dawo daga makaranta sunji musu rauni Amma duk suna cikin koshin lafiya."
ata dayan bangaren kuwa Adnan tunda suka gama gaisawa da babansa ya fara takura masa akan lallai kawai yasaka mutanensa suy masa bincike dan su kwakwalo masa barayin da suka shiga gidan mr haseena, aransa ji yake inhar be dau fansa wa nur firdaus ba toh hala hanklinsa bazai taba dawowa jikinsa ba.
tunda ya dawo gidan maganansa kenan nur firdaus,hajy mairam takaici da kishi me tsanani ya cikata,dan bai ko nitsu ya mata murnan hawa kujera ba,his mind and spirit is all talking about avenging for nur
Babansa ne yake dan calming dinsa ita kam batace musu komi ba saidai ma taja tsaki
da yamma can dataga yana shiri zai sake ficewa kuma tasan gidan haseenan zaije tay maza ta tsaresa a daki da copy na report file datasa aka amsa mata daga asibiti ta nuna masa cewa ai nur din dayake rawar kafa akanta is being raped kawai an boye musu ne dan kar hanklinsu ya tashi.
tabi ta gaya mai cewa
kuma bazata lamunci alaqarsa da yar Haseena ba sabida zai zubar mata kimanta da mutuncinta anan gaba.
Adnan bai san sanda ya wuceta ya kama hanya izuwa gidan Mrs haseenan ba yazo ya samu nur tana fama da rukuni na farko daga cikin side effect din allurar which is bloating, dizziness, nausea, na yau kam harda breast tenderness. she is so weak bata iya cin abinci gashi hasina taki sam suyi magana bare ta gaya mata abunda ta sani wanda yake mugun cinta aranta haryanxu
tagama amai kenan sai ga adnan agidan, ta kallesa taga gabaki daya zuciyarsa ta raunata jikinshi sai rawa rawa yake daya tunkarota.
Mrs haseena ce kawai ta fahimci halin da yake ciki sai tuni taje daki ta dauko file din.
tazo ta samu adnan ya tsuguna agaban noor yana kukan baqin ciki kamar dan karamin yaro duk sai yasakata acikin rudani tanamai tambayarsa meyafaru duk ya kasa magana amma kuma baxai iya daure zafin dayakeji aransa ba
Haseenan ce tay shahada ta mika ma noor report dinta snn ta fara mata bayani agaban kowa dake wajen cewa they cant hide it anymore, her reports shows dat she is being raped.
nur atake ta shiga shock din minti goma sha biyar batay motsi ba bata kuma iya kifta idanunta akan report din ba... Dr surayya tazo ta rungumeta cikin rarrashi tana ce mata its okay nur..is not ur fault nur dama kowani bawa baya wuce gaddararsa.
adnan sai kuka yake kakarsu didi ta rikesa tana bashi hakuri layla ta mannu da jikin mrs Haseena tsoro ya rufesu ganin nur na kkrin fighting da nunfashinta wajen fidda magana waje
.
da kyar maganan ya kwaco tare da hawaye muryanta na rawa rawa tace ma Doctor surayya No, its a lie, karya ne. she is fine, babu wanda yay raping inta she is sure of that,..abun sai ya fara zame mata kamr tabun hankali kuma. duk yadda aka mata bayani sai tace musu karya ne, she has her own explanation dan Allah haseena ta saurareta..
kusan kowa wajen saida yay kuka ganin yadda nur ta rikice sam taki yarda cewa wani namijin ya tabata.., she cant even belive dat adnan is even testifying it, haka ma layla, dr surayya ma, ga kuma report, duk mutanen da tasan bazasu mata karya ba sune suke fada, irin Kukan datay bata san ma wani iri bane dan yazone da kuncewar kai tareda wani abu me nauyin dauka a kwakwalwa.
