matsala da ta fito daga gare ka da ake zargin kaine da matsalar. Ka ga yanzu ba wanda ya san da zancen auren ga shi kun zauna lafiya, yanzu shawara ɗaya zan baka shi ne ka cigaba da ɓoye wannan sirrin idan kuma baka bi shawara ta ba to wannan ya rage naka..."
"Har da Ummata?"
"Eh har da ita, idan lokacin bayyana mata ya yi zan sanar da kai, sai ka bayyana mata matarka da yaranka."
"Kenan har da Ummata ka ke zargi ko me?"
"Baka ji haka daga bakina ba. Shawara ɗaya da zan baka shi ne ka dage da addu'a da yawan azkar kada ka yi sakaci da ibada."
Jinjina kai ya yi tare da cewa
"In sha Allah."
Sallama suka yi bayan ya katse kiran wayar ya ja motarsa ya bar gidan.
Umma ta kira Amina ta mata bayanin cewa ta kwantar da hankalinta, mijinta ba wata macen da ya ke nema kuma ta rungume shi sosai ta faranta masa rai hakan zai saka ya je da ita can idan ya ke .
Ta kuma ɗauki shawar Umma yau ta shirya faranta masa rai Sosai, ta yadda zai ji daɗi ya tafi da ita kuma ta shirya ba shi haƙuri akan abinda ta masa.
Dan haka a ta ke bayanta gama magana da Umma ta fara shan magungunan mata ta fita ya zubar da gorunan da ledarsu.
Yana tare da Sadik suna fira ya ji shigowar saƙo a wayarsa, dubawa ta yi dan ganin suna Amina.
Ya fara kanrantawa kamar haka
*Baby dan Allah ka dawo da wuri, jin gidan nan nake duk ba daɗi saboda rashin baka kusa dani, gidan duk lami na ke jinsa.*
Zaro idanu ya yi tare da sake duba saƙon, dan tabbas haka ne, a zuciyarsa ya ce
"Wannan karon ko me ta ke shiryawa Allah masani."
Reply ya tura mata da cewa
*Okay zan dawo da wurin sha Allah*
Cikin murna ta tashi dan tunanin irin girkin da zata shirya masa.
Zuwa karfe shida na yamma ta gama komai ta shirya lafiyyaen girki sannan ta gyara ko ina gidan sai ƙamshin turaren wuta ke tashi.
Bayan sallar isha'i ta shirya cikin wani dogon riga na material sai ƙamshin turare ta ke yi, ta zauna a falo ta daura kafa daya kan ɗaya tana jiran dawowarsa.
Da sallama ya shigo gidan ta tashi da sauri ta rungume shi tare da masa sannu da zuwa.
"Barka da dawowa mijina."
"Barkanki ya gidan?"
"Gidan ya kasance kamar kushewa da baka nan, amma yanzu tunda ka dawo gidan ya koma Mani aljannar duniya."
Murmushi ya yi yayin da ta ja hannunsa suka nufi dinning area.
Da kanta ta dinga bashi a baki yana ci har sai da ya koshi sanann ta ja hannunsa suka nufi ɗakinsa.
*Daga alƙalamin*✍️
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
09065327995
Comments & share
Love you oll😍😘
*ADAMSY*
~A new Blockbuster from~
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FsSG6oTSnSa3L81qAg5hs9
*👭GARKUWAR MATA👭*
*Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce, kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna bada sari cikin girma da mutunci*
*GA*
*Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa*
Rage tumbi💯
Nono💯
Sanyi💯
Karin kiba💯
girmar hips💯
Ni'ima💯
Sabulai💯
Humra💯
Turarukan wuta💯
Matsi💯
Miski💯
Dilka💯
Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi kalilan za ki kankaro da martabarki
GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI
08089965176
0708465326
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
*GARGAƊI*
wannan littafin mallakar marubuciyarsa ce, don haka a guji sarrafa mani shi ta kowace siga ba tare da izinina ba.
*BISIMIILLAHI RAHAMANI RAHEEM*
Page4️⃣8️⃣&4️⃣9️⃣
Da kanta ta dinga bashi a baki yana ci har yakoshi, sannan ta ja hannunsa suka nufi ɗakinsa.
