kasa motsi tayi ƙoƙarin sunkuyar da kai amma ina can dai tadaure muryanta ƙasa-ƙasa tace mishi "i...i..ina wun..wuuni si...r ..sir..
bai amsata ba ya ɗan jinjina kai yamaida kallonsa ta gefen kakarsa da smirks Hajiyah Mammy ta kallesa da murmushi mai cike da ma’ana she knew in her hrt javeed already liked the girl saidai kuma tasan halin shi, he is unpredictble hala tana kawo masa maganan yarinyr zaice mata a'a.
ahakli murya kasa kasa cikin raha tace mishi general wont u congratulate her she is my champion fa.
nur ta rasa yadda akayi ta harta ma shako maganansu akunnenta sai ji tay yanace ma kakartasa a tsime wai he had already congratulated her.
satar kallonsa tay duk da yadda zuciyanta ke bugawa dai tasan bai yi congratulating inta ba amma yacewa tsohuwar wai yayi.
wani irin strange feeling takeji akansa tanata kkrin dauke kanta suka kara hada ido wnn karon sauri tayi ta sauke nata dan deep grey eyes dinshi na sata taji wani iri iri sosai..
sai asann taga hadiza table dake gefenshi farinta nan dau gata siririya tawani zubo mata idanu,..cikin kwaco makanta nitsuwa tace ma hadizan "ina wuni", hadizan tay kamar baza ta amsa ba har saida suka hada ido da hajiy mmy ne tace "lafiya" a dak'ile, duk da bata san yarinyar bata taba ganinta ba amma sai da taji bata sonta sabida gani datyi Allah ya zuba mata wani irin kwarjini da kyau na musammn wanda bata taba gani ba.
batare da bata lokci ba hjy tace toh tunda kungaisa sai ayi pictures ko,javeed ya dan runtse ido ya kalle kakarsa alaman bai son hakan sede tun kan yay korafi tace is your mothers tradition ko kamanta ne muna da hotonan duka gwarzayen wann gasar agidanmu? comn lets honour dat.
nan take PAn hjya ta kirayo photographer dinsu da sukazo dashi yazo ya fara arranging yadda zasu tsaya,nur ta mannu da gefen hjy mammy javeed na daya gefen, mai hoton har ya gama jerasu sai kuma ya cewa nur din ta dawo gefen javeed ta tsaya sabida kayansu is a really nice combo, na shi cool grey ita kuma black, akace hadiza kuma takoma daga dayan gefen hjiya mmy gashi ba waya a hannunta bare ta kira Dr simran ta mata gulma dan kana kallon fuskar hadiza zakasan bataso da akayi wnn canjin ba, sai hararar nur takeyi kasa kasa aranta cewa take who is dis damn girl haka? kyau da haduwarta yasa batawani nitsu tamata kallon yar karamar yarinyar bama all she knws is tasan simran bata barin kowace irin mace kusa da javeed
nur dake jin kanta na juyawa tay kamar bata ji me hotonma yace ba haka taja ta tsaya a inda take taki motsi har sai da ya sake cewa fairy princess ki dawo nan yi hakuri kinji, sai yakara nuna mata gefen javeed. hjy mamy ta kalleta ta dan gyada mata kai a hankali ta taho tana tafiya har tazo inda yake nuna mata din ta tsaya gefen rigarta ta kam dan tsayawa tayi amma gaba dayanta ji take kamar a kan kaya take tsaye.
tsayawan da tayi a gefenshi ne ya sashi jin kmr ma zata iya karanto abunda ke gudana a ransa, shi so yake agama hoton nan gabadaya ya bar wajen dan gabaki dayanshi wani iri yakeji ajikinsa, sai da mai hoto yayi clicking guda biyu masu kyau sannan ya tsaya aka mata ita da shi da hajy mamy sukadai.