Babu wanda bai rarrasheta ba amma taki sam, tanata rokon haseena akan ta saurerata tagaya mata wani abu amma haseena ta cigaba da daukawa cewa tabon hankline kawai yake neman shigan nur.
kawai abu daya ne ya bawa nur din mamaki ya kuma bawa sauran famlynta mamaki, bakomi bane face yadda Adnan ya kara zaucewa akanta, yana mai nuna mata cewa ko maza dubune suka mata fyade bazai taba dena sonta ba. kuma bazai taba rabuwa da ita ba har abada koda kashesa za'ayi.
ita kanta tasha mamakin hakan daga wajensa bana wasa ba, dan tasan wann lamarin ya girgiza su sosai, akan wann maganan nur ta samu nervous breakdown kwananta uku bata iya yin magana sai iskar oxygen kawai datake shaka. she was absent in everywher daga baya shirunsun has really paid off, sabida hjy mairam ta saka har an goge komi da ake kkrin yadawa akan Yayan haseena, saidai har yau basu magana da adnan sabida cewa datay ya rabu da nur firdaus. kullum kuma sai ya musu taurin kai yazo wajen nur ya jima yana kulawa da ita, gabaki daya ya dena zuwa schl kai har aikinsa ma ya dena fita. gidan haseena ya dawo masa kamar room nd falo da gidansu.
he is alwys with nur
har na kusan sati da aka fara tursasa Layla tana fita schl dan gujewa zargi dake ita kam tuni ta samu saukin kumburi da ciwon jikintan duk sun sabe.
kullum zata fita sai haseena taja mata kunne akan ta iye bakinta akan sirrinsu
saidai shakuwar da taga nur da adnan suka karayi acikin yan kwanakin nan sosai yake tabawa laylan kwakwalwa..
nur tun tana haba haba gayawa haseena batun sadaat har ta hakura tabari sabida ta lura kamar haseena tafara mata kallon me tabun hankli
ana cikin sati na biyun symptoms din nur suka fara worsening sai tanajin ciwon mara me tsanani har tadauka ko zuwan period ne amma ina sai bataga period din ba..
gashi tana fama da wasu kananan laulayi dede da signs din early pregnancy.
mood swings,bloating
morning sickness ga dan banzan dizziness
anadai kulawa da ita ba'a saka komi arai ba tukuna.
ata dayan bangren kuwa hjy mairam nan ne tafara dagawa mrs haseena hankali akan batun adnan, tace sam nan da sati uku take so tamasa aure kuma bazata taba amincewa danta ya aure wacce aka ma fyade ba. it become a tough war tsakaninsu dan tabawa Haseena option ko tasan yadda zatay nur firdaus ta rabu mata da danta su nema masa mata a dangi, ko kuma tay replacing din Nur da layla domin rufin asirinsu sabida su kare alaqarsu ta siyasa agaban idanun maqiya.
kwana biyun nan tunanin da mrs haseena ta fada aciki kenan gashi ta nemi mijinnta sadaat sama da kasa awaya amma bata samesa ba, har sai datazo tafara lura da cewa yanayin shakuwar adnan da nur na mugun dagawa laylan hankali, at first she tot it was her illusional despration, amma daga bisani sai ga Didi ma ta sameta a daki da wannan maganan..tace ma Mrs haseena tasha kama layla tana kuka aboye sabida ta lura kamar layla tana mugun son adnan.
tun anan Mrs haseena tafara considering din scnd option din da hajy mairam ta bata which is replacement bride, besides Nur tana da haquri she will just cry and forget abt it, tarasa babanta ma tay haquri bare kuma wani adnan??....bata dai gayawa didi ba amma tasan hakan ne kawai mata mafitan da zai kare alaqarta da mutuncinta agaban hajya mairam anan gaba..
ahnkli saita fara jan layla ajiki da wani irin salo na shan ciki har saida tay tagano cewa ashe abun da gaske ne layla is immensely obsessed with adnan
ranar da Haseena ta turketa da maganan bata wani boye ma Haseenan ba infact ta fayyace mata cewa tajima tanason shi amma sabida alaqar sa da nur yasa bata taba nunawa a fili ba
Haseena ta rarrasheta sai hakan ya zama musu kamar wani sirri a tsakaninsu su biyun duk dama bata gaya ma laylan ga abunda take shirin yi ba.
Bayan sati biyu halin da Nur Firdaus ke ciki ya kara tabarbarewa. da safe in ta farka tana yawan amai da ciwon ciki, jikinta ya kasa dawowa daidai kamar yadda likitoci suka zata tun anan Mrs Haseena ta fara damuwa da irin sauyin datake gani a jikin yarinyarta Dr surayya ne tayita kore zargin sabida batason akara ma Nur wani damuwa akanta yanxu.
gashi anfara matsawa a schl da tambayar ina nur firdaus take gabaki daya pressure yafara ma laylah yawa danko jadida bata iya mata bayani ba kuma ba a barin kowa yazo gidansun yanxu.
