ji ya tsarga masa tun daga tafin ƙafarsa har ƙwaƙwalwarsa, abu ne da bai taɓa jin irinsa ba a rayuwarsa.
Shagala ya yi da kallon ƙirjinta da suka saka shi wani yanayi, don duk ƴan matan da suke kawo masa kansu ba wacce ya ga surarta ya ɗimauta shi lokaci guda kamar na Zahrah.
Sautin kukan ta ya ƙaru ganin yadda ya cire mata kaya yana kallonta. Sai a lokacin ya dawo cikin tunanin da ya shiga. Towel ɗin yake jiƙawa da ruwa idan ya ɗan matse yana shafa mata a jiki, saboda zafin jikin ya ragu.
Babban abinda ya bashi mamaki da ɗore kai yadda jikinta suke a kame, saɓanin macen da ta san namiji. Don idan har mace ana taɓa jikinta dole zai fara sakewa amma ita ga jikinta a kame ƙirjinta ƙyam nipple ɗin ta ma kamar sun ɗan shige babu wata alama da ya nuna cewa namiji ya taba jikinta, da ace ta san namiji ba haka jikinta zai kasance ba ballantana ita da aka ce ta saba zubar da ciki. Tsayayyun ƙirjinta da ya gangaro wajen da towel daidai kan na shanunta ta tsayar da hannunsa yana gogawa cikin wani irin yanayi mai wuyar fassara. Kan nonon na ta da ya ga kamar ya shige ne ya sa yatsunsa biyu ya ɗan janyo su, ƙara ta saki sakamakon zafin da ta ji.
"Me nake gani ne, kuma me ke faruwa ne?"
Ya faɗa a fili cike da mamaki a ƙirjin na ta ya kai kai hannu ya taɓa, nan ma ya sake tabbatar wa kansa sabo ne fil ba alamar an taɓa wasa da su ba su saki ba.
Gabaɗaya kansa ya ɗaure, saboda ya san komai ba sai an faɗa masa ba, sai da ya gama shafa mata ruwan a jiki ya tabbatar zafin jikin ya ragu kafin ya tashi ya bar ta. Ba jimawa ya dawo da farar jallabiyarsa ya zira mata, sai dai har lokacin bai cire mata pant ɗin jikinta ba.
Magani da bottle watar ya ɗauko ya bata. Kallonsa kawai take yi tana hawaye, ganin haka ya saka shi ya ce.
"Za ki sha ko sai na ɗura maki."
Jin haka ta sha maganin sai dai kanta kamar zai fashe a hankali take magana.
"Wayyo Ammina kaina zai fashe."
Ciwon kai mai tsanani take ji kallon pink lips ɗin ta yake yi da take motsawa tana kiran sunan Ammi da Dada tana cewa kanta.
Kallonta yake yi yana mamakin yadda ya ga jikinta, wanda duk macen da take harka da maza harka da maza karya ne a ga jikinta haka, gefe ɗaya yana tuna raunin da ya yi mata na tabon da ya gani da bai gama warkewa ba, ya san dukan da ya yi mata ne.
'To ko dai haka yanayin jikinta yake ne?'
Take sai barci ya ɗauke ta yana kiran sunan Yaa Sadik yana cewa ya zo ya ɗauke ta.
_Dada_
Ganin har awa biyu Zahrah ba ta dawo ba ne ya saka ta kalli Papa ta ce.
"Yarinyar nan fa ba ta dawo ba."
"Wace yarinyar?"
"Zahrah mana, daga ta je ta samu Hilal ko za su yi wani abu kafin tare wa fa shiru."
Ganin bai ce komai ba ya saka ta maimaita maganar na ta.
"Ka yi shiru a kira ta sai ta dawo."
"Ki bar ta mana, ai tana tare da mijinta ne, ko kwana ta yi a wajensa ba laifi ba ne."
"To ai ba ta tare ba."
"Kada ki damu mijinta ne ko kwana ta yi kada ki ce komai."
