Share this page
A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA* 1: Duk karyar kada 2: Yar mahaukaciya 3: Neman na kaina 4: Bani da zabi 5: Bak'a ce 6: Kutkale 7: Makauniya ce 8: Mage 9: Duk nisan jifa 10: Idan ka raina inda kake 11: Dutse 12: Alkalamin kadarata 13: Bani da zabi 14: Dakika Biyar 15:Wata kokowar 16: Aure yakin mata 17: Ni zan ladabi 18: Daga tafia daukar soja *Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar* Now *Da CIWO A ZUCIYATA* *Tallah, tallah, tallah* *SECRET DE LA FEMME DU MANGA* _Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_ Farar Humura Bakar Humura Humura special, humura de bain Humura epicรฉ Lait de nuit Parfums dรฉsodorisant Parfums rideau et dras Lait de nuit Alkam Kulakcam *Waษ—annan kadan ne daga bangaren turaran ruwa* Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes *Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:* mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwarai๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuษ“i wannan number 97 82 44 94 *SECRET DE LA FEMME DU MANGA* Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ Tunda ta fita a hankali ya samu hannayensa da danna computer dake gabansa ta hasko masa step step na asibitin baki daya, a hankali ya danna wanda ya ji yana da bukatar ganni sannan ya dan zuba ido yana kallon, haka kuma kunnayensa na wajen abokanan aikinsa dake aiki karkashinsa sunna zantawa kan abinda ya shafi aikinsu A hankali ya dauke dubansa gannin ta shiga cafetariat din ya kai dubansa wajen da Yumnah ke zaune Irin kallon da take masa ya saka shi dan lumshe mata ido sannan ya mata alamar yaya? Murmushi ta sakar masa tana dan dauke dubanta, domin a zaman nan hauda mata jinni ne yake yi yana sauke mata tamkar hawan cenjin Naira da sauka, aiken nan da ya yiwa Khausar cike da basarwa ya matukar birgeta, sai dai tunanin wani abin kuma ya girmami wannan a zuciyyarta Mintunna ฦ™alilan Khausar ta dawo hannayanta dauke da baban basket Docter ce ta amsa dan haka ta karasa gaban table dinsa ta mika masa katin cike da kokari da kwarin gwuiwar da ta ba kanta ta ce" Ga katin" A hankali ya dauke dubansa a kanta, da ido ya mata alamun ta ajiye saman table din Da kyar ta iya cije lebenta ta Hanna kanta wani motsin da zai falasata ta ajiye katin sannan ta juya da nufin tafiyarta "Ki je da Madam, ki aunata, bata da lafia " muryarsa ya sake katse mata hanzari Sai da ta rintse idannuwanta, da kyar ta iya hadiyewa ta dakata har Yumnah ta gama shan kanshinta ta fito sai bubudewa take yi suka nufi labo A lokacin da Khausar ke kokarin fitar da abubuwan bukata Yumnah na murmushi ta ce" Ai da kin barshi, ciwon nawa ba wani sai an auna na, furen soyayya na fara tsinka, wanda ya fi komai daraja da kowa a duniyar Mijina, wanda ya bani tun ranar da na zama halaliyarsa, ba kariya dan kar na samu baya kuma jin kunyar hakan!" Har ga Allah, bata taba jin bacin rai irin na wannan lokacin dangane da rashin da'ar yarinyar nan ba Hatta allurar dake hannunta sai da ta subuce ta fadi Ba tare da ta bi ta kan allurar ba ta zubawa Yumnah ido, sai kuma ta zagayo a hankali tana sake Binta da kallo daga sama har kasa Da kula sosai ta ce" Yumna, AKOY wata matsala tsakanina da ke ne wace ban san da zamanta ba?" Yumnah ta wani gyatsine fuska ta ki bata amsa Wani irin makuku