shikuma yaki sam hatsaniyar su ya tada nur firdaus
wanda dede tafito kenan saiga mrs Haseena ta shigo da hawaye akan fuskarta tana kwala mata kira, tana cewa nur nur nur dan ubanki bayana kike son gani da zaki kama ki fita kije makaranta? yanxu duk balain da kika jawo min agari be isheki ba sai kinyi yawo agari dan neman tona min asiri..? zuwa tay ahaukace zata fixgo nur din Didi tay sauri ta riketa tace meya haka Hasesna meya faru???? kin haukace ne..yrinyar da aka dawo da ita a sume pls behave urself...
nan mrs haseena ta fara musu kuka tace mama wallh yarinyar kasheni takeso tay, nanta fara basu labari cewa tun tana can office dinta malaman makarantar su nur din sukazo suka tutsita da tambyoyi waiko dagske ne yarta tay cikin shege snn suna fita yan jarida da bata san daga ina suka billo ba sukazo suka fara fadin maganganu
suna cewa sunji kishin kishin cewa babban yarta tay cikin shege ana boyewa duk dai ta gaya musu kalar cin mutuncin da aka mata
Dr surayya tace mata ai ba lefin nur bane layla ce ta kawo wann idean, layla tace sam ita bada nufi tay ba tay hakanne dan ta cire yar uwarta a zargi daga schl sai kuma anxiety attack yasata furtawa.
ta inda mrs Haseena take shiga bata nan take fita ba...
tsabar sonkai sai ta aje maganan lefin layla agefe ta koma kan nur da zagi tana cewa tajawo mata fitina da bala'i da kuma abun kunya yanxu duk duniya sai anji cewa yarta tay cikin shege wa barayi
Su didi suna kkrin calming din mrs haseena amma ina sai masifa take tana cewa tagaji tagaji da rufawa nur asiri kawai gara ta hada kayanta tatura ta yola wajen didin suje can ta raine cikin barawon acan...
baqin cikinta duk ta fara saukewa akan nur sai zaginta take kamar so take tace ai lefinta ne ma datay cikin.
ran Nur firdaus ya mugun baci wani karfi taji yana shiga jikinta haseena nakan mata ihu kawai aka ji tafara amsata da zafi zafi
...dan taga babu amfanin rufa ma haseena asiri tun da gashi harta fara mata gori da tozarci tana kirar cikinta da sunan cikin barawo...kawai taga gara ta gaya mata cewa in ma wani ne barawon to mijinta sadaat ne kuma shine uban abunda ke cikinta..
tunda nur tafara amsawa wajen ya dada kaurewa da hayaniya nan nur ta haubada labarin abunda ya faru tana gaya musu cewa sadaat ne jikin kowa awajen sai ya fara kaduwa da mamaki
barinma Haseena data kangare dan kamar mutum mutuminta akayi ta kafe nur da idanu kamar zata hadiyeta.
jin yadda nur take borataccen kuka tana gaya mata cewa itace ta kawo musu bala'i da mumnan qaddara agidansu da rayuwar su ba ita ba, inkuma bata yarda da itaba tace ayi bincike akan kowa, snn abinciki sadaat aji meyasa yau ana neman sati uku kenan da afkuwar komi amma ba asame sa koda awaya ba
..why is he not home yet,nd why hiding if he is clean?
nur firdaus na kuka tace mummy ina darajaki matsayinki na mahaifiyata shiyasa narike abun araina ban iya furta miki gatsau cewa mijinki bane yazo da wani mutum suka mana wann abun agaban mutane,ive tried many time to tell you amma kika maida ni kamar me tabin hankli..i cannot keep quiet any longer...duk sanda kikaji aranki kina da bukatar tozarta ni ko zagina akan wann cikin toh kisani cewa mijinki sadaat shine ya aikata min wann abun..
basu hankara ba ji kawai sukay fassss wani irin gigitaccen mari daga haseena ya sauka akan fuskar nur
Adnan yay sauri ya daga nur yajata jikinsa Dr surayya ta riko haseena dake bari tana kyarma tana kuka at same time tanajin kamar kanta na kuncewa..
a mugun zafafe tace ke wallhi kinyi kadan kima mijina sharri nur firdaus, aniyarki ta biki munafuka, muguwa
..snn idan kika sake furta wann maganan akansa wallh wallh wallhi saina tsine miki albarka
tana fadin hakan ta haura sama tana rusa kuka Didi ne tabi bayanta Dr surayya Da adnan suka rike nur dake kuka sosai har suka zaunar da ita.