washe gari kawai Da sassafe suka koma asibiti don ƙarin gwaji da cikakken duba kamar yadda doctor yace ayi. ko wayarta bata yawo dashi bata ma san inda yake ba dake Haseena ta kashe wayar ta saka acikin wadrob dinta ta kulle sabida kar ana kiran Nur din daga schl. wanda hakan yay sanadiyar katse ma spys in javeed duk wata signal, sede suna da tabbacin cewa ynxu Nur tana yawan zamane agida tareda iyayenta so they assumed cewa babu wani potential threath din da zasuy reporting ma ogansu for now espc da aka abi akayi media block da wipe out daya shafi labarin daren ranan.
sosai nur ta zube damuwa da ciwo yy mata yawa suna isa asibitin doctor din sanata farida bala suka karɓe ta zuwa ciki ayayin da Adnan da Mrs Haseena ke zaune waiting area na asibitin suna jiran sakamakon kwajin.
Dr surayya sai yau ta samu taje nata aikin da zimman zata dau karamim huta ta dawo ta kula da nur bata son case dinsun yadan janye mata hankli daga nata aikin sosai gara ace hutu ta dauka.
suna zaune a asibitin Bayan kusan awa ɗaya anata gwaje gwajen karya ma nur Dr. yafito tare da wata munafikar nurse dake binsa da fuska mai nauyi matat kalli idon Haseena da Adnan ta ce a hankali ..m"Muna bukatar magana da ku cikin sirri." nan Suka biyo ta har zuwa cikin ofishin sun nan suka zazzauna sannan doc ya latsa wasu takardu yana duba sakamakon gwaje-gwajen da aka yi. yace "Mun samu bayani da ba zai yi muku daɗi ba," matar ta fara tana sauke ajiyar zuciya "Bayan gwaje-gwaje da muka hada da scan da jini, mun tabbatar da cewa Nur Firdaus tana dauke da juna biyu amma bayan haka kominta ya samu lafya bata samu wani cuta ba ko wani rauni.
Atake Haseena ta zube a kujerarta kamar wacce aka jefawa dutse a zuciya. Idanunta suka cika da hawaye numfashinta ya sarƙe ta mike tsaye tace likita kace ciki? A'a... wannan ba zai yiwu ba...kudai sake dubawa daga fyade sai ciki da wanne zanji? jiki a mugun sanyaye Adnan rauni kamar zai fasa masa zuciyarsa yace "Me kuke nufi? Ta yaya hakan ya faru? cant u do sumting.
likitan yace no sir,
inaso na tabbatr muku da cewa idan har akay wani abu yanxu akai babu makawa zata iya rasa rayuwarta sabida she is already having high blood pressure inaga ance batun zubar da ciki..inde har kuna sonta araye shawara shine kubari cikin ya dan kara zama...tun be karasa ba Haseena ta fasa ihu ta zube kasa tafara kuka sosai.
"na shiga uku duk wanda yamin wnn abun ya cuceni wayyo Allah.
nur na dayan dakin inda aka ajeta tana hutawa ihun Da mrs Haseena tay yasaka ta leko wajen sai ji tay ana batun wai tana da ciki...suna ribibin tare Haseena kenan, sai Adnan ya juya suka hade ido da sauri ya taho kafin nan yakai hannu taba nur sai yaganta akasa tim harta sulale kasa sumammiya.
bayan komi ya lafa sun dawo gida, har yanxu nur bata farka ba, yau kowa a tsaye ya tsaya..Rauni me tsananin yawa ya shiga jikin haseena sosai dan banda kuka da maganganu da zage zage babu abunda takeyi she is just pained and frustrated..jikin layla sosai ya karayin sanyi da taji ance wai nur tana da ciki.
Har Sai yamma da Doc surayya ta dawo koda aka gaya mata batun bata wani sha mamaki ba sabida all the symptoms of early pregnancy is visible dama kawai taki ta fada ne dan bata son wann qaddarar ya zame ma nur gaskiya
Nervous breakdown din da Nur tasamu yau sai ya zarce na kowani lokaci she spends 3 days under sedatives, bata motsi engine din taya numfashi ne kawai abar shakarta.
and adnan was still dere, beside her, ko da bata jin shi in ya zauna kullum sai ya gaya mata cewa he wll love her like that and even if she have to raise the child with him ya amince bazai rabu da ita ba.