da ya tsaye mata a wuya a lokacin sai ta ji koda korarta za'a yi yau saboda Yumnah a shirye take ta amshi korar Rai bace ta damki hannun Yumnah ta juya da ita tana janta ta nufi office din nasa da ita, idannuwanta sun riga sun rufe ta manta waye shi a nan, kuma WACE Yumnah a duniyarsa Tana buษ—e office din su docter zasu fito Bata tsaya bi ta kansu ba ta idasa shiga idannuwanta har ruwa ruwa suke da yaji yaji da karfi ta karra janyo Yumnah wace ke tirjewa gabanta na faduwa ta tsayar da ita a gabansa Da mamaki su docter ke neman dawowa, sai dai tunda ya ga abinda yake faruwa dama ya zubawa camerar ido lokaci daya kuma ya masu alamar su tafi da hannunsa sannan ya danna abin rufe office din ya rufe da kansa ya sake zuba mata ido tasa zuciyar shima tana wani iri kamar wanda yake cike da tsoron abinda zai fito daga bakinta dan irin yadda kirjinta ke sama yana kasa sai da ya ji nasa kirjin shima yana hakan A rikice ta dube shi sannan ta kalli Yumnah ta ce" Bama zan tsaya jin abinda ke tsakanina da ke da ya sa kike min abubuwa na rashin da'a ba, da shi din zan yi kuma daga bakinsa nake son ji! , TAUFEEK me matarka ke nufi da magangannu wasu iri da take aika min tamkar Ni din abokiyar gabarta ce ko wani abin ya shiga tsakanina da ita? Haka ranar da na je nemanka yarinyar nan ta min tsaki da wasu abubuwa mararsa dadi, yau kuma kace na aunata tana fada min furen soyayya ta tsinka na halar wanda ba'a saka abinda za'a hanna daukansa? Ni fa yar Hausa ce ba bagwariya ba, kuma abinda take nufi da Ni ina daf da ganewa harma ina jin kamar zan mutu da haushinta in kuwa haka ne!" Fada take hawaye na gama cika idannuwanta ta kalli Yumnah wace ta gama sarewa duniya daga idannuwan mijinta ta ce" Ke kuwa, wace irin shashasha ce da zaki yi tunanin abokina zai iya zamtowa abokin aikata masha'ata? Ko ba haka kike nufi ba kar na maki karya na kulaceki?" A rikice Yumnah ta Dube shi, ta kuma dube ta ta ce" Aunty Khausar Ni kuma?" Khausar ta dantse lebenta sai ga wani hawaye wani na bin wani sunna bin kuncinta, a raunane ainun ta ce" Ni ba mazinaciya bace, Allah ne shaidata, ba komai tsakanina da mijinki sai zumunci gayanan ki tambaye shi, shikennan dan na zama sharar shanye sai a ringa wulakanta ni? Ba za'a barni na ji da ciwon dake ZUCIYATA ba sai an rikita min lisafi? .... TAUFEEK me yasa ne? Me na yi da zafi ne?, Me yasa TAUFEEK kowa idan ya mike yake kokarin ganin ya wulakanta ni bayan na kasance mai kare mutuncina?......" Ta idasa a matukar raunane, a hankali ta dafe kanta jin irin juya matan da yake yi ta juya tana cire rigar jikinta dan kuwa ta sani ne wannan asibiti yau ko ta aba ce ai an koreta kennan dan ta san ta yiwa oga fitsara an gama Kofar take kokowa da ita dan ta budu ama sam kofar ta ki ta budu Ta ja ta ja ya fi a irga ama kofa ta nuna bata san tana yi ba A rikice ya juyo dan neman agajin a bude mata , sai ta ga Yumnah ta nufi dakin da yake na cenza suturarsa ta shige da dan sauri shi kuwa yana tsayen nan yana kallon gefe fuskarsa ta yi wani irin kicin kicin kamar ba TAufik din HAJIA ba A hankali ya kawo dubansa inda take tsaye kikam gabanta na dokawa tana ta nazari kala kala Da hannunsa daya ya mata alamun ta zo nan, hakan ya sa ta dan wara dubanta tana kallonsa da son karrin bayani Lebensa ya sake dantsewa ya mata nunin ta zo inda yake