hadiza kuwa sai satar kallon javeed takeyi yadda idonsa ke yawo akan jikin yarinyar tana shan mamakin hakan har cikin ranta
nur kuwa har wani fitsari fitsari tafara ji dan bata isa ta daga ido sama ba sai taga ita mutumin nan yake kallo, ana daf angama hoto hjy mammy ta fara marairace masa tace ya tsaya suyi daga shi sai celebrant din.
lokacin dago kai kawai nur tayi ta dubeshi da tunanin zaice aa sai taga shima itan yake kallo, maza tayi ta dauke kanta ta kara rike gefen rigarta da karfi har hannunta na tara gumi dan gaba daya a tsorace take dashi.
karshede tsayuwa sukayi dukkansu biyun dan babu yadda suka iya, mai hoton ne yace javeed ya dan matsa kurkusa da nur sabida na album ne, matsawa yayi danso yake ayi a gama yabace awajen ita kuwa tana ganin ya matso tamatsa da baya nesa dashi a take kuwa yatuna abunda bata kauna caraf taji yakama hannuntan da batason ataba din yawani jawota harsaida ta kusa fadawa jikinshi..
nan take fitsarin datakeji yay kamar zai sauka ido ta wara ta bishi dashi taga bama ya kallonta ga hnunta sakale da nashi tam
ta juya ahnkli taga hankalinsu su hjya mammy kamr ma baya kansu hadizan ce kawai taga ta kura musu ido kamar wata mayya tanata kallon su, da nur tadan kalleta ne ta bita da tuwon wata muguwar harara, kanta ta dauke daga duban ta tsaya na dole har me hoto ya gama daukarsu..
yana gamawa da sauri tadan harzuka zata kwace hannunta cikin nashi saiji tay ya kara tamkewa sosai tare da matsowa daf da ita har cikin ramin kunnenta taji dirar ssnyar numfashinsa da muryansa me cike da wani yanayi na iko da nuna fin karfi yace
..."call it.."
wani tsamm tay tanajin kamar kanta zai fashe sai can ta gane me yake nufi wato yana daring inta ta sake zaginshi irin na ranan dan ya rike mata hannu.
tanaji ya dada murza damshin lallausar hannunta cikin nashi yace"..at the moque, what did u call me???
wata muguwar hadiyar yawu tay tanajin dan tsayuwar dayay daf da itan ma kamar qamshin turarensa ne gabaki daya yy tranfering mata acikin jininta dan gabaki ta dawo tana qamshi irin nasa
jikinta na rawa rawa dan hargani take kmr kowa na kallonsu ahankli cikin numfashi me shegen nauyi ta cije da tsaurin ido tace mishi 'Ass wipe" tabita runtse ido cikin sauri kamr ba ita ta fada ba babu zato taji ya murza hannun again har can cikin kwarklwata taji saukan dirar sassanyar murmushin dayay mata a daf da ramin kunnenta bayan ta furta aswipe din, wani uban hawaye taji na shirin ballo mata dan batama san me takeji akan wann mutumin ba all she knw is dat he is too much for her yana bata tsoro kuma yana sata acikin wni bakon yanayin da sam bata gane ba gashi ba tasan mesa zcyrta ke bugawa akansa haka ba.
..ahnkli ya sake mata hannunta camly kafin nan ta dan dawo cikin hayyacinta taga ya zubo mata deep grey leyes dinshi yadan harare hawayen nata sai baice mata komi ba yaciro tsadadden hankynsa a aljihu ya manna mata ahannu batasan ma ta rike ba kan kace kobo ya juya yakara da gaba.
bayansa tadinga bi da kallo tanajin kamar ya sace mata wani abu agangan jikinta batare da tasan meye bane she just felt awkward nd intense for him.
harsaida yagaika jikin motarsa sann ta dora hankyn akan fuskarta ta goge hawayen ahnkli dede ta saukar kasa kenan suka hade ido da hajy mammy. kunyar bazata taji ya wani lullumeta irin kallon da hajiy tay mata tana dan murmushi..