Dr surayya da Didi sosai suke jinjina ma amanar da adnan ya nuna ma nur a wann yanayin data tsinci kanta, layla kuma hakan bakaramin razanata yake ba.
sai tay zaton wani abu zai ragu sai taga kamar ma wutar sonta ake karawa a zuciyar adnan duk dama yanxu da Haseena ta san sirrinta tana samun sauki sauki..
rashin farkawan nur yafara daga musu hankali, adnan ya fara takura mahaifinsa akan lallai sai ya saka an nemo wanda suka je gidan Haseena suka lalata ma nur dinshi rayuwa.
akan haka kullum sai sunyi mummunan tashin hankali da mahaifyarsa sabida adnan ya canza mata gabaki daya yabi ya dakatar da rayuwarsa ya dora akan nur ita kuma ji take da ya aure nur din nan gara ta tsine masa albarka su rasashi gabaki daya.
daga sun yi hayya hayya sai ya bar gidan yajesshi wajen nur agidan Haseena wata rana acan ma yake kwana hajiya mairam tasako haseena agaba da tashin hankali kullum tana cikin kirarta da bakaken magana akan yarta ta asirce mata da....
ranar caraf sai akayi hakan agaban layla tanaji yadda hajy mairam take zagin mrs Haseena kamar wata yarta akan adnan, tana kuma gaya mata cewa already sun fara shirin aurensa, in har bata cika wa'adi zuwa nan da kwana biyar ba wallah hatta alwakrin gida da tamata bazata cika mata ba..kawai itade dolene Nur ta rabu mata danta.
hankalin mrs Haseena sosai ya tashi tafara neman mafita ma yadda zata tunkare abun cos she needs to think carefully kafin ta sako layla aciki.
deciding tay akan ta gayawa Adnan kawai
bata kuwa yi kasa agiwa ba washe gari bayan layla taje schl
da safe tazo ta same Adnan din yana ma nur karatun qur'ani atunaninshi ko zai tausasata tafarka tadawo hayyacinta
saida ta tabbata babu wanda zai zago wajen snn ta shigo suka gaisa, ta dinga yaba shi tanamai bashi hakuri, cikin hikima da lafazi tattausa tafara cewa bataso daya kasance wann abu ya same nur ba, kuma zata zo ace sunyi auren su batare da wani matsala ba kawai saita fashe masa da kuka tafara cewa saidai ayanxu matsala ta riga ta samesu, she knew adnan is just a child at 23 bai gama mallakar hankalin kansa ba, dan haka ta fayyace masa posbble outcomes na future dinsa da nur, da yadda alaqarsu zai rabashi da mahaifyrsa, da gatarsa da komi nashi gashi ko univesity bai gama ba, aikin san ma yabi ya watsar, she make sure she bring 10000 reasons for him to reconsider hartay nasaran masa maganganu masu mugun shigewa jiki
snn akarshe tace masa inma yayane zata iya bashi layla kyauta a madadin nur sabida farincikinshi tareda iyayensa ya dore kuma tasan wai nur ma haka zata so masa.
she make sure to gaslight him, and manipulate him emotionally, maganan duk sun shigesa amma ko kadan baiji aransa zai rabu da nur ba sede duniyarsa ta kife but bcos he respect mrss haseena sai baice mata komi ba kawai yace mata zai yi tunani.
bayan kwana biyu hanklinta baiya jikinta jira kawai take adnan yace mata wani abu akan laylah..
shima adnan din jira kawai nur ta farka sabida babansa yace yamata yan wasu tambayoyin da zai iya taimaka musu wajen gudanar da bincike.
akwana na ukun Adnan ya gama tunani akan zancen mrs haseena aikuwa ya kira layla sukaje waje cikin garden din gidan
ya fara tambayarta ko tana da masaniya akan cewa mamanta tana shirin replacing inmishi nur da ita
she almost panicked sabida bata san da wann zancen ba..
amma dake yaranta nayawo akanta sai kawai tay amfani da damar tafara masa tallan kanta kai tsaye tare da ce masa ai saurayi me aji irinsa bema dace ya aure nur ba tunda bayan fyaden ma har an mata ciki, duk wani condition na zucyarta hakanan ta bayyana masa cikin azarbabi atunaninta ai baida choice dolene yanxu zai fahimceta cos no daubts she is the better option now
bakaramin mamakin layla adnan yaji ba dan sai yau ya gane cewa ashe babban maqiyar Nur agida take kusa da ita, yarinyar nan da nur tasha matukar wahala akanta while raising her like her own child at an early age amma waiyanxu itace tazo tana furta wayann maganganun.