Ka san fa ba jituwa suke yi ba, ya tsane ta kada ya yi mata wani abun, ni wannan hadin auren da ka yi ina tausayin Zahrah ne yaron nan fa wallahi ni kaina tsoronsa nake yi akan lamarin sa baya son ta fa.
Murmushi Papa ya yi tare da cewa.
"Wannan hadin shi ne daidai za ki gane abinda ya sa na ce haka zuwa gaba, amma na tabbatar daga ranar da aka aura masa ita ba zai iya yi mata abubuwan da yake yi a a baya ba."
"Allah ya sa haka."
Da Amin Papa ya amsa yana murmushi.
Zahrah kuwa barci ne mai mai nauyin ta ɗauke ta ba tare de ta shirya yin barcin ba.
Shi kam kallonta kawai yake yi abubuwa da yawa ne sake a cikin ransa. Ga shi gabaɗaya surar jikinta ne ke masa yawo a cikin idanunsa da ƙwaƙwalwarsa ya kasa sukuni gabaɗaya, wani yanayi ne yake ji a jikinsa wa da bai taɓa jin irinsa ba a rayuwarsa.
Kayanta ya tattare ya kai toilet ya zuba cikin washing machine.
Kayan jikinsa ya cire ya yi wanka sannan ya fito sanye da bathrobe.
Wasu kayan barcin ya saka sannan ya koma can ƙarshen gadon nesa da ita ya kwanta kasancewar tana farkon gadon ne.
Bargo ya ja masu sannan ya rage hasken ɗakin.
Madadin ya yi barci sai ya saka rintsawa, ba abinda yake masa yawo a idanunsa da ƙwaƙwalwarsa sai kyakkyawar surar jikinta.
Awa ɗaya biyu shiru ba barci sai juyi yake yi a cikin bargo.
Yanayin da yake ciki ba zai iya barinsa barci ba.
A zuciyarsa yake cewa.
'Wai keke damuna haka ne, yarinya kamar mayya gabadaya tunda na kalle ta ta sukurkuta ni ta hana ni nutsuwa.'
Tsuki yake ja lokaci zuwa lokaci zuwa lokaci har karshe biyun dare bai runtsa ba, daga karshe ya tashi ya sakarwa kansa ruwa sannan ya doro alwala ya zo ya gabatar da sallah.
Sai ƙarfe huɗun asuba sannan barci ya yi nasarar ɗaukarsa.
Haka ya saka bai farka da ba har ya makara sallar asuba. Ita dama tun da take rashin lafiya magunguna da take sha yake saka ta barci. Don kullum sai Dada ta tayar da ita sallar asuba, amma kafin nan da lokacin sallar ya yi take farkawa. Amma yau ita ma ta makara.
Sai ƙarfe bakwai na safiya suka tashi. Don ita ta farka a hankali ta buɗe idanunta. Ganin ɗakin da take kwance ya saka komai ya dawo mata sabo. Kuka ne sosai ta dake da takaicin abinda ya yi mata, tana ji tana gani ya raba ta da kayan jikinta ya dinga wasa da jikinta da sunan wai yana taimaka wa zafin jikinta. In da Allah ya taimake ta bai cire mata pant ba da ya gama da ita.
Kukan da take yi na ya saka shi ya farka, tashi zaune ya yi yana addu'a.
"What's happen?"
Banza ta yi masa ta mike tana harararsa, abinda ba ta taɓa yi masa ba kenan a rayuwarta. Kallon ta ya sake yi ya tabbatar harararsa take yi, ya cije lips ɗin sa na ƙasa ya yi tare da tashi ya shiga bathroom ganin lokacin sallah ya tafi .
Sauri-sauri ya yi wanka ya fito, closed ɗin sa ya shiga ya shirya cikin ƙanana kaya dai ƙamshin tutarensa yake yi.
Sallah ya tayar yayin da ita kuma ta yinƙura da ƙyar ta tashi, sai a lokacin ta lura da kayan jikinta. Sanin ba za ta iya fita haka ba ne ya saka ta tsaya tana jirsnsa sai cika take tana batsewa.