nufi, ama Khausar ta ki aikata hakan A hankali ya cire tishu ya dan goge fuskarsa sannan ya jefa shi cikin abin shara ya mike tsayinsa da kyau ya nufo inda take tsaye Tunda ya taho Khausar ta samu kanta da kallon gabas da yama, kudu da arewa cikin tunanin ina wajen buya ba tare da ta gane haka take tunani a ranta ba A hankali take ja ba, TAUFEEK na matse mata waje har ta kai jikin kofar nan ta rintse idannuwanta da karfi bakinta na bari ta ce" TAUFEEK dukana zaka yi?" Bakin dake bari ya zubawa ido, a hankali ya sake kure mata duba kafin ya bude bakinsa a hankali ya ce" *Kai matsa Bama son haka fa๐Ÿ™„๐Ÿ™„๐Ÿ™„๐Ÿ˜’* ๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”โคโ€๐Ÿฉนโคโ€๐Ÿฉน๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’” *DA CIWO A ZUCIYATA* ๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”โคโ€๐Ÿฉนโคโ€๐Ÿฉน๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’” _MALLAKIN_ *SAJIDA NIJAR* *FREE BOOK NE* 3๏ธโƒฃ5๏ธโƒฃ *GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA* 1: Duk karyar kada 2: Yar mahaukaciya 3: Neman na kaina 4: Bani da zabi 5: Bak'a ce 6: Kutkale 7: Makauniya ce 8: Mage 9: Duk nisan jifa 10: Idan ka raina inda kake 11: Dutse 12: Alkalamin kadarata 13: Bani da zabi 14: Dakika Biyar 15:Wata kokowar 16: Aure yakin mata 17: Ni zan ladabi 18: Daga tafia daukar soja *Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar* Now *Da CIWO A ZUCIYATA* *Tallah, tallah, tallah* *SECRET DE LA FEMME DU MANGA* _Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_ Farar Humura Bakar Humura Humura special, humura de bain Humura epicรฉ Lait de nuit Parfums dรฉsodorisant Parfums rideau et dras Lait de nuit Alkam Kulakcam *Waษ—annan kadan ne daga bangaren turaran ruwa* Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes *Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:* mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwarai๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuษ“i wannan number 97 82 44 94 *SECRET DE LA FEMME DU MANGA* Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ Bakinta dake bari ya zubawa ido sosai, a hankali ya sake kurewa fuskarta duba kafin ya bude bakin kasa kasa sosai ya ce" Menene wanann?" Khausar ta yi gagawar lumshe idannuwanta sakamakon iskar bakinsa da ta dan shafi saman fuskarta a hankali har ta ji kanshin abin amfanin gyaran bakinsa, maganar kanshin jikinsa kuwa ji take kamar itane ta yi wanka da turaren, irin matsewar wajen nan ita da shi tunda suka hadu basu taba samun irinta ba Khausar ta yi ta yi ta gane mene din a cikin tarin fitsarar da take nadamar dama bata masa ba wane yake tambayar menene din ta kasa ganowa dan abinda ta fada da yawa ai kau? A sanyyaye ta dan dago idannuwanta tana marairaice murya dan alkur'an du sai take tunanin wai kar fa ya zaneta fa, a raunane ta ce" Dan Allah ka yi hakuri, dama Mama ce tace yau na tabatar na baka hakuri , to dama WANCEN yar ce ta raina Ni take min wasu abubuwan fa shine na ga ai ta rainani kau, kuma magangannunta dai ba dadi sosai dan kamar wace ke zarginmu bayan Ni da kyau haramun din junna ne, ka yi hakuri ba zan kara ba besty" Irin yadda ya yi maganar muryarsa a kurya ainun, haka ta bashi amsa, irin maganar nan ta cen cikin nan kana yi tsigar jikin mutum na tashi wace har ga Allah makocin daki aka cika