kawai sai yaji ya kasa iya daukar abun nan aransa tunda ya fara tsille layla da masifa bai tsaya ba saida ya tabbata ya raunata mata zuciya da baqaqen magaganu masu zafin da batay tsammani a duniya akwai wanda zai furta mata irinsu ba.
he insulted her blue black, yace mata munafuka, makira, maci amana, kuma gaban idonta zai aure nur ita kuma daya aure ta gara ya sha poison ya mutu sabida ita kanta ma guba ce tunda har zata iya cutar da nur.
daga nan ya fita agidan ya barta agarden din tanata kuka kamar zata cire ranta...
wajen abokinsa ya wuce a maitama ana ce masa Abrar, he is rugged, a US yake karatu amma basu yawan yawone sabida ana rumor akansa cewa yana saida hard drugs da sauransu.
zaka sha mamaki yadda layla tarike wasu magangnun adnan din aranta dan saida ta kwana tana kuka aboye sede memekon taji ya fita mata arai saima ta dinga tuna yadda yay mata zagin kare dangi akan nur duk wanda shiyafi ci mata rai aynxu dan gani take yanxu kam dai baza'a hada darajarta da nur ba. wasu abubuwa ta kulla aranta sede ta rasa yaushe ne zata aiwatar. aikuwa washe gari ana saura kwana daya tal kenan wa'adin da aka ba mrs haseena ya cika nur ta farka da daddare bayan tay mafarkin mahaifinta ya mata nasiha akan cewa kar tay butulci ma Allah akan niimomin daya bata, ya bata ilmi, farin jini, nitsuwa, daukaka, kariya da ababuwan da bazai misaltu ba..wann ne jarabawarta guda daya me shegen wuya daya jarabe ta dashi, snn bazata zamo cikkkeyar me imani ba sai ta karbi qaddara ta gode ma Allah bisa halin da ta tsinci kanta...altho she cried and prayed inama da mutuwa tay amma kuma da mahaifinta ya mata nasihan sai taji kominta ya dawo.
tun asuba ta farka didi ta taimaka mata tay wanka, atleast yau taji
kamar symptoms din cikin ya fara raguwa.
adnan yana wajen abokinsa bacin ran da situation din layla ya samasa yasaka ya kwana acan dan sosai yaji ya mugun tsanar layla bana wasa ba.
da safe kusan kowa
yazo yana bawa nur baki amma sai suka ga she is more calm saidai tay hawaye ta share, Mrs Haseena ce kawai bata nan dan da sassafe ta fita babu wanda yasan ina ta dosa dake bata gayawa kowa ma ta fita ba. layla ne kawai taji wayar da mrs haseenan takeyi da asuba inda taji duk wani abunda ake ciki.
ashe ma anfara shirin
auren adnan kawai mata ake jira kuma ashe ma hajiar adnan ne tay suggesting ayi replacing dinta da nur
aikuwa wani sabon karfin gwiwa ne yazo ma layla tana ganin kamar wann ne damarta na karshe.
da safen haka tazo tafara gayawa nur zancen schl da yadda malamai da sauran mutane suke yawan tambaya akanta snn tace ma nur ai yauma yan ss3 ba jimawa zasuyi ba kawai jamb slips dinsu zasuje su karba, nan tafara sugesting ma Kakarsu cewa lallai susa baki ita da dr surayya akan nur ta shirya suje schl tunda ma ai kawai karban slip zatay babu abunda zai faru kuma hakan zai calming din rade raden rashin ganinta da akeyi kwana biyu.
she sumhow manage to convince them har didi tace ma nur ta shirya toh akaisu schl din tare. Dr surayya ta gaggaya ma nur abunda zatay in taji amai ko tashin zuciya har ta bata chewing gum wanda zata da jefa abakinta.
bakaramin dadi layla taji ba, cos she feel like kamar mahaifyar adnan bata san nur is prgnt ba ai duk taji haseena tana bayani awaya dazu.