Tayashi cire cire kayan jikinsa ta yi, ya shiga bathroom don yin wanka, itama ɗakinta ta koma dan shiryawa.
Bayan ya fito daga wanka ne ya shirya cikin kayan barcinsa riga da wando farare masu laushi.
Hayewa saman gadon ya yi tare da jan bargo ya rufe rabin jinkinsa. Sannan ya jawo wayarsa da niyyar kiran wayar Humiara kenan sai ya ji an turo ƙofar ɗakin.
Ajiyar wayar ya yi ya fasa kiran Humaira, Amina ce ta shigo sanye da rigar barci iya guiwarta, kasancewar ya rage hasken ɗakin amma ta san sirrin ɗakin, dan haka bayan ta murzawa ƙofar key kai tsaye ta nufi gadon ta haura tare da jan bargo ta lulluɓe su.
Matsawa ta yi tare da goga masa ƙirjinta da bayansa, a hankali ta yi magana cikin muryar raɗa ta ce,
"Ka yi barci ne?"
"A'a"
Ya bata amsa a taƙaice.
Hannu ta sa ta fara shafar suman kansa
Juyawa ya yi tare da janyo ta jikinsa ya rungume ta suna fuskantar juna, zubawa juna ido suka yi suna kallon junansu kowa da abinda ke cikin zuciyarsa.
Shi yana kallon idanunta wanda ya kasa gane abunda ke cikin idanun nata manufofi ne ya ke hangowa wanda ya kasa gane na mene ne.
Ita kuma tana kallon kyakkyawar fusakarsa mai cike da tasantsar kyawu da kwarjini, a zuciyarta ta na cewa
"Allah na gode maka da ka yi mani katari da samun wannan kyakkyawan mijin nawa, Allah ka banu haihuwa tare da shi na haifi 'ya'ya masu kamanni da shi. Gaskiya kam shi ya sa na ke kishinka bana son ko wace mace ta raɓe ka, suma matan nasan kyawun suke gani shi ya sa a cikin ƙanƙanin lokaci ya nemi auren mata har guda shida. Sai dai inda na godewa Allah da ya sa Umma ke taya ni kishinsa,dan idan har tana raye na zata bari wata mace ta raɓi Adamsy ba."
Ganin kallon da ta ke masa ya yi yawa ne ya sa shi cewa
"Ya dai? Kallon mene ne haka kamar zaki cinye ni?"
Dariya ta yi tare da cewa
"So na ke na cinye ka."
"To ai shikenan idan kika cinye ni ai kin huta."
Kwantar da kanta ta yi a saman ƙirjinsa shi kuma ya ya fara shafa gashin Kanta da ya sha gyara, duk da ba wani tsayin gashi ne da ita ba amma ta yi kyau.
Hannunta ta tura a cikin rigarsa tana wasa da kwantaccen gashin ƙirjinsa.
Bakinsa ya saka cikin nata ya fara tsotsa tare da zira hannunsa ƙasar rigarta yana shafa cinyoyinta still bakinsa na cikin nata. Cikin hikima ya ya zare mata yaloluwar rigar barcin da ke jikinta, ya saura ba komai a jikinta tunda dama ko panta da bra bata saka ba, ɓalle masa boturan gaban rigaarsa ta yi faffaɗan ƙirjinsa mai ɗauke da kwantaccen gashin ya bayyana.
Fatar jikinsa na haɗuwa da nata ta ji wani yarrrr yayin da tsikar jikinta suka tashi, ƙanƙame shi ta yi a jikinta kamar mai gudun a ƙwace mata shi, sai ajiyar zuciya ta ke saukewa.
Shafa duka ilahirin jikinta ta ke yi ta ko ina, har lokacin yana tsotson bakinta, gantsarewa ta ke yi saboda yadda jikinta ke karɓar saƙonnin da ya ke aika mata da su.
Ahankali ya zame bakinsa daga nata ya yi ƙasa dashi zuwa wuyanta har zuwa ƙirjinta, tsotson dukiyar fulaninta ya ke yi amma a zuciyarsa yana tuna Humaira ne, yadda ƙirjinta suke a cike fam kamar an hura ballon-ballon gasu tsaye ƙyam kamar su tsokane idanun mai kallonsu, ga laushi saɓanin na Amina, ita Amina nononta ƙanana ne kuma basu da faɗin irin mai kamar goran nan ne.