yiwa itama a maganar salihan bayi Maganarta take yi harda yar kwalarta , fatan da take ya matsa koda da taku daya ne ai inma a dakun ne zata fi shiryawa ba a shamaceta a nadeta ba ko? Ko ba komai mutumen nan kato ne, kato irin kartin nan masu tsayi da cika, yana iya fin karfin mata ai A hankali ya kai yatsarsa daf da lebenta, sam ba da niyar tabawa ba, sai dai yana kaiwa din yatsar tasa ta dan dangwali abinda ke bakinta yake walwalwal kasa kasa ya ce" Ni ba fitsarar ba, yau kika fara min rashin kunya ne? Wannan abun da kika saka a bakinki menene kuma?" Kashhh alkur'an sai da ta ji salama a birnin zuciyyarta, harda sau dan yin dage dan tana so ko kafadarsa ne tsayinta ya kai ko a yi magana ta sako da sako mana, ama a haka kamar abin ya fara haramta matsewar wajen, duda ba jikinsa ke gogar nata ba, ama kuma hucin junna da suke shaka ai ba halal bane! Dan murmushi ke son kubce mata ta wani dage gira ta ce" Jan baki Kennan , haka sunnansa" gaba daya tana kokarin manta fushin ta da bacin ranta da ta kunsa a kansa, har ji take kamar zata saki murmushi dan sunna zantawa haka Baki ya tabe ya laluba aljihunsa yana janyo dan karamin tissu fari Kal kal ya dan nufi bakin nata da shi a hankali ya ce" Khausar kwaliya bata maki kyau , ki daina, kuma kin ga shigar nan itama sam bata yi ba kin ji?" Har zafi zafi leben nata ya fara mata ta saka hannunta tana rike nasa a hankali ta janye tana ta kokarin dan jan yaji kadan dan zafin da leben ya fara, a hankali ta ce" ka daina zafi zan tsotse abina, TAUFEEK kaine fa baka son kwaliya , Ni YANZUN ai kaunarta nake, kuma ka ga Salisma yace ashe haka nake da kyau, bai taba ganin doguwar riga ta amshi mutum ba sai a kaina........" Sai da ta karashe wai kuma kunya ta kamata, da sauri ta rufe idannuwanta ta bi ta kasan hannunsa da ya dan dafe kofar da shi ta tafi wajen kujerar nan mai tsayi lafiyayiya ta zauna tana murmushi cike da jin kunya dan wollah maganar nan ta bata kunya, batama san cewa ta yarda wani ya ji ba sai gashi tana fadawa TAUFEEK A kala ya dauki minti daya a tsayen nan yana mamakinta, what? Har irin maganar nan take yi da wani bakon rayuwarta? Ya Salam! Wajen ya karaso ya zauna ya bi irin zaman da ta yi da kallo ya ce" KHausar, har wannan maganar kike yi da katon banza?" Da mamaki KHausar ta dago tana kallonsa ta ce" Taufeek salis din ne katon banza?" A kure ya ce" To ฦ™atuwar banza ce?" Khausar ta girgiza kai da sauri, sai kuma ta dan matso kusansa sosai kamar yadda takan yi idan zata masa magana mai mahimmanci ta ce" TAUFEEK, yana so na fa sosai, maganar da nake maka a yau dai Inaga zasu gana da mahaifinsa da Aba, yace aure yake so kafin ya yi tafia yake so a daura shi, kuma nima ina sonsa sosai ai" 'Dan Allah ki ringa tauna maganar bakinki haka!, Ke yanzu daga zuwan mutun rayuwarki har kike magana irin wannan da shi? Me Kennan? Au aure yake so? Yana dai son wani abin kuma bai isa ba, maganar kina sonsa kuwa wannan ai karyar banza da wofi kike yi, shirme sai an yi magana ki isheni da faman *DA CIWO A ZUCIYARKI* ke har kin san mene ciwon meye kuma zuciyar? ' "TAUFEEK?" Khausar ta katse masa masifafen fadan da ya dauka a cikin zuciyarsa har ya dawo da dubansa saman fuskarta yanai mata kallon jin haushi Kai ya girgiza a hankali ya jinginar da bayansa jikin kujerar ba tare da yace da ita ci