyi delaying wajen xuwa ki ji matsalata"
"gani nan xuwa but ina Aminu kano teaching hospital naje duba mujaheed amma ki jira ni xan xo yanxu"
Ba a fi 5minutes ba Haseenah ta 'karaso gidan su Ajmal, tarar da ita tayi ta sha kuka har ta 'koshi,idanuwanta sun yi jawur, tambayar ta abinda ya sameta tayi.
ta kwashe labarin abinda ya faru tsakaninta da Hamdan, ta gaya mata.
kallon ta Haseenah tayi tana hararta.
"Kema dai kina da matsala Ajmal kin san da cewa, ko kin samu miji 'yan kungiyar mu baxa su ta6a yarda kiyi aure ba, banda ma tsabar da'ki'kanci irin naki mu da muke da hanyoyin biyawa kan mu bu'kata, ina ruwan ki da wani namiji, da har xai 6ata mik rai, ki ri'ka takaici da xubar da hawayen ki a kansa, tun wuri ki cire tunanin sa a ranki,tun kafin uwar gida taji labarin kina kula maxa"
shiru tayi tana kallon Haseenah, sannan ta share hawayenta ta fara yi mata magana.
"wlh my hasee na gaji da harkar nan, so nake yi nayi aure na tattara hankalina guri guda, saboda wannan hanyar da muka d'auka ba mai 6ullewa bace, shikenan haka xamu xauna shekarun mu suna nisa ba aure, ko don kada duniya ta xage mu ai gara mu yi auren mu mu huta"
A gurinki ne dai kike ganin bata 6ullewa,shekarar mu nawa muna yi, gamu nan ba abinda ya same mu, idan xaki cire xancen wani banxan namiji a ranki ki cire, idan kuma ba haka ba hawan jini ya kamaki"
"To naji 'kawata amma xan yi naxarin maganar ki don wlh ina son Hamdan,kuma muddin na aure shi na bar wannan harkar har abada ko kashe ni xa a yi, sai dai a kashe ni"
"To ai sai ki yi 'yar wahala"
Haseenah ce ta jawo Ajmal ta manna bakinta da nata, suka fara sa6awa Allah kamar yadda suka saba, Haseenah bata bar gidan su Ajmal ba sai bayan sallar magrib.
*******************
Hamdan na barin gidan su Ajmal, ya je ya mayar da su Nauwar gida, ran shi duk a 6ace yake, saboda ri'ke mishi hannun da ajmal tayi, idan da abinda ya tsana a rayuwar shi, bai wuce ta6a jikin matar da bata halatta a gare shi ba.
Nauwar ce ta tambaye shi
"yaya why are you frowning?
murmushin 'karfin hali ya yi
"ba komai kanwata"
"Allah ban yarda ba yaya ka fada min abinda aka yi maka,ko nice na 6ata maka rai"
He pursed his lips sannan yace mata
"ai ba kya laifi my dear, wannan mara tarbiyyar yarinyar ce ta 6ata min raina, ta xo tana min wani swaggering a gabana, hakan ma bai isheta ba sai da ta kama hannuna, gata da wulakanci, sannan ta saka wasu skimpy dress, ko gani take xata burgeni oho, dama ni tun farko na fad'awa mami baxan je ba, don naga tayi fushi ne kawai naje"
"Ai gara da kaje yaya nima ban so ka 6atawa mami rai"
"ai tunda naje na d'aya baxan je na biyu ba, na gama xuwa"
sallama suka yi shi kuma ya wuce gida
Wani ba'kin ciki ne ya mamaye xuciyar Nauwar, ta rasa me take ji game da Hamdan,son shi take yi, ko kuma kishin shi take yi a matsayinsa na d'an uwan ta, wajen Ammi suka shiga suka sanar da ita dawowar su.