Duk da karancin shekaru da Humaira ke da shi amma tana da cikar halitta ga hips da diri mai kyau.
Haka ya cigaba da sarrafa Amina yana tunawa da Humaira hakan ya sa ya ke gani kamar tare da Humaira ya ke.
Amina sai lumshe idanunta ta ke yi tana cusa hannayenta cikin suman kansa.
Manne ta ya yi ajikinsa ya yin da jikinsu ya ɗauki rawa kamar mazari. Duk da sanyin A.C da ke tashi sai zufa suke haɗawa.
Harshensa ya sa yana kasar booms ɗinta da ƙirjinta har zuwa wuyanta.
Ya cigaba da shan bakinta haɗu harshenta da ƙirjinta, gaba daya Amina ta fita hayyacinta ba abunda kake ji sai nishinta.
Sai da ya tabbata da ta gama zaucewa akansa sannan ya karanto addu'ar saduwa da iyali ya shige ta.
A nanne ya sake tabbatarwa da kansa cewa mata suna suka tara, dan a da lokacin da Amina ce kaɗai matarsa bayan ita bai taɓa kusantar wata mace ba sai ita, to a lokacin dai-dai ya ke jinta, amma yanzu tunda ya kusanci Humaira ya ji ɗanɗanonta ya fi na Amina daɗi to yau da ya kusanci Amina sai ya ji sam bai samu yadda ya ke so ba da Aminar ba.
Bayan kaman mintuna hamsin da biyar komai ya lafa ne ya tashi ya shiga wanka bayan ya samu nutsuwa.
Amina kam gyara kwanciyarta ta yi dan dama duk yadda zai yi da ita akan ta yi wanka zata ce ne sai asuba idan ta tashi, wata rana ma idan ya tada ita ya tafi masallaci, zata koma ta kwanta har sai gari ya waye idan ya dawo ya tarar da ita sannan zata yi.
Shi kuma a ɗabi'arsa baya iya kwana da najasa a jikinsa, har sai ya tsarkake jikinsa sannan zai iya kwanciya har ya yi barci.
A cikin 'yan kwanakin nan haka Amina ta dinga abunda zata farantawa mijinta rai, ba dan komai ba sai dan ya tafi da ita Kaduna.
Umma ma ta ji daɗin yadda ta ga suna zamansu shi ya sa ko da ya sanar da ita cewa zai tafi ranar da ya cika kwananki goma bata hana shi ba, dan ta ga dan ta ce ya yi sati har ya kara kwana uku sai ta ji daɗi.
Bayan ya yi sallama da Umma ya bata kudaɗe masu yawa, sannan ya tafi ba tare da ta masa maganar ko zai je da Amina ba.
Dan ta ɗauka tare zasu yadda Amina ke sanar da ita yanzu rayuwa mai daɗi suke mai cike da farin ciki, bata tuannain zai iya tafiya ya barta.
Tana ta shirya kayanta bai hana ta ba, dan ya san idan ya ce zai hana ta to duk gidan nan ba wanda zaiyi barci daga ita har shi.
Dan haka sai ya bari sai ranar da zai tafi su yi ta da kyau.
Ko ana gobe tafiyar ma ta ce
"Baby ko a can in sha Allah zamu cigaba da zama mai cike da fari ciki da annashwa."
"Uhm"
Kawai ya ce mata dan bai san tashin hankali, kuma ya san dole sai anyi shi da Amina.
Washe gari da misalin karfe takwas na safe, ya kira driver ya fitar masa da kayansa.
Lokacin da Amina ta dauko kayanta zuwa falo yana zaune akan kujera yana tunanin yadda zai mata bayani har ta fahimce shi.
Bayan ta ajiye kayan a tunaninta Direba zai dawo ya dauka, tashi ya yi ya ƙarasa inda ta ke tsaye ya janyo hannunta zuwa inda ya ke zaune, zama ya yi tare da ɗora ta a saman cinyarsa still hannunta na cikin nasa ya ce,
"Meena."
Kallonsa ta yi tare da cewa
"Na'am."
"Zaki mani wata alfarma guda ɗaya?"