cikin danne komi aranta sukayi sallama
tasaka PAn ta suka rakata har inda suka daukota dede gaban motar maman jadida snn ta ciro wani abu kamar kati ta mika ma nur din tana dan murmushi tace hajya tace in baki wann katin in case wata rana zakizo kaduna zaki iya kinemata ta nan "but, do not keep the number in your phone for security reasons..nur bata gane komi ba kawai ta gyada mata kai ta amshi katin snn suka rabu
within few minutes motocin mufasa suka bar wajen, nannuayr ajiyar zuciya ne ya kufce mata fitsarin da ta dingaji sai yanxu ya matseta tafarajin kamar zai xubo, jadida na kkrin tabata tay sauri ta ruga hanyar bayi taje tay fitsarin nan ma tafi minti goma atsaye ita kadai a toilet din jikinta na bari bari tana famar memeta dukkan abunda ya faru wani irin tsimammn shauki na ban mamaki taji ya gumeta atake.
..she just cant belive she met him again, gashi ko sunansa bataji an kira awajen ba, ta lumshe ido zcyarta nacewa gayen nan ya kure haduwa wayyo Allahna, gashi gabaki daya wann hadadden qamshin turarensa ne ajikinta har yanxu. haka kawai taji tana mtukr kaunar hankyn daya bata, da kyar ta dan kakalo makanta nitsuwa tana fitowa taga jadida a bakin kofar tanata jiranta..
suna hade ido tace nur are you okay? ina kikaje ne kinje kin jima munata nemanki, Did you know that your mum is here??
a mugun mamakance nur tace what? are you serious tun kan jadida ta amsa ta tafara murmushi dan wani irin farinciki taji ya rufeta...da murna ta riko hannun Jadida tace muje suna ina?
jadidah tafara dariya tace suna can suna zaune akan chair har nakai mamanmu sun gaisa, nur tanata murmushi tace hakan
yayi, cikin sauri suka karaso wajen duk yadda tazo da murna tana zuwa annurinta ya sauya ganin yadda haseenan take mata wani irin kallon tara saura kwata gashi ta mugun dore fuska layla na nanike agefenta dan suka daine awajen suna zaune akan motarta suna hira
suna tahowa jadidan tamusu sallama ta koma wajen iyayenta
acikin ladabi nur firdaus ta rusuna har kasa da sanyin murya tace mummy ure welcome..i am so sorry bansan kinzo ba..mummy ya hanya? i am so happy that you came for us.
Haseena tadan jaaa karamar tsaki uhum uhum Nur i knw ure not happy to see me karkiy wani karya dadai ace ubanki ne dayake daure miki gindi toh, ai bazaki ma ajesa ya jiraki haka ba,
so, dis is what u want hun?sarauniyar masu ilimi da tarbiya, u want to be the talk of the town to gashi nan kin samu congratulations.
Nur ta rasa me zatace tana ta kallonta da sanyin jiki..m
cikin dauke kai akanta haseena ta kalli layla tace Autata jeki kira Dr surayya kice mata an same nur din tazo dan Allah mu wuce Abuja ive got better things to do with my life.
Wani irin shiru nur tay kanta na kallon kasa batace uffan ba har laylah tazo ta wuceta
tana barin wajen haseena ta mata wani irin kallon raini a mugun dakile tace wnn kayan jikinkin fa?
tunkan ta budi baki ta daga mata hannu ke
nur ure alwys not telling me where ure getting this expensive designer abayas, snn karki sake kice min adnan ne ya baki wann najikinkin sabida layla ta riga tagayamin bezo nan wajen ba...kifadi min gaskiya, kode akwai wani Abunda kikeyi ne nadaban sani ba?..did u knw how much ure wearing ryt now? ure wearing a 90million naira handwoven abaya gown from safiya Abdallah dan ubanki ki gayamin sanaar da kikayi anan kika samo wann tsadadden kayan...