nur tay abata wayanta amma kowa sai yace mata bai gani ba haka kuwa ta hakura tun da suka kama hanyar schl ta jingina kanta tanata tunanin inane mafita, sai ta fara tuna javeed, she sumhow feel like inta matsa ta nemoshi maybe he may help her reveal the truth haka ta dinga tunanin hanyoyi da yawa da zata bi amma bata samu ko daya ba
but first she need to get her phone waysan ma ya kirata yaji wayar akashe. tunanin sa ta dinga har suka isa schl din. saidai yadda taga kowa na binta da kallon mamaki abun har ya fara so ya tsorata ta, addua baya barin bakinta dama, kowa yana nur nur amma kanta na kasa har layla ta rakata
inda ake karban slip
daga dalibai har malamai anata jefo mata tambayar ko bata da lafya ne batace musu komi sai dai tay murmushi kowa de na mamakin ramewartan.
harta amshi slip intan kenan saiga Jadida tazo tareda adnan
duk ya rikice dake yaje gidan ance masa ai layla ce ta ja nur dun akan suje schl yau for once dan kar rashin zuwantan yay raising suspicious. shikuma tun jya yakejin ya tsane layla, bai kuma yarda da ita akan nur ba.
dan haka yana zuwa ya riko hannun nur yace mata sukoma gida taje ta huta...
jadida sai tambayarsa take ko nur din ba lafya ne amma baice mata komi ba suka fara tafiya zai kai nur mota out of no where layla tasha gabansu
wani irin ihu ta masa daya ja hanklin kowa tace ina xaka kaita
shikansan he got confused kawai layla tafara cewa ya sake mata yar uwanta yana kkrin hanata ihun datake, kawai tafara overacting and she even pretend bata san me takeyi ba, tafara cewa ai adnan is taking advantage of nurs condition, bazai aure ta ba sabida yaji ance she is with child kawai yaudarar nur zaiyi.
tunda layla ta furta hakan makaranta ya birkice jadida ta rike nur tana mata kalllon "ure with child? nan take student suka fara murmuring kowa ya fara fadan albarkacin bakinsa suna hade ido da jadida sai kawai nur ta yanke jiki ta fadi ta suma
hatsaniyane ne ya kaure Adnan daya shakure wuyar laylah saida su malam bello suka zo suka karbeta a hannunsa lkcin bata ko numfashi.
kwayar da abokinsa ya bashi jiya da besha ba ya cire yajefa abkinsa yana ganin yadda student suka taru akan jadida data rike nur da already ta sume.
adnan ya fara nashi scene din, yace layla karya take dora ma nur, tay maganan ne sabida tace mishi tana sonshi shikuma yakita sai take son tabata wa nur suna a makarnta he even said he Is going to prove it yana da audion..
shikenan kuma wann maganan nasa ya raba hanklin masu gulma da masu jiranta fashe acikin dalibari duk aka rasa tsakanin adnan da layla waye me fadin gaskiya.....
SURAYYAHMS
PLEASE DO WELL BY SHARING AND COMENTING
[13/04, 15:28] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS...34*
_@SURAYYAHMS_
follow @Arewabook.
wann babban hatsaniya dayafaru a filin makaranta ya jefa malamai da dalibai cikin wani sabon yanayi na rade rade.
maqiyan nur na fili dana boye suna famar dabbaka zancen layla nacewa nur tay cikin shege,masoyanta kuma suna wankewa da batun adnan na cewa sharrin layla ne musmn ma jadida wanda itace a farko wajen fayyace halin layla wa dalibai tace tabbas dama saida tay zargin cewa layla tana son adnan tana boyewa.
hankalin malamn makarantar ya tashi bana kadan ba, cos nur firdaus has been an extra ordinary student kuma ita din babban misali ce ga sauran dalibai dake tasowa dan haka dolene suje su nemo gaskiyar wann lamari..
ata dayan bangren kuwa a hannu ahannu adnan ya dawo da nur firdaus gida aka bata gado tare da daura mata ruwa. baiy kasa a gwiwa ba yahau fayyace ma Dr surayya da kakarsu didi abunda layla taje tay ma nur a schl, tsabar yana son ya nuna musu wacece layla harji yake kamar basa gane meyake fada.
ana cikin maganan sai ga nan laylar ta dawo daga asibiti anduba mata wuyarta da haryanxu da shatin hannun adnan akai
tana zuwa Didi suka tutsiyeta da masifa Dr surayya harta wanka mata mari amma ba shi ya hana layla tay denaying din komi tanuna musu cewa ai bada mummunan nufi tay maganan ba kawai sudden anxiety attack ne yasata fada.
cacar baki ya kaure tsakaninsu da adnan dan yaki amincewa da karyan layla sam ta dinga kuka tana karyata shi
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 35 Chapter of 40