layla na tsaye tana kallonsu duk ta kasa motsi she was like so sadaat was really the father of nur's unborn child????? sai kuma taji wani haushi ya kamata.
muryan adnan harna rawa rawa yake kara tambayar nur akan batun sadaat, nur kuwa bata boye masa komi infact anan ne ma ta asalin bude musu kan maganan ta fayyace musu dalla dalla yadda abubuwan suka faru..
she said she cant even feel like she is being raped,amma kawai akace wai tana da ciki..kawaide ta dau hakan a matsayin qaddara tun da bata san meyafaru da ta suma ba.
badon kwaya da adnan yasha dazu ba da hala he wont be this calm dan iyaka abunda yake son yaji kenan, haka ya dinga lallashinta yace mata zaije wajen babanshi dama yace masa zai taimaka masa akan duk wanda yay wann abun nd he wll make sure ankama sadaat
daga haka ya barta a hannun Dr surayya ya fita agidan, layla ta haura sama da sauri ta samu didi tana tana kan buga kofawa mrs haseena dake fashe fashe da ihu a daki ita daya dan ranta ya mugun baci da furucin nur akan sadaat duk dama batayarda da nur amma tasan nur bata furta karya dole ne da akwai abunda bata sani akan sadaat ba.
layla na zuwa wajen ta buga kofar tace mum, mummy, mummy dan Allah kibude kiji wai adnan zaije ya gaya ma babansa kuma zasusa a kama miki mijinki..i am sure he is not at fault..mummy u have to do sumtin abt uncle sadaat kar yaa nur ta saka akamashi
amasa hukunci akan abinda bema sani ba.
baki sake didi ta tsaya kallon layla can kuma saiga mrs haseenan tabude kofa gabaki daya kamar barm mrs haseena ba tsabar madarar haukan datay
nan take dukansu suka shigo ciki Didi na tsaye a tsakiyarsu taga yadda laylan take zuga mrs haseena akan maganan abun sai ya mugun daure ma tsohuwar kai bana kadan ba.
suna cikin haka sai ga kirar hajy mairam
Haseena har tsoron dauka mrs haseena takeyi daga bisani dai tay shahada ta dauka din,...
nan take hajiya tahau gaya mata cewa an sun samu wani labari cewa sanata farida bala tana da hannu acikin abunda ke faruwa dasu, anama zargin itace ta aiko barayin amma kuma tanada wani shiri nadaban da zatyishi agidan telebijin domin ta tona musu asiri, so, tana son kafin sanata farida tay shirin, lallai ayi auren layla da adnan nan da 4 days inyaso bayan an daura auren zasu kama sanata farida balan ta wani hanyar da batay tsammani ba, sann auren ne zai goge dukkan wani sharri da tarkon dataci nasarar kulla ma y'ay'an haseena tunda dama ba asan asali wacece adnan yake so acikin yaran ba, it wont really matter to the media in sunga eh harma anyi auren.
nan ma tama hasina alkwari cewa yau yau zatasaka goge batun cikin shege da akace nur tay abakin dalibai da dedekun mutane harma da makaranta..
they will debunk the news in every way possble ita minister ce dan haka she have ways to use NCC na nigeria to her own advantage akan duk wata kafafen yada sako na kowani kalar media kuwa, har na wayar salula.
sann in return tanason hasinan tay duk yadda za'ayi tasan yadda za'ay cikin nur din ya fita kafin nan da wani lokaci.
hajiya mairam tana so lallai ta wanke mrs hasina sabida tasan idan har babu mrs haseena akusa da ita hala tenuren ta akan kujerar mulki bazai yi tasiri ba, kuma dama sunshirya abubuwa da yawa da zasuyi domin cimma next target dinsu, gabaki daya ta duba manyan mata bataga dai wacce zata iya mata wayannn abubuwan ba inba mrs hasina ba
shikenan kuwa hasina ta amshi qudurinta dan aduniya babu abunda takijini kamar abun da zai xubar mata da kimanta da mutuncin ta a idon duniya inde zaa goge mata tabon nur tayi cikin shege a media ai koma me akace tay zatayi.
agefe kuwa yadda kasan an tsoma layla a aljanna haka taji wani mugun dadi da taji ance nan da four days aurenta da adnan da wani irin murna ta bar dakin tabarsu ita da didi.