hawaye ya cika idanun nur harya fara zuba dan harga Allah bata san ma kudin abayar ba, muryanta harya fara rawa rawa zata fadi gaskiyan kenan sai ga Su dr surayya taredasu antyn aysha da ayshan da layla abayansu suna karasowa..
cikin sauri haseena ta watsa mata harara tace ke kiyi maza maza ki share wann munafukan hawayen naki tunkan sukaraso, amma kisani zamuje mu karasa maganan abayan nan agida inma iskanci kikey da uztan nan aboye dan su nasaki agaba agaba zaki sani, danni ban kashe uwata ba ke bazakizo ki kasheni ba saidai ki kara tada ubanki akabari ki kasheshi akaro na biyu dan shine yake daure miki gindi.
nur dake jin kuka me yawa na tason mata hakanan ta dannesa da karfi ta shanye ganin handkyn da javeed ya bata ne kawai a hannunta saita tay saurin share hawayentan dashi batay tsammani ba amma sassnyr qamshin turarensan kawai data shaka sai taji yay wani irin calming dinta sosai.
Dr surayya tana isowa da murna nur taje ta rungumeta sosai da murmushin murna a fuskanta itama ta shafa kan nur din tace Sannunki Nur hasken Al'umma Allah yayi miki albarka Allah yasa kifi haka yar lelen babanta i just wish he is here yau da kinga gata sede Allah baya barin wani dan wani
nur tana murmushi tace hakane anty nagode da kikazo min Allah ya saka da alheri
tace we are all proud of you, jst keep it up", murmushi tasa sannan tace "Thank you anty, da murmushi ta koma jikinsu antynsu ayshe tace ina wuni anty matar tace"Lafiya kalau,congratulations, yar nan kinyi k'ok'ari sosai, Allah ya bada sa'a. duk da bata wani sansu ba da faffadan murmushi tace musu Nagode anty. bayan sun gaggaisa aka sake sabon photo session, haseena kam kin shiga tayi wai flash din cameran na reflecting idonta yana sa mata ciwon kai duk ta takura akan su wuce gida duk ta matsu, hakan yasaka Dr surayya jin mugun takaici tay fushi tace suje kawai da yayanta ita zata kwana a kadunan sai gobe zata zo abuja ta jirgi. ..
SURAYYAHMS 08069712446
[05/04, 22:26] Anne-Aurora🦋: BONUS.
Dagata dayan bangaren kuwa
tunda su javeed suka dau hanya ya lafar da kansa akan seat yay tsammm zuciyarsa na bugawa da wani irin ƙarfi kamar wani abu mai nauyi na kokarin ballowa daga ciki
Da akwai wani abu game da yarinyar nan da bai iya jurewa Wata annurice mai ban mamaki da ke zuwa masa tare da ita kmar hasken alfijir bayan dare mai duhu ya wanye. Ya lumshe ido, yana jin kamar sanyin muryar ta na masa yawo akansa.
"Na rasa dalilin da yasa zan so ki haka, "Nur Firdaus…"he finally got her name
yay juyi zcyrsa yaji tanacewa duk duniya, kece macen da nakeji hala zanso na har abada Kuma zan same ki ahankli bada garaje ba Zan gane ko wacece ke a hakika.
ahankli ya bude lumsashun idanunsa sann ya kunna Wata naura agabansa me kamar mini telepad wanda atake ta hadashi da hajya mammy a video call, da murmushi ta tarbe sa suka fara magana cikin raha shide ba wani amsawa yake ba amma dan yasata farin ciki yadan sake fuska suka fara bankwana.