*jeeddahtulkhair*π
[9/9, 9:11 PM] It B Y Ebrerheem: ππππππππππ
*AL-MAJIRA*
ππππππππππ
*NA*
*JEEDDAH TIJJANI*
*ADAM*
*(Jeeddahtulkhair)*
maijiddatijjaniAdam@gmail.com
*β»EXCLUSIVWRITER'S FORUM*
ππππππππππ
*Yau shafin gaba d'aya naki ne uwar gida ran gida, gugan 'karfe sha gwagwarmaya, murucin kan dutse baki fito ba sai da kika shirya, kainuwa dashen Allah, Carbin 'kwai mai wuyar ja, uwar gida kuma Amarya a gidan BARRISTER HAJIYA RUKAYYA SANI, Allah ya barki da angonki Allah ya kara muku soyayya da 'kaunar juna, JEEDDAH tana yin ki, kuma ana tare irin mugun sosai d'in nan*π€
3β£2β£
*A* haka Nauwar ta kwanta bacci xuciyarta cike da kishi gami da kewar Hamdan.
washe gari ma tun safe a d'aki ta wuni, Amminta ce ta lura da halin da take ciki,don haka ta yanke shawarar shiga gurin d'iyar tata don ta ji matsalarta,shiga d'akin da Nauwar take tayi, tarar da ita tayi ta had'a kai da gwiwa ta xuba uban tagumi.
"lafiyan ki Nauwar, me yake damun ki naga tun jiya babu walwala a tare da ke?"
"Babu komai Ammi ban jin dad'in jikina ne"
"Ayyah!! Allah ya baki lpy ki sha magani, ki shiga kitchen ki duba min idan stew d'in nan ya yi ki sauke"
"To Ammina"
tashi tayi ta d'auki maganin ta 6oye a hannunta saboda tasan cutar ta ba ta magani ba ce, kitchen d'in ta shiga ta fara aikin da Amminta ta sa ta, tunda ta shiga wani tunanin ya dad'a mamaye xuciyarta, yanxu a ce duk yadda take jin ya Hamdan a ranta da yadda ta sha'ku da shi, ashe baxai xama mallakinta ba,gurin wata xai je da niyyar aurenta, hawaye taji yana kwarara a kan Fuskarta.
"Nauwar"!!!!
taji an kira sunanta, da sauri ta juya.
Ammi ta gani tsaye tana salati.
"yanxu don Allah tunanin me kike yi da har kika bar miyar nan ta fara kamawa, kinsan dama tunanin xa kiyi kika kar6ar min aikina da sai ki barni nayi da kaina, 'kaurinta na jiyo na fito, ashe ma kina kitchen d'in kina aikin tunanin da kika saba ko?
"Allah ba tunani nake yi ba Ammi sha'afa nayi"
"kina son mayar da ni 'karamar yarinyar Nauwar, tunda na riga na haifeki ai babu abinda xaki 6oye min game da ke, nasan farin cikin ki, na kuma san damuwar ki, xo nan ki fad'a min abinda yake damunki"
'Daki suka shiga tayi tambayar duniya, ta'ki fad'a mata gaskiyar abinda yake damunta, sai haka ta kyaleta.
Su Innah karime ne xaune suke ta 'kullawa da kwancewa, game da yadda xa su yi, su koma birni su cigaba da rayuwa mai dad'i.
"Audu ne ya shigo wuyan shi rataye da fatanya, sallama ya yi sannan ya samu guri ya xauna.
gaishe da su innah karime yayi, sannan ya yi 'yar gyaran murya.
"Innah wai a ina aka kwana ne, game da zuwa gurin Bokan nan, idan fa muka yi shiru muka sa ido, abin nan xai yi ta mi'kawa ne, kin ga fa tun da ku ka dawo yaron nan bai xo da niyyar baku ha'kuri, ko nuna nadamar wula'kancin da yayi muku ba, a matsayin sa na jikanki.
"Hmm Audu kenan, Ai Mudi tuni ya dad'e da xama d'an kansa Audu, matar sa ta lalata shi, baya son yan uwan sa, ubansa ne kawai yake yake morar arxi'kinsa mu kuwa baya ta tamu, an ci gari da mu,an barmu da kuturun bawa, yanxu haka ma rashin kud'i ne ya hanani komawa wajen gobe da nisa, amma Allah yana warware min matsalar garin nan xan koma.
hannu Audu yasa a aljihu ya fara laluben 'yan canjin da suka rage masa
"yanxu haka akwai 'yan kud'ade a hannuna innah, xan ba ki,ki fara ajiye wa, saboda lamarin nan sai an shirya sosai, Bokan nan baya aiki a kan kud'ad'e kad'an".
wasu tsofaffin kud'ad'e ya mi'ka mata, wad'anda baxa su wuce naira d'ari biyu ba. da fara'arta ta mi'ka hannu ta kar6a, tana masa godiya.