Bayan ya isar ta kalle shi ta ce.
"Kayana fa?"
Kau da kansa ya yi kafin ya ce.
"Ki ɗauro alwala ki zo ki yi sallah."
Banza ta yi masa, ya ɗauka ba ta ji ba ne, sai ya daga kai ya kalle ta, ga mamakinsa ya ga tana tura baki.
Tsuke fuska ya yi tare da cewa.
"Ba magana nake maki ba ne, kika ce za ki yi mani taurin kai za ki sha wahala ne."
Bathroom ta nufa ta ɗauro alwala ta fito, sai dai ba hijabin da za ta saka. Tsaya wa ta yi tana kallonsa, gane me take nufi ya saka shi cewa.
"Kayan ki sun jiƙe har da hijabin ba na da hijabi anan."
Ciki-ciki ta yi magana tana cewa.
"Dama ai ba za'a samu hijabi ba, tun da karuwanka da kake kawo su ba sa sallah suke yi ba sai iskanci, ni dai wallahi Allah ya isa na abinda ka yi Mani a daren jiya."
Mikewa ya yi tsaye yana mata wani kallo, sai a lokacin ta san cewa ashe Maganar ta ya fito ya ji ta.
"Wa kike yi wa Allah ya isa?"
Shiru ta yi gabanta na tsananta faduwa, don ta san tabbas idan ya rike ta ko bai sumar da ita ba sai ya bar ta kwance.
"Daga na taimaka maki, kin warke har kina da bakin rashin kunya ko, wai ma uban me ya shigo dake ɗakina? Allah ya isa na banza da kofi, ai duk abinda na yi dake daidai ne, domin akwai igiyoyin aurena uku a kanki. Na auren ƙaddarar da aka ɗaura mani, da ba don haka ba kin isa na kalle ki a mace?"
Cikin takaici ta ce mata suna suka tara, ban kai ka kalle ni mace ba, saboda ni ba ballagaza ba ce dake barin kowane jaki da doki su kalli jikina . Ba zan taɓa hada jiki ba, duk da kana mani kallon ƴar iska mai bin maza amma Alhamdulillah sai dai zargi ba wanda ya taɓa ganina tare de wani namiji ya rike ko da ƙumbata ballantana jikina, amma kai na ganka tare da mace a Kaduna kuna romancing ɗin juna babu kaya a jikinta kuna kissing lips ɗin juna, sannan na ganka da wata mace a garden tana zaune a saman cinyarka ban kira ka ɗan iska ba, to kai wata hujjar kake da shi a kaina? Ba zan taɓa hada jiki da kai ba, don ƙyamar hakan nake ji daga gare ka, kuma taba ni da janyo jiya ba zan yafe ba na ji na tsane ka."
Idanunsa ya zuba mata cike da mamakin yarinyar.
"Wato ni kike faɗa wa haka ba, to zan yi maki abinda ya fi na daren jiya mai kankat zan yi maki sai ki yi Allah ya isa da tushe, zan yi maki abinda ban taɓa yi wa wata mace ba, amma ke ina da lasisin hakan daga gare ki, dama abinda ya kawo ki kenan daren jiya saboda ba bakon abu ba ne a wajenki."
Nufo ta yi gadan-gadan wanda hakan ya saka ta nufi kofar fita za ta fice, sai dai ta ga kofar a rufe da key.
Jikinta ya soma rawa tana ja da baya ganin ya nufo ta, tana jikin bango Ya rankwafo saitin fuskarta ta rintse Idanunta.
Abubuwa ne ke daure masa kai da lamarinta, yadda ya ake faɗa da yadda ya ga jikinta daren jiya, tabbas yana cikin duhun kai sai dai baya ƙaunar bin hanyar da zai gano gaskikiyar yadda take
😳 Zaharah Allah ya fitar da ke, idan ya gane cewa ke cikakkiyar buduwarwa ya samu budurcin ki da wane ido zai kalle ki.