muryanta kamr na wacce zata masa tace ka kula dakanka javeed, karka manta da maganan da nagaya maka akan zubaida da kanwarta
nikaina ina son ace ka aure wacce tafi sonka amma ba mace me karamin kwakwalawa irin simran ba, Hajiya Mammy ta sake kallonsa da fuskan tausayi tace “javeed, ka dinga tunawa cewa Aure yana buƙatar rabon Allah inafatan idan zuciyarka ta gane sakon wata zuciya, bazakay wasa ba, ba lallai bane a ɗauki lokaci wajen neman aure. just make sure u find ur own wife ba wacce zaa cusa maka ba. aurenka kawai nake jira a duniyan nan dan haka karka ja lokci,kar kabari harse na mutu kafin nan pls this is my last wish kay kkri kacika min.
murmushi me sanyi kawai ya mata sai yay pause kadan snn yace
"Farewell grandma.
dan Dan guntun hawayenta tay masa mumurshi me sanyi sann tace sai na sake jinka Allah ya maka albarka javeed.
ahnkli yace Ameen hajya nan ya katse wayar
Ya koma baya idonsa a lumshe yana tunanin maganguntan yasan dolene kawai ya nitsu yay auren nan kodan ita duk dama hankalin sa ba a nan yake sosai ba he just want to get to know dat girl
Zuciyarsa na ta juyi da tunani kala kala can yay murmushi tuna yadda ta cije tace mai Aswipe din dazu, ga tsoro ga tsaurin ido
"what the hell is aswipe…lols she cant even insults properly, Yafurta hakan jokingly a hankali kamar yana jin sautin kalmar a kunnensa har yanzu.
Sai kuma ya lumshe idanunsa sosai yace
"Ba komai… na cancanci hakan."
"But damn… she had dis fire in her." saurin katse tunaninta yay da cewa Wannan yarinyar zata min illa...
ya jawo wayarsa ya bude yafara latsawa within few minutes tunanin ya dena zuwa masa, hanyar airport direct suka nufa dan ayaune zai wuce Abuja...
dagata bangaren su Dr simran kuwa tun zamansu a motar hadiza ta dinga bata labarin nur firdaus tanamai gaya mata yadda javeed yay behaving agaban yarinyar. simran data fara dariya har tana hawaye, tace sam karyane, ta karyata hadiza karshe ma ta maidata kamar mahaukaciya kawai hadizan saita haqura tay shiru ta kyaleta.
sai dariya take tana cewa kedai hadiza ke babbar munafukace wallah, shekaru na nawa ina tare da javeed kece zaki gayamin halinsa akan wata mace? javeed baya kallon mace sau biyu konima wallhy baya bata lokcinsa ya kalleni bare wata stranger, wai yarinya karama ma for that matter to me zai gani ajikinta, kai amma kin raina ma kanki hankli
hadiza batace mata komi ta ja bakinta tay gum ta shareta har suka isa gidan hajiya mammy nan da nam tahau tayata parking din kayanta dan itadin ma yau zata koma Abujan cikin gaggawa.
daga ta bangaren su nur kuwa kusan gifts din nur dake motar antyn aysha haka mrs haseena taki fir akawosu saima cewa tay acewa jadida ta kwashe ta zuba a motar mum dinta insun koma abuja zaaje akarba ita bata son tarkace a motarta.
hakan dai akay nur batacewa komi sai dai ta zuba musu ido, kaf acikinsu aysha ce kawai tabi schooll bus abunta, haka jadida ta kwashe gifts din duka suka wuce mata dasu Abuja tare da mum dinta, wajajen 4:40pm na yamma bayan an idda sallahn asr anci abincin nan Nur da layla suka shiga motar mrs haseena
as usual haseena ke tukasu suka kama hanyar Abuja layla na gefenta, nur na zauna abaya ita daya, wanda tunda suka kamo kan hanyar batama jin hirar da sukeyi,wani irin kasala da rauni me nunnuke da tsananin kewar mahaifinta kawai takeji na tsagawa har tacikin kokon ranta
kanta ta dan jingina akan seat idanuwanta a lumshe tajima ahaka dan bata ko motsi gashi Adnan ko kirarta awaya beyi ba
atsakanin qamshin turaren javeed da ke mamaye ajikinta yana fita harta numfashinta dakuma dumbin kewar mahaifinta datakeji aranta bata san wanne yafi sgasa mata aya gangan jikinta ba.
sunyi tafiya me nisa sunkai kusan rabin hanyar shiga Abuja lokacin Motar Haseena na tafiya da wani irin speed kamar yadda zuciyarta ke tafasa da haushin bata lokcinta datay akan hidaman Nur din yau wanda duk Dr surayyace ta jawo mata bakowa ba..