A lokacin suka yanke shawarar siyar da kadarorin su, da 'yan kayayyakin da suka mallaka, don su ji dad'in yin asiri son ran su.
Hamdan ne sunkuye gaban mahaifiyar shi, ya kasa cewa komai,saboda fargabar da ta cika xuciyar shi, shirun da ya yi yawa ne,yasa maminsa ta fara yi masa magana.
"Wannan dunkufen da kayi,kamar me neman gafara na menene Hamdan?"
shiru yayi ya kasa bata amsa, saboda bai san da wace irin kalma xai yi amfani ba, wajen bayyana mata abinda yake ransa.
'kara tambayar shi tayi
"kai fa nake sauraro Hamdan"
"wlh ina fargabar fad'a miki abinda yake damuna ne mami, ban san da wace fuska xaki kalli abin ba"
"Fad'a min d'ana ai baxan so matsala na damuna ka, ka 'ki fad'a min ba, duk duniya kai kad'ai na mallaka a rayuwata, ta yaya xan so 6acin ranka,"
wannan maganar ita ce ta sanyayawa Hamdan rai, ya kuma ji 'karfin gwiwar sanar da ita abinda yake ransa.
"Mami dama so nake na sanar da ke,don Allah don sonki da Annabi,a bar maganar aurena da Ajmal, wlh yarinyar sam bata dace da tsarin rayuwata ba, tarbiyyarta bata yi min ba, a jiya ma na 'kara tabbatar da hakan, ina xuwa ta mi'ka hannunta ta rungume ni, ni dai don Allah kiyi min rai, kada ki bari na aureta, kowane namiji burin sa ya samu mace ta gari, wacce 'ya'ya na gari xasu fita daga jikinta,yanxu idan na aureta yaya kike tunanin tarbiyyar yarana, nasan ke ma xa kiyi alfahari, idan na samu mace ta gari mai tarbiyya da addini, don Allah ki duba maganata da idon basira mamina"
ya 'karasa maganar yana kuka.
Numfashi mami ta sauke sannan ta fara magana
"na gamsu da maganganun ka Hamdan, nima nasan halin yarinyar wayewarta tayi yawa ta wuce misali, na amsa bu'katar mahaifiyarta ne, saboda kada taga na watsa mata 'kasa a ido, na yarda ka nemi duk yarinyar da kake so, amma da sharad'i,nan da sati biyu nake son ka xo min da magana mai kyau"
wani dad'i ne ya kama Hamdan,jinshi yake kamar wanda aka yi wa bushara da aljannah.
"Na gode, na gode mami, Allah ya saka da alkhairi Allah ya ja da ranki, insha Allah xan yi yadda kika ce"
tashi yayi ya shiga d'aki xuciyar sa cike da nishadi da farin ciki.
*Jeeddahtulkhair*π
[9/9, 9:11 PM] It B Y Ebrerheem: ππππππππππ
*AL-MAJIRA*
ππππππππππ
*NA*
*JEEDDAH TIJJANI*
*ADAM*
*(Jeeddahtulkhair)*
maijiddatijjaniAdam@gmail.com
*β»EXCLUSIVE WRITERS FORUM*
ππππππππππ
*Sadaukar wa gareki MARIYA ABDULLAHI YAQUB (mariyar makkah) Amaryar gobeπidan Allah ya so, Allah ya nuna min auren ki mu sha shagali*
*Asha rawa rawa,π mata a sha rawa, ku sha sha'aninku duniya ce, ku sha sha'aninku 'kawayena, yasin ina yinku 'yan Almajira fans, muna mugun tare*π€
3β£3β£
Yana shiga d'akin ya tarar da wayar shi na ta faman ringing, hannu yasa ya d'auketa, ba'kuwar number ya gani,don haka ya yi wurgi da ita gefe guda, kasancewar baya d'aga number dai bai sani ba, harkokin gaban shi ya cigaba da yi, 'karar wayar ne ya hana shi cigaba da abinda yake yi, don haka ya mi'ka hannu ya d'auketa,15 missed calls ya gani, mamaki ne ya kama shi.