Didi ta sauke ajiyan zuciya bayan tagama bin bayan laylan da kallon tausayawa ta kalli yarta tace ke amma Haseena kibi duniya a sannu, kin san ni de bazan iya ce miki komi ba, sabida nasan wanda yay nisa bayajin kira, amma kiyi hankali kar kibari son zuciyarki ya saka ki kije kikashe yarki nur firdaus batare da kinbi mata haqqinta ba..snn ki tuna fa y'ay'anki amana ne agareki hanyar dakike daura layla akai ba hanyar nuna mata soyayya bane baki nuna mata lefinta snn baki nuna mata cewa abunda take furtawa akan yar uwanta makirci ne da gulma.
..wann auren dakikeso ki dorata akai hanyar cutarwa ce dan kuwa auren cushe wallhy bata daraja.
daure fuska Hasina tay tace naji, amma kuma kisani mama abunda zai ficceni shi kawai zanyi, inma nur ta mutu aishikenan sabida menene rayintan ya taba kara min a duniya banda baqin ciki da tozarci da mugun qaddara
tunda na haife nur firdaus ban huta ba, haka harouna ya zabi ya tazorta kansa akan kulawa nur, how many times did he ruined my career sabida nur firdaus, dan nice na haifeta shikenan sai kawai in bauta mata kodan sabida ita kawai nazo duniya?
gabaki daya kudinsa yasaka da sunanta bai barmin komi ba yace nur zata kula da layla, ni inyi takaina, mama har harouna yabar duniya zagina yake akan tarbiyanta, toh gashinan ta yi cikin shege, yau ina yake sai yafito yazo yaga yarsa me tarbiyan. wai har ace yau nur tana budan baki tana lakawa mijina sharrin wai shine yazo har gidan nan ya mata fyade ya mata ciki?? kisan kuwa cewa nur bata kauna ta.., hala sunyi da ubanta cewa itace zata kashe ni da baqin ciki kuma wallh kafin ta kasheni saina kasheta,..dede nan ta fashe da kuka sosai Didi ta kyabe baki tay shiru tanata kallonta batace mata uffan ba
bayan tafiyar adnan Dr surayya takai nur daki tana dan lallashinta hr hanklinta ya dan dawo jikinta,around bayan azhr nur tay wanka ta zauna sanye da hijabi tana karatun qur'ani hawayenta na sauka ahankli dan itakadai tasan me takeji aranta ynxu.
ji take She really need her phone dan tasan inda zata same javeed to babu shakka zai iya taimaka mata wajen nemo gaskiya dake lullube tsakaninta da haseena da kuma sadaat.
after 2 days, Layla ta dawo zama jikin mrs haseena sosai suna gefenta sunata shirin aure agidan batare da sunyi involving din kowa ba. Didi ne kawai tasan shirinsu Dr surayya bata san me ake ciki ba, saida nur ta fara matsawa akan tanason wayarta kafin Dr surayya tace lallai sai tagaya mata me zatayi da wayan kafin taje ta roki hasina abata wayar.
tanata tsoron kar nur tace zatagudu cos she feel like nur is really depresed iyaka karatun qur'anin ne kawai yake riketa.
nur bataso gayawa kowa labarin javeed ba amma matsuwa yasata tace mata akwai wani mutum ne datakeso ta nemeshi dan tasan shikadai ne zai taimeketa wajen fayyace gaskiyar cikin dake jikinta wa Mrs Haseena.
Dr surayya tace ba damuwa dama itama tana da wasu yan tambayoyin da take so tay mata in bazata damu ba nur tace ba komi. nan tace ma nur tasake maimaita mata labarin abunda ya faru adakin bayan taga fuskar saadat sabida da akwai wani abu datakeson tayi confirming ranar hanklinta atashe ne bataji sosai ba.
aikuwa nur batay kasa agwiwa ba tafara zayyana ma Dr komi
sai taga dr surayyan na murmushi dan jawota jikinta tay tace shikenan its okay naji abunda nakeso din dama inaso ne in tabbata cewa sun miki allura, zanje asibitin sabida i ask them to save ur old blood sample a laboratory sabida in kara gwada cikin in yakai wata guda,yanxu ma zan sake daukar jininki kinji cos i need to investigate sumtimg inhar nagama bincike na zan sanar dake koma minene.
ahnkli nur ta lafe jikin dr surayya tanamai gyada kai cikin sauke ajiyan zuciya.