Layla na gefe tana tanatq famar mata surutai mai cike da yarinta duk damq Labarin Nur Firdaus daaka tayi yau awajen gasar karatun Qur’ani yaƙone mata zuciyar ta amma bashi ya hanata bada labarin komi wa haseena ba.
sai can Haseenan ta buɗe baki tafara cewa
layla ni wann boring hirar ya isheni just tell me what you want to eat kawai muna shiga abuja sai mu tsaya mu saya
da murna Layla ta ce Zucchini pizza kawai nake so naci mummy
ta juya baya tace yaa nur kema ai shi zakici ko?
tanakan cakalar nur da surutu Kafin ta rufe baki nan sukaji motar tayi wani muguwar kara wanda kanajin sa kasan fashewar taya ne, nan take kuwa motar ta juya gefe da su cikin sauri sukayi jeji sukaje garau suka buga jikin wata katon bishiyar kuka.
kusan dukansu sun rude Kowa ya birkice yana salati wani irin Girgiza motar tafarayi daganan sai hayaki saiga kuma ƙamshin man fetur.
Layla ce tafara danna musu ihun razana da gigita, Haseena ta riƙe cikinta cikin gurnanin zafin bugewa datay amma da ta hango haɗarin da ke tafe sai tay sauri ta cafko Layla tabude musu motar ta gaba cikin sauri suka fice tare suka bar Nur Firdaus a baya tanata ƙoƙarin zare ƙafarta da ta makale da jikin seat din gaba.
ganin mrs haseena ta fitar da laylahn waje successfully yasaka nur ta fara kuka tana ihun sunanta Mummy don Allah ki taimaka min kafana ya ki fita mummy wayyo Allah na mummy Nur ta yi ihu cikin rasana da sunan haseena tanata kuka me kara gashi ta mugun razana sosai duk ta rikice.
arikice Haseena ta janye Layla da karfi takaita nesa da motar snn tace auta kiyi sauri kiyi nesa danan this car may explode anytime soon..
amugun rude layla tana kukan tsananin razana tace mummy but what about yaa nur mummy dan Allah kije ki cirota kar ta kone mummy karki bari ya nur ta mutu
wani tsawa ta daka mata tace kedai kibarnan i wll just get us sum help nur ai zata iya fitowa bataga dama bane..
duk rashin hanklin layla yau dakyar ta iya dauke ido akan nur dake ihun neman ceto tay bakin titin tanata kuka kamar ranta zai fita...
haseeena ta matso wajen dede Motar na shirin fashewa lokcin Nur Firdaus ta ciji lebenta kukanta na fita daga cikin kokon zuciyarta sanin cewa Lokaci yana tafiya motsi ɗaya tak ta karayi da kafarta zai iya jawo explosion da zai iya ya dai dai ta rayuwarta...
haseena nazuwa ta wajen tafara mata ihu tanacewa bazaki cire kafarki ki fito ba??i am not going to kill myself bcos of ur stupidity get out of that car ryt now..kinaji ko bakiji na???
tana cikin wann ihun nur na kuka sosai dan gabaki daya ta gigita ta galabaice.