"Wanene yake ta kirana haka"?ya tambayi kan shi
yana shirin bin kiran ne aka sake kira, da hanxari yayi picking, ya kara wayar a kunnen shi
shiru yaji an yi ba tare da an ce komai ba, shi ma dai shirun yayi, da yaga ba a da niyyar cewa komai, shi ne yayi 'karfin halin yin magana.
"Hello"
wata murya yaji ta yi magana.
"ka taimaka min, ka tallafi marainiyar xuciyar da bata san komai ba sai soyayyarka,tun bayan rabuwar mu da kai, xuciyata ta shiga 'kunci gami da kewar rashinka, kai taimake ni ka dawo gareni,don Allah kada ka rabu da ni, duk yadda kake son na koma maka, xan yi biyayya a gareka, ka tallafawa rayuwata don Allah"
aka 'karasa maganar da kuka mai tsanani.
mamaki ne ya kama shi, ko a ina Ajmal ta samu number shi? rasa amsar da xai bata yayi, duk ta 'kulle masa tunani.
jin ya yi shiru ne,ta cigaba da yi masa magiya, tana kuka tana ro'kon shi ya yafe mata idan laifi tayi masa.
"Baki min komai ba, sai dai akwai banbanci mai yawa tsakanina da ke, bana son irin rayuwar ki sam yanayin halayyar ki bai min ba, kuma a gaskiya baxan iya xama da ke a matsayin uwar 'ya'yana ba,sai dai xamu cigaba da gaisawa a matsayinki na 'kanwata" kashe wayar ya yi ya 'kyaleta.
wani irin ihu tayi wanda sai da hankalin 'yan gidan su gaba d'aya ya dawo kanta.
mamanta ce ta shigo d'akin hankalinta a tashe take tambayar d'iyar tata.
"lafiya, me ya sameki na jiyo ihun ki har waje"?
wani kukan ta 'kara rushewa da shi.
"Mama Hamdan ya tsaneni baya sona, baya 'kaunata, ya ce baxai aure ni ba,saboda ba ni da tarbiyya, dan Allah mama ki taimake ni,ki nemi Hamdan ki bashi ha'kuri ya so ni, wlh baxan iya rayuwa idan ba tare da shi ba".
tausayin d'iyarta ne ya kamata,tabbas ita kanta tasan da cewa,tarbiyya ta yi wa 'yar tata 'karanci, kuma ita ce silar duk lalacewar da yarinyar tayi, a ganinta a bar yarinya ta shana, ta yi duk abinda take so shi ne gata, ga shi tun kafin tafiya tayi nisa, sun fara ganin illar hakan, Hamdan yaro ne kamili, idan har aka tursasa masa auren Ajmal an xalunce shi.
"kiyi ha'kuri ki cigaba da addu'a,nima xan taya ki da ita, insha Allahu, Allah xai karkato miki da tunaninsa ya dawo yana sonki"
"Mama Hamdan baxai ta6a sona ba,ko nayi addu'ar haka nan xa ta wuce, akwai wani malami da Haseenah ta ta6a xuwa wajen sa, a kan maganar saurayinta, tunda ya yi mata aiki ta samu kansa".
"Kul Ajmal!! kada na sake jin,kin yi xancen xuwa wajen wani malami, duk abinda Allah bai baka ba, babu wani d'an adam da xai baka shi, kuma duk wanda yake xuwa gurin malami,da sunan neman taimako kamar bai yarda da Allah bane, don haka ban son na sake jin kin yi xancen wani malami a gidan nan"
"To mama, baxa ki sake ji ba insha Allahu,ina so xan je gidan su Haseenah na kai mata kayan da ta bayar a d'inka mata"
"Ba inda xaki je, kina son ki fita ne ku had'e ki je inda na hanaki xuwa ko?"
"wlh mama na miki al'kawari babu gidan malamin da xan je"
"to shikenan na yarda ki gaida min da Hajiyar su"
tana fita daga gida ta samu adai-daita, sai gidan su Haseenah da ke unguwar gyad'i-gyad'i, tun a hanya ta sanar mata da xuwanta, don haka ta xauna ta jirata.
A falo ta tarar da Hajiyar su,don haka cikin ladabi ta gaida ta.
"ya mamanki Ajmal"?
"tana lafiya"
ta amsa mata kanta a sunkuye.