*Book 2 na Gabar cikin gida na kudi ne, za ki same shi akan Naira ɗari biyar kacal. Za ku tura kudin ku ta wannan account number 2242538358 Zainab Abdullahi UBA bank, sai a tura shaidar biya ta wannan lambar 09065327995*
[11/2, 7:57 PM] My Uwar Ɗaki: Follow the TASKAR MAMAN IHSAN channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VaiufWb3LdQYnzC2vH0z
*GABAR CIKIN GIDA*
*NA*
Zainab Abdullahi K.N.T
(Maman Ihsan ce)
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
Page6️⃣5️⃣
Abubuwa ne ke ɗaure masa mai da lamarinta. Yadda ake faɗa da yadda ya ga jikinta a daren jiya, tabbas yana cikin duhun kai sai dai baya ƙaunar bin hanyar da zai gano gaskiyar yadda take .
Ƙamshin turarensa ya cika mata hanci, saboda rigarsa da ya saka yanzu ya fesa tutarensa. Ba ta aknkare ba ta ji ya gada jikinsa da na ta ya ce .
"Maimaita abin da kika faɗa."
Tsabar tsoro fitsari ne kawai ba ta yi ba.
Wayarsa ce ta soma ruri wanda jin hakan ya saka ya nufa wajen wayoyinsa, sanin wayar kiran gaggawa ne ya saka ya duba tsadadden agogon hannunsa ya saka.
A hankali ta buɗe idanunta ta ga yana saka takalmi, ajiyar zuciya ta sauke da karfi ganin yana sauri zai fita .
"Don Allah kayana."
"Suna cikin washing machine."
Da sauri ta nufi bathroom ɗin, na ta duba ta ga kayanta da kayan da ya cire ya zuba don dama kowane safe mai mashi wanki yake zuwa yi.
Ciro riga da wandonta ta yi sai hijabi da bra. Duk sun jike, haka ta ɗauko su ta fito.
Idanunta suka sauka akan bindigar da ya soke a ƙugunsa. Ɗauke kai t yi da sauri ta nufi ƙofa, jin ta a rufe ta tuna ta juyo za ga yi magana kenan sai suka kusan cin karo da shi har sai dai gabanta ya fadi ganin yanayin fuskarsa a sauye daga gani bai ras nasaba da kiran waya da aka yi masa.
Buɗe ƙofar ya yi ta fice da sauri tana rungume da kayan da ta cire sannan tana sanye da jallabiyarsa a jikinta.
Addu'a ɗaya ta yi Allah ya sa kada ta hadu da kowa a babban falon gidan.
Takun tafiya da suka ji ne ya saka suka juya suna kallon hanyar matattakalar. Mummy, Daddy, Abba, Umma, Aunty Laila, Mansur, Faisal, Nadiya, Maryam, Kausar, Nabeela. Duk suna falon suna yin breakfast. Sai dai ba Abbi da iyalansa, don dama ba su cika zuwa ba saboda matsalar da ke faruwa, sai an yi masu ba daidai ba, ga Sadik baya iya hakuri duk wanda ya yi wa iyayensa maganar banza sai ya mayar maka da martani duk girmanka kuwa.
Gabaɗaya suka sake baki suna kallon Zahrah dake saukowa daga part ɗin Hilal, ga jallabiyarsa a jinkinta, ga Kayanta a hannu, kallo ɗaya za ka yi mata ka fahimci daga can ta kwana.
Wani malolon bakin ciki ne ya tokare zuciyar Mummy. Aunty Laila ma mamaki ta takiaci ya lulluɓe ta, wanda har ta kasa yin shiru ta saka salatai tana kallon Zahrah. Hakan ya saka hankalin kowa dake wajen ya koma kanta suna kallonta.
Ita kuma sai ta tsargu da kallon da suke mata, don duk wanda ya ganta da Kayanta a hannu ga rigarsa a jikinta zai yi tuninin wani abu.
Wani kallon tsana Aunty Laila da Mummy suke yi mata, yayin da Aunty Laila ta ce.