mummy don Allah kizo kitaimaka min kafana yaki fita mumy
mummmy mummy pls
hawaye suka cika idon mrs haseena tausayin yarta yahanata motsi jikinta na harna rawa rawa ta kuma rude sosai amma ji take wallh bazata kone kanta kurmus akan nur ba
nan sai ga wasu mutane daga titi sunzo wani dattijo me jarumta ne yaje direcr ya ture gaban motar ahnkli sai kujerar daya dannetan ya saki ƙafartan da mugun sauri cikin jarumata ta fito waje da ƙyar..
tana wullo kanta waje kuwa ko minti uku batay ba motar ta fashe da ƙarar gaske wuta ya fara ci, wani irin watsewar zabbi akayi Sai kowa ya rasa ta inda kowa ya nufa...
mutanen dasukaga abun kowa cewa yake alhamdullhi yarinyar nan ta fito Allah ne kawai ya kareta.
da kura ya lafa kowa ya dawo hayyacinsa neman duniyan nan haseena tay ma nur awajen da akayi hatsarin amma bata ganta ba sosai ta rude tana nemanta amma sai shiru..
tunda aka watse nur kuwa tay hanyar titi abunta, tanata jan kafarta dakyar tana dingishi tana sheka matsanancin kuka
dan kuwa abunda haseena ta mata aynxu ya taba mata kwakwalwa har saida tafarajin kamar ba ita ta haifeta ba, sosai tay fushi ta kuma sha mamakinta, sam sam bataga amfanin hade ido da haseena ba, gara kawai tayita tafiyarta koda da kafa ne ta isa Abujar ya fi mata, dan Allah ma yasani babu abunda take tunawa a brain dinta yanxu face sai irin rokonta data dingayi ayayinda take tsakanin rai da mutuwa. and she just cant belive everything ryt now, anya wann matar ita haifeta kuwa, wai ace agaban idonta haseena ta cire yar uwarta layla waje amma ita ta roketa ta taimaka mata haka taki motsawa saima ihu datake mata.
nur tay kukan baqin ciki da fushin da bata tabayin irinsa a rayuwarta ba, tafiya kawai take tana kuka me zafi, har saida tay nisa sosai sannn ta fadi ta suma, dede lkcin wani motar haya suka tsaya mutanen ciki suka firfito suka dauketa cak suka karasa da ita cikin garin abujan aka kaita asibiti dan batama san inda hanklinta yake ba...ENJOY THE WEEKEDNS WE CONTINUE ON MONDAY AMMA KU SHIRYA SOSAI ❤️❤️
surayyahms/08060712446
[07/04, 19:53] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS...29*
@SURAYYAHMS
Wajajen bayan magrib wata baiwar Allah data kasance acikin motar hayan da suka dauko Nur ta shigo da ita asibitin gwamnati dake Abuja, dake ma matar tadan manyanta sai ba a dau lokaci ba aka karbesu aka shiga da ita ciki aka fara bata taimakon gaggawa lkcin tana sume dik bata sani ba, hatta kafarta inda kujerar ya matse saida suka dubashi da kyau wanda Allahne kawai yaso be karye ba akay dressing dinsa tsaf aka saka masa oitnmt da bandage, sai ruwan drip da aka lankaya mata a hannu, sede kafin ma ruwan ya kare Nur har ta farka ta fara motsawa dan da wani irin kuka me cin rai tafarka yadda zaka sancewa lallai wann abunda haseena tamata ya mugun taba mata zuciyarta bana wasa ba. matar data kawotan ne ta matso kusa tana rarrashinta
Nur tay ta kuka abun nata dawo mata kai harsaida ta tsagaita kukan snn matar tace mata sunanta mrs yvonne christoper dama taje taron addini ne a kaduna sai suka ganta a hanya akasa ta suma suka dauko suka kawota nan tahau rarashinta tanamai tambayar ta abun da ya faru da ita...
tsabar baqin ciki idanun nur na fidda ruwan hawaye sosai amma gabaki daya ta kasa furta gaskiyan abunda ya faru dan gani take hala bame yarda cewa uwa zata aikata haka
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 27 Chapter of 40