Hajiyar su Haseenah tana ganin hankalin Ajmal, ganinta take yi kamar yarinya ce mai tarbiyya da nutsuwa, shi yasa ma ta bar 'yarta da ita, bata san munafukar 6oye bace.
kai tsaye d'akin Haseenah ta shiga,tarar da ita tayi d'aure da towel tana shirin shiga wanka,tana ganinta tayi tsalle ta rungumeta, kwance towel d'in tayi, suka shiga shafe-shafen juna kamar yadda suka saba.
sai da suka dawo nutsuwar su Ajmal take sanar da ita yadda suka yi da Hamdan.
tsaki ta ja, gami da galla mata harara
"ke dai kina da matsala wlh, na gargad'eki ki fita a hanyar wannan banxan guy d'in, amma duk kin bi kin d'ora damuwarki a kansa,to ni yanxu da kika xo kina gaya min, me kike son nayi miki?"
"Baxa ki gane ba Haseenah, baxa ki gane girman soyayyar da nake yi wa Hamdan ba,ki taimake ni kamar yadda Allah ya taimake ki,ki raka ni gurin da aka yi miki taimako,a kan Mujaheed d'inki, idan baki min haka ba na tabbatar da bakya 'kaunata"
"Ni ai ba nida matsala indai wannan ne,bara na watsa ruwa na xo na raka ki, amma ina fatan kin ri'ko kud'ad'e da yawa, don malam idi baya aiki a kud'i kad'an"
"kud'i ba matsalata bane, kema kin san haka, ke dai yi maxa ki shirya mu fice"
cikin mintunan da basu wuce biyar ba Haseenah ta gama shiri suka fito, suka yi wa Hajiya sallama sai gidan malam idi da ke jan Guza.
A kan buxu suka tarar da shi ya tankwashe 'kafa, yana jan wani zabgegen carbi, tunda malam ya ga Ajmal yake ta tand'ar baki Allah ya kawo masa nama har gida, gaida shi suka yi sannan suka fara xano masa bu'katunsu, da yadda suke son su yi da Hamdan.
"Ba matsala kun kawo kukan ku inda xa a share muku, amma kafin nace komai, malama Haseenah d'an bamu guri xan d'an yi wa 'kawarki interview"
fita tayi ta bar musu d'akin,ta koma kan wani dutse ta xauna.
kallon Ajmal yake yi, wanda kallon nasa cike yake da ayoyin tambaya.
"d'an matso nan ki fad'a min abinda ke tafe da ke, ko da yake dai ke gimbiya ce, ni ya kamata na 'karaso"
matsawa yayi ya manne da jikinta, yana wasu 'yan surutai.
*Jeeddahtulkhair*π
[9/9, 9:11 PM] It B Y Ebrerheem: ππππππππππ
*AL-MAJIRA*
ππππππππππ
*NA*
*JEEDDAH TIJJANI*
*ADAM*
*(Jeeddahtulkhair)*
maijiddatijjaniadam@gmail.com
*β»EXCLUSIVE WRITERS FORUM*
ππππππππππ
*Wannan shafin gaba d'aya Sadaukarwa ne gare ki AYSHA UMAR TAHIR TOFA (UMMEE) ina mi'ka gaisuwa ta musamman gareki*
3β£4β£
'Dan janye jikinta tayi daga inda yake, 'kara matsawa yayi daf da ita, yana mata wani kallo mai cike da yaudara.
"Ba magani kika xo nema ba?"
ta gyad'a masa kai alamar eh.
"To me yasa xaki ri'ka matsar da jikanki daga gareni?kinga ki kwantar da hankalin ki, ni ba abinda xan miki, aiki kika xo a yi miki, kuma cikin ikon Allah xaki samu biyan bu'kata. Yanxu dai mi'ko min hannunki akwai abinda xan rubuta miki".
Hannu ta mi'ka masa, yana murmushi ya ri'ke mata hannun.
"ko kefa 'yar gari, kina wayayyiya ki mayar da kanki bagidajiya"
tawaddah da al'kalami ya d'akko ya shiga xana mata wasu rubuce-rubuce marasa kan gado, bayan ya kammala ya umarce ta da ta shanye, bata musa masa ba ta shiga lashe abinda ya rubuta mata.
bayan ya kammala, ya 'kara matso da jikinsa, ya manne da ita kamar xai shige cikinta, shafa kanta ya shiga yi, yana karanta wasu abubuwa, ganin yana shafa wuyanta ne yasa ta dube shi.