"Tsabar jaraba da sabawa da maza ya saka daga jin an ɗaura maki aure da mutum kin kwashi jiki kina binsa ɗakinsa don ya yi maki abinda kika saba ko? To burinki ba zai taba cika ba duk harkar kasuwanci kin iya su."
Umma ce ta ce.
"Burinta ba zai taɓa cika ba na nawa kuma? Ai daga ganin ta da kayanta a hannu ga ta sanye da rigarsa ai mai afkuwa ta afku."
Kallon Mummy ta yi kafin kafin ta cigaba da cewa.
"Ke da kike cewa za ki hana shi ya kasance ta kin makara domin mai afkuwa ta afku."
Zahrah da sauri ta nufi part ɗin ta, gaisuwar da ta yi niyyar karasawa ta yi masu ji ta yi ba za ta iya jure jin mugayen kalaman su akanta ba.
"Ai ba laifin kowa b ne laifin Hilal ne, tun da shi ma bai san ciwon kansa ba."
Cewar Mummy cike da takaici.
Aunty Laila ta ce.
"Ai kar ki yi mamakin ba banza ya kula ta ba, uwarta ta koya mata kisisina, idan kika yi wasa sai yadda ta yi da Hilal kina ji kina gani, ko kin manta yadda uwarta ke iko da ubanta. Baya. Don baya son ɓacin ranta sai abinda ta ce yake yi. Ƙiri-ƙiri ta hana shi cin abinci a cikin mu sai dai na ta ita yaranta su ci, ranar Friday kawai take barinsa ya ci abinci a cikin mu shi ma don dokar Papa ne. Kika yi wasa sai sun raba ki da Hilal."
Daidai lokacin yake saukowa daga downstairs, har yana tsalleke step, cikin sauri yake tafiya. Karasawa ya yi cikinsu ya gaishe su cikin girmamawa. Kowa ya amsa ban da Mummy.
Ganin yanayin ta kuma ya san dama tun bayan da aka ɗaura auren nan take fushi, sanin idan ya tsaya zai ɓata lokaci ya saka bai yi mata wata magana ba ya fice yana sanar da su sauri yake.
Da kallo suka bi shi ya tafi ya bar su da ƙamshin turarensa.
Ƙwalla ne ya cika idanun Mummy, don tabbas tana son Hilal sosai fiye da sauran yaranta, don haka ba ta ji za ta yi saken da zai suɓuce mata. Abincin da ba ta iya ci ba kenan duk da lallaɓa ta da suka dinga yi. Ƙarshe tashj ta yi ta bar dinning area ɗin ta koma part ɗin ta.
_Dada_
Tana zaune a falonta tana shan kunun gyada da ƙosai, Zahrah ta shigo da sallama. Sakin baki Dada ta yi tana kallonta.
Direct ɗakinta ta nufa ta cire jallabiyar ta yi cilli da ita.
Wanka ta shiga yi a bathroom ɗin ta dake cikin ɗakin.
Ko da Dada ta shigo sai ta ga ba ta cikisai dai ta ji ƙarar ruwa a bathroom ɗin. Zama ta yi bakin gadon tana jiran fitowarta.
Wanka take amma kuka ne kawai mara sauti take yi, tana tuna abinda ya faru a tsakanin su a daren juyae, yadda ya kalle mata jiki cikin sauki, tana ji tana gani ta kasa hana shi. Tuan yadda ya zubawa ƙirjinta ido kamar ya ga sabon halitta ta yi. Da yadda yau ya ce sai ya yi mata mai gabaɗaya akan ta yi masa rashin kunya. Jin haushin kanta kawai take yi kenan da ba don kiran wayar da ake yi masa ba da ya yi abinda ya faɗa da ita kenan.
"Ba za ka taba samun jikina ba, ko da wasa ma ba zan yarda mu kasance mu biyu ba a waje daya ballantana ka samu galaba a kaina, na tsane ka mugu azzalumi."