*********
Kaduna state nigeria
yau aka cike sati biyu da dawowarsu Alhaj abubukar ciroma kaduna bayan jinyar da sukayi a egypt shida iyalansa.
yau ranar monday rana na farko kenan da yafita offishinsa since after the break bai jima a offishin ba kuwa akace mai yay bako, and he cudnt belive it dayaga Sultan ne,take duk jikinsa ya dau rawa dan yasan koda ka kasance kana da yawan gaskiya kagawai sultan ya tunkaroka dolene kaji hanjin cikinka ya tsure dan baka san da wani irin babban magana zai tunkaro ka dashi ba.
sultan irinsu ne da ake hiring suyi abubuwan da hankali ma bazai dauka ba, he is almst connected to all the gvmnt tiers tun daga local, civil har military
,politicians, criminals, war lords, terrorist, da cartels,kuma duk inda sirri yake yakan iya kakalo shi cikin sauki.
snn shine kadai aboki na kud da kud da javeed mufasa yake dashi a duniyan nan.
isowarsa kamfanin ma wani abun kallo ne sabida irin shegun bullet proof bunkers din nan yakeja yau shikadansa ma yazo
sultan na shigowa office alhaj ya bashi wajen zama suka gaisa, gashi dai babban mutum amma shine yake ma sultan din fadanci sosai.
bayan sun samu nitsuwa kai tsaye sultan yagaya masa cewa Bg Javeed mufasa is seeking consent with his doter razia abu, amma kafin wani maganan aure ya shigo, javeed din yana son ya hadu da ita one in one a private yatch dinsa dake can lagos for a small talk. nan ya dauko wata jaka shake da kudi ya aje masa akan table tare da bashi wani file me dauke da sirrin razia na kkrin shiga fashion nd movie academy aboye, ata daya bangaren kuma location ne dakuma lokaci daga nan ya mike tsaye yace masa shizai wuce sai sunga yarinya on the 8th.
fitar sultan din bada jimawa ba alhaj abubakar yashare zufar dake tsatsafo masa akai ya dau file din ya dudduba ya nata mamakin yadda yarsa razia take wasu abubuwan harda turo hotunanta datakeyi da cvs dinta into movie and fashion world abayan idonsa bayan ya riga ya hanata..
kai hatta chats dinta da movie producers duk sai da suka aje masa awajen ya gaggani.
bayan nan ya bude jakar yaga kudine shake aciki kamar wanda ba ason su. mamaki ne ya rufe sa dan sosai yake da cikakken tarihin ahalin mufasa, wai harme suka gani acikin nashi karamin duniyar da suke son hada zuria da shi.
toh amma da yabar razia taje duniya tana saka tsinannun kaya akan fashion run ways ko tana tabe tabe da iskanci da maza da sunan yar film gara kawai ya mata auren a inda yasan baza'a bartta take yin irin wann mafarkin nata bama.
he knws mufasas are underworld mafias daga zarar sun hada zuria toh ba lallai bane sukara ganin yarsu razia idan ace javeed ya aureta.
atake kawai ya yanke hukuncin koma miye javeed yake bukata zai basa muddin ba zina bane ko wani sabon Allah, which he knw is even highly impossble for the mufasas to involve demselves in such low acts, sabida mutane ne masu ilimi, kamiya da daraja kansu bana wasa ba.
aikuwa yana komawa gida baiyi kasa agiwa ba ya tattauna batun da matayensa sai dai abun mamakin shine tundaga wann ranan sai ba a sake samun zaman lafya agidan ba..razia taji baqin ciki da aka tona mata asiri akan plans dinta nq cikar babban burinta and she doent even knw who the hell is that javeed mufasa, so how on earth zata auresa..
mahaifyta kuma ba matsalarta ba kenan, babban matsalarta shine tasan inhar aka bada razia wa ahalin mufasa kusan an rabasu kenan na har abada, sabida kowa fa yasan ahalin mufasa they are alwys like a ghost family, they barely relate to the outside world sabida sirri da kuma kare jinin wanda suke muamala dasu
kawai ji tay bazata iya sadaukar da razia ba,
dan razia is der only child, koma yaya ne tanason razia ta aure normal mutum, wanda zasu na ganinta duk sanda suke so, and they will even bond with their grand children.