Shiru ta yi tare da cewa
"Ta mece ce?"
"Ki yi hakuri idan lokacin da yakamata ace kinzi ya yi zan..."
Ɗaga masa hannu ta yi alamar dakatawa sannan ta miƙe daga saman cinyarsa, cikin ɗaga murya ta ce,
"Wai me ye a can d'in ne da baka so na je? Me ye aibu dan ka je da ni ko kana da matan da ka shirye ne da suke biya maka bukata, wato karuwarka ko kuma dadironka, dan na riga na san halinka baka iya kwana biyar ba tare da ka buƙaci mace ba, idan kuma aka wuce haka to akwai matsala dan sai ka yi jinya, amma yanzu ka shafe tsawon lokaci a can hankalinka kwance, sai ma ƙiba daka yi, alamar hankalinka kwance ya ke, sannan ka dawo madadin ka neme ni baka buƙace ni ba ka share ni
Hakan ya sa na fara zarginka."
"Amma kinsan cewa ni ba fasiƙi bane ko? Tunda na ke a rayuwata ban taba kusantar zina ba."
"Wa ya sani abu a duhu? Ai kowa ma salihi ake haihuwarsa kafin ya fara aikata zunubi."
Daga nan bai ce da ita komai ba ya miƙe tsaye dan ya san cewa ba abinda zai ce mata ta haƙura, dan haka sai ya kalle ta ya ce,
"Na tura maki kudi da safen nan a account ɗinkin."
A fasace ta ce,
"Bana so! Ka riƙe kuɗinka Adams."
Murmushi ya yi wato saboda ta ɓata masa rai ne ya sa ta kira sunansa hatsari.
Bai kuma bi ta kanta ba ya nufi bakin ƙofar, har ya buɗe ƙofa zai fice sai ya juyo ya ce,
"Na tafi sai Allah ya yi dawowata."
"Kada ma Allah ya sa ka dawo, ka yi zamanka acan har sai Mahadi ya bayyana, aikin banza da wofi."
Tsuki tayi tare da cewa
"Na tsaya ina ɓata lokacina akanka ina ta maka hidima da lallaɓa ka to wallahi mu zuba mu gani."
Daga nan kuma ya fice yana girgiza kansa a ransa yana cewa
"Mai hali dai ba zai fasa halinsa ba."
Kai tsaye motarsa ya nufa inda Direbansa ke zaune yana jiran isowarsa.
Kafin ya shiga sai da ya tsaya ya yi sallama da ma'aikatan gidansa kafin ya shiga motar suka fice daga gidan.
Ko Humaira bai kira ya sanar da ita zancen dawowarsa ba, dan so ya ke ya yi mata bazata."
Inna Habi ta farka da asuba ta ga ƙofa a buɗe, alama Salma yau ta riga ta tashi, dan ha sai ta yi tunanin cewa ko tana banɗaki ne, jin ba motsi a cikin banɗaki ya sa ta shiga, bata ganta ba ta yi tsarki ta fito.
Bayan ta fito ne ta yi alwala ta yi sallar asuba ɗinta.
Ganin gari ya waye ba Salma ba alamarta ya sa ta fara tunanin inda ta je, Salma dai ko ɗiban ruwa ta saka ta bata zuwa, sai ta ce ita ba 'yar wahala irin Humaira bace, sau ɗaya ta lallaɓa ta ta tafi mata ɗebo ruwa wato ranar da Humaira suka fito siyen koko ta ganta.
Haka da dinga shiga maƙota amma ina ba Salma ba labarinta, dalilin bata sa me ta bane ya sa ta dawo gida.
Da ta ga ƙarfe goma sha biyu na rana ta yi ne ba Salma ba labarinta ya sa ta fara kuka wiwiwi ta kasa zaune ta kasa tsaye.
Ga shi ko karin kumallon safe bata ci ba ta, haka ta gama zagaye unguwar nan ba mai kama da Salma ko wanda ya ce ya ganta.
Hankalinta tashe ta koma gida wayarta ta dauka ta lalubo lambar Mallam Musa ta na kuka ta sanar masa halin da ake ciki.
Shiru ya yi yana nazari, wato lokacin da Humaira ta bar gidan bata ganta ba hankalinta kwance ne amma yau hankalinta ya tashi saboda 'yarta ce.