Alwala ta ɗora ta fito daure da babban towel. Doguwar riga ta saka bayan ta saka underwear. Hijabi ta saka sannan ta shimfida sallaya. Har lokacin Dada na ɗakin ba ta ce mata komai ba, sai dai ta fahimci ta sha kuka, sai dai ta karkata ga cewa ko Hilal ɗin ne ya kusanci Zahrah ganin yadda ta yi kuka ga kayan hukunta ta Kudundune ta taho da su. Maganar zuci take yi tana cewa.
"Ikon Allah wanna yaron da nake yi wa kallon mishkilanci ba zai bari ya kalle ta ba shi ne har ya yi mata wani bun da ko kusa ba wanda ya yi tunanin. Ga uwa uba ba ta taɓa ganin Zahrah ta yi makarar sallah ba amma ita ce yau har gari ya waye.
Duk da ta yi mamaki ganin yanayin tafiyar Zahrah bai sauya ba, sai sai ta tabbata ko bai shige ta ba ya kama hanya. Dole ta fara ba ta abubuwan da take tsoron ba ta su.
_Asadullah_
Zaune suke a falonsa shi da Dr Isma'il, yana yi masa godiya sakamakon kudade masu yawa ya bashi kyauta, sakamakon ƙoƙarin da ya yi na tafiye-tafiye da aka yi na neman mata lafiya .
"Na gode Yallaɓai Allah ya saka da alkhairi, ya tsare gabanka da bayanka, ya kare ka daga sharrin maƙiya."
"Amin ya rabbil izzati."
"Yallaɓai dama akwai shawara da nake son na baka."
"Go ahead."
"Dama akan Jidderh ce, tun da an yi bincike ƙasashen duniya ankai ta har yau ba'a gano matsalar ta ba mai zai hana a gwada na gargajiya ko na iskancin ko za'a dace."
Shiru Asadullah ya yi na lokaci kafin ya ce.
"To an yi bincike a asibitoci ba'a gane ba sai na gargajiya ne za'a gane?"
"Ai Yallaɓai idan lalura ya kasance na jinnu ne ko sihiri ko maita asibiti ba sa sanin ko Meye, sai dai su ce ba komai ko da mutum na jin jiki ba za su taba ganowa ba, don haka na kawo shawara a gwada na Islamic."
"To yanzu ya kake gani ina za'a kai ta."
"Ba sai an kai ta ba, domin akwai wani Mallam Mamman aikinsa ne, in sha Allah na sanar da shi har gida zai zo ya same ta, ko ma mene ne zai sanar kuma zai yi mata magunguna da ayoyin Ubangijin talikai, in sha Allah za ta koma cikin hayyacinta."
Cike da gamsuwa Asadullah ya ce.
"Ba damuwa, yanzu ina son zuwa Katsina wajen kakannina da suka haifi Mahaifiyata, Dad ya sanar da Ni suna cikin damuwa, kwana biyu zan yi a can in sha Allah idan na dawo nan da kwana uku kenan sai ka kawo shi ya ganta ."
"Allah ya dawo da kai lafiya ."
"Amin ya Allah."
Bari na tashi ina da marasa lafiya suna jira na a asibiti."
Sallama ya yi masa ya tafi .
Jidderh dake labe tana jin su ta sake ajiyar zuciya ta koma ciki. Tana tunanin yadda za ta aiwatar da shirinta bayan tafiyarsa.
Tashi tsaye ya yi yana zaga falon, na tsawon lokaci .
Kafin ya kalli ɗakin da su Jidderh suke, a hankali ya karasa yana knocking, kafin ya shiga tare da sallama, Jidderh na kwance kan sofa tana barci, gashin kanta sun zubo sun rufe gefen fuskarta.
Anisa dake waya ta ga shigowarsa cikin rashin gaskiya ta yi saurin katse kiran wayar tana kame-kame, rashin gaskiya ƙarara ya bayyana a tare de ita.
Kallon tuhuma ya yi mata na sakanni kafin ya ce.
"Lafiya ?"
Sosa kai ta yi tare da cewa.