alhaj abububakr kuma gani yake da yabar razia tay film ko taje tana yawo kusan tsirara akan fashion runways gara ya aurar da ita acan.
kullum hatsaniyar da ake samu kenan agidan, iyaye matan duk sukabi bayan razia, shikuma yace dolentane sai ta masa biyayya akan javeed mufasa..sn inhar javeed yace zai aureta ko taki ko taso zai bada ita. razia has been depressed ever since maganan nan ya fito babanta kuwa sai shiri yake kowani rana kuma sai ya tuna mata cewa in few days time she wll be going to lagos to meet javeed mufasa kuma babu fashi akan haka.
haryau ya kasance saura kwana biyar hakan ya faru tunanin duniyarn razia tay na yadda zata kwace kanta acikin wann cakwakiyar harde ta amince da shawarar kawarta molly ta bata wajen gaya masa gaskiya cewa ita da mamunan ta basuson auren babanta ne kawai yake so and she planned to beg him to let her live her dream koma yayane ai ta dan tattambaya tarihinsa few ppl dat knw him ance famlyn mufasa suna da addini so she thinks she wll likely make him understand that auren dole babu kyau a musulunci.
she planed all this and just chill bata kuma fasa dena turawa hotonanta wa fashion house da stunt dinta wa producers ba.
********
Abuja..
nur firdaus ta shiga wani sabun damuwa dan tun ranar da adnan yace mata zaije wajen babansa sai bata sake ganin ya dawo ba kuma gashi babu waya a hannunta aynxu bare taji meke faruwa. A fannin adnan din kuwa tuni yay amfani da agent din babansa batare da ya sanar da baban nasa bama, sabida so yake shidakansa ya hukunta sadaat tukun yahuce dan bayaso a zo akamshi a mika sa wa hukuma, wann qudurin san yasa ya hada kai da abokinsa abrar dake yaron gagarrare ne yana kuma saida kwaya hrda irinsu cocaine snn yana harka da manyan hooligans
Adnan yana zuwa gida aranar yaje dakin mamansa ya dau katon jaka ya bude safe dinta ya kwashe kudi ya cika jakarsa dashi snn ya saci jiki ya fita, daga ranar babu wanda yasan ina yaje..ko awaya basa samunsa ba, hada kai yay da gayun ya nuna musu kudi suka masq shige dafice in less than 3-4 hours aka kwamuso masa sadat tundaga niger cikin dare suka suka kaisa wani jeji inda suke kazamin harkansu ta drugs din aboye, anan ne adnan yafara amsar shaye shaye arayuwarsa har abun tafara shigarsa, suka daure sadaat jikin bishiya suka fara ma sadaat din mugun ta na fitar hankali. dan kowani bayan mintina sai ya konasa da ruwan acid awani part na jikinsa dan yaji irin ciwo da zafin daya dandana ma zcyar nur dinsa dis few days, ga duka da gayun suke masa da itatuwan itace manya manya.
saboda ba acikin hayyacinsu suke ba kuma yarane kanana da iyayensu ke daure musu gindi duk basufi 20-24 yrs ba, it was so easy for them to get him sabida drugs connection da suke dashi a niger din kawai waya sukayi sukasa bounty wa yan jagaliyar gari sai gashi nan kuwa an kamo musu shi.
rantsuwar duniya sadaat ya musu cewa baiyi raping din nur firdaus ba amma suka maidashi mahaukaci
suka faffasa masa jiki
duk sanda adnan ya sha cocaine din kamar haukacewa yakeyi, he was pure evil baya jin kai baya tausayi bayama jin me sadaat din ke cewa.
azaba suka dinga gana masa har na kwana biyun, da suka lura da cewa za'a iya nemansu sai suka yanke hukunci gamawa da sadaat din.. arana na biyun da tsakar dare karfe daya da rabi suka tube sadat tsirara, suka kaisa cikin wani container suka turasa acikin wani drum wanda zallan ruwan acid ne aciki suna tsaye har yagama sullubewa namar jikinsa ya narke suka bar zallan kashinsa acikin drum din wanda suke tunanin shima kafin nan sa safiya zai narke koda anzo bincike wajen bara agane waye aka narka bama.