Mallam Musa ya nuna ko a jikinsa ta je ta nemi 'yarta.
*Daga alƙalamin*✍️
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
0906532995
Love you oll😍😘
Follow the TASKAR MAMAN IHSAN channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaW2Ygg9xVJlgSoy2Q2V
*ADAMSY*
~A new Blockbuster from~
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan)
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
*GARGAƊI*
Wannan littafin mallakar marubuciyarsa ce, dan haka a guji sarrafa mani shi ta kowace siga ba tare da izinina ba, ban yarda a maida mani shi Audio ko a karanta mani shi a YouTube ba tare da izinina ba.
*SADAUKARWA*
Wannan shafin sadaukarwa ne ga ƙungiyar jajirtattun marubuta ne fasihai, zaƙaƙuran marubutan fikira *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* Allah ya k'ara mana ƙwarin guiwa.
*BISIMIILLAHI RAHMANI RAHEEM*
Page5️⃣0️⃣&5️⃣1️⃣
Mallam Musa ya nuna ko a jikinsa ta je ta nemi 'yarta.
Hankalin Inna Habi ba ƙaramin ta shi ya yi ba, dan bata san kuma ina zata shiga nemanta ba, tunda ta zagaye unguwar sam ba wanda ma ya ce mata ya ga ko mai kama da Salma.
Haka ta koma gida cikin tashin hankali dan ko Karin kumallon safe ta kasa ci, ga shi har ƙarfe goma sha biyu na rana.
A ɓangaren Amina kuwa tunda Adamsy ya tafi ta ji lokacin da mai gadi ya buɗe masa gate ya bar gidan ta shiga rafsa kuka, ko mayafinta bata ɗauka ba ta suri makullin mota ta fita daga falon a guje, wanda ganinta ya sa direban gidan ya taso da sauri zuwa wajenta.
"Hajiya lafiya?"
Bata tanka masa ba sai ta nufi wajen mota, wanda hakan ya sa ya fara tunanin ko zai kaita wani waje ne, dan haka sai ya riga ta isa ga motar ya buɗe mata murfin baya, sai ya buɗe murfin gaba yana ƙoƙarin shiga sai ya kalle ta ya ce,
"Hajiya ga mukullin motar a hannunki."
"Idan motar ta ubanka ne sai ka shiga na gani!"
Ja da baya ya yi cikin rashin jin daɗin kalamanta ya juya ya bar wajen yana cewa
"Allah ya baki haƙuri"
Bata kula shi ba ta shige baya tare da fisgar motar da karfi, da sauri jiki na rawa mai gadi ya ya saurin wangale mata gate, dan ya san halinta yanzu zata iya ci masa mutunci duk da furfuransa ba zaisa ta raga masa ba.
Haka ta dinga driving kamar wacce zata tashi sama, Allah kaɗai da ikonsa ya kaita gidan Umma lafiya.
Horn ta ke dannawa kamar ba gobe, wanda har mai gadi ya ruɗe ya leƙo ya ga ita ce sannan ya wangale mata gate ta ta shiga ko parking d'in kirki bata yi ba ta fito daga cikin motar.
Tana fitowa ta nufi cikin gidan tun kafin ta shiga ta fara ƙwalawa Umma kira.
"Umma! Umma!! Umma!!!
Da sauri Umma ta fito daga falo tana cewa
"Amina lafiya me ya faru?"
"Komai ma ya faru."
Hannunta Umma ta ja suka nufi cikin falon.
Riƙe hannunta ta yi tare da cewa
"Faɗa mani me ke faruwa Ina Adamsy ya ke ?"
Kwantar da kanta a kafaɗarta ta yi tare da fashewa da kuka.
"Cikin tashin hankali Umma ta ce,
"Dan Allah ki sanar da ni me ke faruwa?"
"Umma wallahi ya tafi ya barni, wallahi Umma duk yadda ka yi matan banza ya ke bi
Shiru Umma ya yi tare da cewa
"Bana tunanin cewa Adamsy zai iya zama fasiƙi, akwai dai wani al'amari da ya ke ɓoye mani na lura da hakan. Amma ko ma mene ne zan gano shi da yardar Allah."