"Amm uhm la lafiya lau."
Bai bi ta kanta ba ya nufi kujerar da ya ga Jidderh kwance ya ce.
"Ta ci abinci kuwa?"
Sunkuyawa ya yi tare da janye gashin da ya zubo ya rufe rabin fuskarta.
Zama ya yi kan kujerar ya tattara gashin ya tufke da ribbon da ya zame daga kanta.
Murmushi ya sake yana kallon fuskarta.
Fita ya yi Anisa ta bishi da kallo tana takaicin fashin kulata da baya yi, idan ya yi mata magana to na Jidderh ne, ko yana zaune ta zo don su yi fira ba ta samun kansa.
Wayarta ta duba ta kira lambar da suke magana, ta cigaba da magana abun ta.
Yana fita ya kira Sulaiman a waya ya sanar da shi ya zo ya same shi.
_Zahrah_
Zaune take a falon Dada inda Dada take ta fama da ita akan magungunan mata da take ta ɗinkira mata, ita kuma har da kuka ba ta so.
Ba ta saurare ta ba ta miƙo mata robar wata zumar mata da wata roba dake da tsumin rake.
"Za ki karba ki shanye ko sai na ɗura maki da kaina?"
Tura baki ta yi tare da cewa.
"Dada ni fa ba na son waɗan nan abubuwan in dai akan wannan mugun ne."
"Waye mugun?"
Ba ta ce komai ba ta kau da kai tana ayyana cewa ba abinda zai shiga tsakaninta da shi ballantana har ta yi abinda zai ji dad'i da ita."
"Dalla shanye ki ajiye robar, da na san mijin na ki ba ƙyale ki zai yi ba ai da tuni na fara tsuma ki, amma yadda jiya ya rike ki kika kwana na tabbatar idan na kai ki ba ƙyale ki zai yi ba."
Hajiya Bilkisu ƙanwar Ummin Zahrah ta yi sallama ta shigo, daga wajan Ummi take ta sanar da ita Zahrah na wajen Dada shi ne ta biyo nan.
Cikin jin dadi Zahrah ta tashi ta rungume ta tana tambayar ina Amal, ta sanar da ita tana school zuwa anijma ko gobe Khalili zai kawo ta.
Nan Dada ta kalle ta tare da cewa.
"Yauwa tun da ke uwa ce za ta ji tsoron ki."
Mika mata magungunan Dada ta yi tare da cewa.
"Ga su ki tabbatar ta sunaye su duka."
Tashi ta yi ta basu waje ta koma bedroom ɗin ta.
Fuska babu wasa Hajiya Bilkisu ta tsuke fuska ta mikawa Zahrah robar, tana hawaye ta karba ta sanye tas, sannan ta mika mata ɗayar, shi ma ta shanye sannan ta mika mata wani cup da aka yi wani hadin nan ma ta bata, ta shanye tana kuka.
Janyo ta ya yi ta rungume tana bubbuga bayanta alamar rarrashi, har sai da ta ji ta sassauta kukan da take yi sannan ta ɗago ta tana cewa.
"Daughter ki yi hakuri kin ji, Yaya ta fada Mani komai na halin da kike ciki, da yadda auren ya kasance, da abubuwan da suka faru tsakanin Hilal ɗin da ke a baya duk na san komai."
Nisawa ta yi tare da cewa.
"Ki yi hakuri kin ji, ki rungumi ƙaddararki a duk yadda ya zo maki, kada ki watsawa tsofaffin nan ƙasa a ido, na san irin kaunar da suke yi maki ba za su yi abun da zai cutar da ke ba.
"Aunty wallahi ba so na yake yi ba, wahala kawai zan sha a hannunsa, ina nan gidan ya azabtar da ni ina ga na tare a gidansa?"
Rarrashinta Hajiya Bilkisu ta dinga yi tare da ba ta shawarwari. Ita dai ba abinda ta tsana ji take jin tsanarsa kamar idan ta tuna yanayin da da gan shi da wasu matan,
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 35 Chapter of 39