"Malam har yanxu ba a gama addu'ar bane, naga lokaci yana tafiya"
dubanta yayi yana wata 'yar dariya mai cike da alamomin tambaya.
"Aikinki fa babban aiki ne, lamarin mallaka sai an kai xuciya nesa, dole kiyi ha'kuri nima nayi ha'kuri, wlh banda kece baxan xauna, har na 6atawa kaina lokaci ba, na ri'ka tofa miki abubuwa, amma idan kinga bakya bu'kata xaki iya tashi ki tafi,ga hanya nan, aikina babu lallai ba dole"
jin wad'annan kalaman nasa ne yasa, ta kwantar da hankalinta, saboda idanunta sun rufe a son Hamdan,ta manta da nasihohin da mamanta tayi mata akan bin bokaye.
shiru tayi ya cigaba da shafa ko'ina na jikinta da niyyar yi mata magani.
wani garin magani ya sake d'akkowa ya xuba a 'kwarya,ya gauraya da wani ruwa wanda duk 'kurullarka baxa ka iya gane, ruwan menene ba, ya umartarta yayi da ta cire kayanta xai yi mata wankan magani.
kuka ta shiga yi tare da magiyar ya bata maganin tayi wankan da kanta, kallonta yayi yana xare mata ido.
"Kada ki 6ata min lokaci fa, ba ni na kira ki ba ke kika kawo kanki,don haka idan kina bu'kata ki tsaya, idan kuma bakya so ki wuce ki tafi, me xan gani a jikinki wanda ban saba gani ba, da har xaki bi ki tayar da hankalinki, kina 'yar 'karamar yarinya da ke me xan yi da ke, ki kalleni da kyau kinsan dai na haifeki,ni ba d'an iska bane, maganin da kike bu'kata shi xan baki"
cire kayanta ta shiga yi, tana cirewa tana hawaye, ganin boobs d'inta sun bayyana yasa malam ya kara rikicewa, ya matso gabanta ya kwara mata 'kwaryar maganin,sannan ya shiga aika mata da sa'konni, wadanda xasu taimaka masa wajen cimma burinsa, ta haka ya samu nasara a kanta, ya santa a matsayin d'iya mace.
bata tashi farkawa ba sai bayan sallar isha'i, ganin halin da take ciki ne yasa ta rushe da kuka,tana duba gefenta,taga babu kowa a d'akin sai ita kad'ai,tuni malam idi ya tattara kayansa ya gudu ya barta cikin yanayi mara dad'i.
wayarta ce take ringing da 'kyar ta ja jiki ta d'akkota, mamanta taga ta kirata sama da sau 20,hawaye ne yake xuba a Fuskarta ba ka'k'kautawa,saboda bata san me xata ce mata ba,ba kuma tasan da wane ido xata dubi mahaifiyarta ba, saboda sai da ta nuna mata illar bin bokaye,amma tayi buris da maganarta,ta bi son xuciyar ta,kuka ta 'kara rushewa da shi,a yanxu babu komai a xuciyarta sai nadama, wacce baxa tayi mata amfani ba, ganin kukan da take yi baxai kai mata ba, sai tayi 'karfin halin tashi, ta saka kayanta, ta kuma d'auki wayarta. mamaki ne ya kamata, domin kuwa ta nemi jakarta ko sama ko 'kasa bata ganta ba,wani kukan ta 'kara rushewa da shi,saboda ko kud'in komawa gida ba tada shi.
"yanxu ina xan sa kaina, ya xan yi da rayuwata na cuci kaina, na cuci mahaifiyata,abinda nake nema kuma baxan same shi ba na tabbatar, Hamdan baxai ta6a auren macen da ta 6ata rayuwarta ba, ga shi na barwa kaina mummunan record d'in da baxai ta6a gogewa ba a rayuwata. "
tayi kuka kamar ranta xai fito ta bakinta,da taga ba sarki sai Allah, sai ta fito daga d'akin,tana tafe tana jan 'kafa,saboda ta jigata da yawa a hannun malam.
ringing ta ji wayarta na yi, 'karfin hali tayi ta d'auka, kara wayar tayi a kunneta ta kasa cewa komai sai kuka.
"Ajmal ina kika shiga ana ta nemanki tunda kika bar gida har yanxu baki dawo ba,
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 8 Chapter of 29