"Umma ta yaya zaki gano? Bayan cewa shi yana can mu kuma muna nan?"
Dariya Umma ta yi wanda ita kaɗai ta san ma'anar dariyar, sannan ta ce
"Ina da hanyoyi da yawa da Zan iya gano halin da ya ke ciki, amma ina da yaƙinin cewa bazai iya aikata fasiƙanci ba."
"Umma idan ba haka ba, wallahi na san halinsa bazai iya jure kwanaki ba tare da mace ba, amma tsawon lokaci ya kwashe a garin sannan ya dawo nan, amma kuma ko da ya dawo bai damu da ni ba har muka kwashe kwanaki har sai da ni..."
Kasa ƙarasa maganar ta yi saboda ta san cewa akwai kunya ta iya wannan zancen da mahaifiyarta.
Shiru Umma ta yi tana nazarin maganar Amina kafin ta ce,
"Ki kwantar da hankalinki ki barni da shi idan ya san wata bai san wata ba."
Nan ta cigaba da kwantar mata da hankali har ta ɗan nutsu kafin ta kawo mata ruwa mai sanyi ta sha ta ji sanyi a zuciyarta.
Anan dai Umma ta dinga lallaɓata akan ta kwantar da hankalinta, har ta sauko sannan suka cigaba da fira.
Koda motar su Adamsy ta shigo gidan Mallam Musa ya buɗe masu gate suka shigo.
Bayan Adamsy ya fito daga cikin motar ne ya kalli Mallam Musa da sauran ma'aikatan gidan suna jiran ya fito su kwashe gaisuwa.
Ganin har da Mallam Musa a cikinsu ne ya sa shi jin wani kunya da nauyi sun lulluɓe sa.
Mallam Musa ya kalle shi cikin girmamawa ya ce,
"Yallaɓai barka da dawowa."
Adamsy ya durƙsa cikin girmamawa ta gaida Mallam Musa.
Ya amsa masa cikin mutuntawa da dattako. Sannan ya gaida sauran ma'aikatan gidan ya nufi cikin gidan.
Direbansa ne ya bishi da kayan da suka dawo da su niƙi-niƙi.
A bakin ƙofar falo daga ta ciki ne ya ajiye masa kayan sannan ta kama gabansa.
Da fara'a Adamsy ya shiga cikin falon yana washe baki, turus ya tsaya ya ta ke fara'arsa ya dauke daga farin ciki zuwa baƙin ciki, zuciyarsa ta fara tafarfasa a fusace ya ƙarasa gaban...
*Yawan like da comments yawan read more*🤷♀️
Maman Ihsan ce✍️
09065327995Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FsSG6oTSnSa3L81qAg5hs9
*ADAMSY*
~A new Blockbuster from~
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsa)
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
*👭GARKUWAR MATA👭*
*Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce, kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna bada sari cikin girma da mutunci*
*GA*
*Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa*
Rage tumbi💯
Nono💯
Sanyi💯
Karin kiba💯
girmar hips💯
Ni'ima💯
Sabulai💯
Humra💯
Turarukan wuta💯
Matsi💯
Miski💯
Dilka💯
Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi kalilan za ki kankaro da martabarki
GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI
08089965176
07084653262
*GARGAƊI*
Wannan littafin mallakar marubuciyarsa ce, dan haka a guji sarrafa mani shi ta kowace siga ba tare da izinina ba. Ban yarda a maida mani shi Audio ko a karanta mani shi a YouTube ba tare da izinina ba.
*BISIMIILLAHI RAHMANI RAHEEM*
Page 5️⃣2️⃣&5️⃣3️⃣
Da fara'a Adamsy ya shiga cikin falon yana washe baki, turus ya tsaya ta ke fara'arsa ya dauke daga farin ciki zuwa baƙin ciki, zuciyarsa ya fara tafarfasa a fusace ya ƙarasa gaban shi ya tsaya yana masa wani mugun kallo.
Mustapha ne zaune yana kallon T.V, wasan ƙwallon ƙafa ya ke kallo duk ya shagala da kallon da ya ke yi, yana zaune a saman kujera mai zaman mutum ɗaya. Yayin da ita kuma Humaira ta ke kwance tana barci asaman kujera mai zaman mutum uku, sanye ta
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 14 Chapter of 19