wajajen asubah suka tattara komi nasu snn sukay proper clean up againts any evidence awajen suka daddawo
cikin gari, wasun su a safiyar ranan suka bar nigeria, abune wanda adnan bai tabayi a rayuwarsa ba amma kuma koda yaga sun ma sadaat haka sai yaji kamar sai yanzu ne hankalinsa ya dawo jikinsa.
he totallly changed ya fara shan cocaine din sosai just to clear his head off the memori na cewa sun kashe sadaat murus shida abokansa.
sai after two days din da yamma sai gashi ya dawo gida bai kula kowa ba dan tambayr duniyan nan babansa ya masa akan inda yaje kwana biyu amma yaki sam ya fada saima kulle kansa dayay adaki ya cigaba da shaye shayensa dan babu karya in besha ba yasan zaina tuna cewa sunyi kisan kai wanda yasan bazai taba nadama akai ba koda wata rana an kamashi.
yadda yake son nur firdaus he feel he cud do more for her sake
washe gari ana saura kwana daya daurin aurensa bema sani ba anata shiri sassafe ya fito zaije shi gidan haseena domin ya dubo nur mahaiyarsa ta tsaresa da hayaniya
ko kulata baiyi ba yaje gidan ya samu daga didi sai Nur haseena da layla sunfita wajen bridal fittings na daurin auren layla basu gayama kowa ba
hanklin Nur sosai ya kwanta dataga adnan agidan itama tambayar duniya ta masa akan inda yaje kwama biyun amma bai gaya mata komi ba, but she noticed how much he changed sai kawai ta dauka ko abubuwan da suke faruwane suka zanca shi.
tun ranar da abun ya faru basu taba samun momemt na farin ciki arayuwarsu ba sai yau din dan kuwa a garden suka zauna suna ta hira, wani abun dariya wani abun tausayi wani hirar har ya sakasu kuka, they have no idea this moment wll be their last.. sosai nur firdaus ta gode masa irin soyayya na amana daya nuna mata dan abune wanda bazata taba iya mantawa ba.
tunda suka zauna awajen sallah ne kawai ya ke daga su sai can da yamma kafin nan babansa ya kirasa awaya, nur ta rakashi har gate ya shiga motarsa ya tafi yanamaice mata gobe da safe zai dawo
tun bayan tafiyarsa Nur tana zaune a garden din tana karatun qur'ani tana kuma tunanin yaushe dr surayya zata dawo
daga asibiti dan tun dazu ta debe jininta ta fita basu kara jinta ba
ana kirar magrib ta wuce ciki domin gabatar da sallah
tana kkrin yin sallama kenan taji ihun mrs hasina daga waje da kamar bazata fito ba wani abu yace ta leko aikuwa tana lekowa tagasu Didi da dr surayya data shigo yanxu itama suna kan kokowar danne mrs haseena acewarta
an aiko mata sako da private number cewa mijinta saadat is gone missing amma wat eva d outcome of the investigation gobe ne zataji.
nur batasan sanda taja tsaki takoma daki ta chigaba da tasbihin ta ba.
anyi asan waya tura ma mata sakon ba sani ba..amma sosai haseena ta daga hankalinta gashi kwana biyun nan kwana take tana tashi da fushi da kuma kishi akan abunda nur ta fada na cewa shine ya mata fyade.
daren yau be ma Adnan dadi ba sam dan darene wanda yakejin kamar har rayuwarsa ya kare bazai taba mancewa ba,dan kuwa yana komawa gida iyayensa duka biyu suka sanar dashi cewa gobe da karfe biyu na rana zaa daura aurensa da laylah..and the weding is very important for the reputation of his family dan ceto alaqar hajy mairam shehuri da kuma mrs haseena kamar ceto siyasa da mutuncin gidansu ne.
babu irin dokokin da basu saka ma adnan dan su tsoratashi ya amince ba amma haka dai ya musu taurin kai yace inba nur zai aura ba ya gwammaci, su disowning dinsa, su rike arxikinsu, da siyasarsu su koreshi a cikin family duk ya amince ammade bazai aure wata layla ba.
hajiya mairam tay fadan tay lallamin harta gaji amma adnan baima san tanayi ba, koda tace zata tsine masa yace mata she shud go ahead..haka yabar su anan yaje daki ya debi zallan wayarsa zai bar musu gidansu, hajiya mairam ta dinga kuka tana birgima dan bata san yadda akayi har adnan dinta ya dawo me tsananin taurin kai haka
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 36 Chapter of 40