kanki ba Shiru ta yi na yan dakiku, sai kuma ta tabe baki tana dauke kanta daga sajen fuskarsa sannan ta turo baki tana mai jin haushin kanta, ba dan komai ba sai dan gannin dan sirrin da ta rika itama ta ce sai dai ya ji a duniya ta zauna ta kwashe ta sanar masa rabi ba tarema da ya tambayeta ba, sam wannan hali nata baya mata dadi haushin balaki yake bata wollah Mikewa ta yi ta saka takalmanta bakin nan a tunzure ta dauki rigarta ta yafa a kafada sannan ta juya zata wucewarta "Ina zaki je?" Ya iya budar bakinsa da kyar ya tambayeta ama bai bude idnanuwansa ba Lekawa take dan ta gane ta inda ya san zata tafin, sai kuma ta koma ta tsaya tana sake turo baki ta ce" Gida zan tafi ne" Sai yanzu ya dago dubansa a nutse ya kalli agogon office din sannan ya kalleta yana ragewa idanunsa girma ya ce" kin tashi ne?" Itama agogon ta duba, ta ga da sauran kusan awani biyar koda zata tashin Girarakinta ta tatare tana dan son tunzuro bakinta ta wani langwabe kanta gefe tana kallonsa da alamun rarashi A hankali ya dan girgiza kansa yana sakin dan murmushi ya ce" Me zaki yi a gidan idan kin je?" Khausar aka wani kifta ido ta ce" Dama dan sahuna yau ya je kauye ne, sai Salis yace idan na gama da wuri zai zo ya kaini gida in ya fito daga wajen aiki" TAUFEEK ya dan gyada kai ya sake girgiza kan nasa ya ce" To albashina za'a ringa ci ana wasa da aiki Madame?" Khausar ta Dube shi, sai kuma ta saki murmushi tana tuna abubuwa da yawa a ranta, Allah mai alheri wai ashe gagarumin likita ne, Uhum lalle Rigar ta bude ta shiga sakawa tana dan murmushin da ya ki barin fuskarta har ta saka ta dan dube shi ta ce" Na koma Sir" Shima murmushin ya yi yana kallonta har ta juya a hankali ya ce" Kuma Ni ne zan kai ki gidan" Daga haka ya yi shiru ya dauke dubansa a kanta har ta gama yar tsayuwarta ta wuce Mikewa ya yi a Nutse ya karasa dakin nan ya bude ya shiga Tarar da ita ya yi ta yi wani irin zama kanta a saman kaffafuwanta , kuka take yi ne ko me tana dai ta girgiza jikinta yannayinta sam babu dadin gani A Nutse ya karasa inda take ya zauna gefenta ya saka hannunsa ya janyota jikinsa a hankali ya zuba mata ido yana gannin yadda ta rukunkume shi ta saki kuka a birkice ta shiga bashi hakuri da kuma fadin" Dan Allah kar ka ce min kana son ta, Bara na fada maka maganar gaskiya ina matukar kishinta, ina kishinta, kishin Kausar nake yi fiye da kowace mace da zata iya rabarka, dan kuwa a yadda kake nunawa Khausar kula da dukkan abinda nake gani idan har maganar soyyaya ce tsakaninka da ita Ni na san ta rabani da mijina Kennan har Abada, Taufeek ka fada min soyaya kuke yi ne?" Ita ke maganar shi ke jin hankalinsa na karra tashi a kan maganar, soyayya? Wace irin siyaya, Gannin halin da take ciki, gashi kuma shi dama tun jiyan nan ya gama gane tana dauke da junna biyu ne ya sa a Nutse ya riketa sosai a jikinsa dan ta daina mugun motsin da take yi kar ta jima kanta rauni, du irin rukunin bacin ran da ta hadasa masa ya yi iya yinsa ya danne, dan kuwa bacin ran da yake ciki ba zai sa ya danne yannayinta ba, abu daya ya sani a furucinta baban abinda zai iya dakatar da tafiyarsa da ita take dauke da shi, watau tana zarginsu ne da Khausar, in kuwa hakane lalle Yumnah bata da wayo kuma wajen soyayar da take masa ba yau ba ya tsaya iya kunnensa, dan idan har so din kake, dole zaka jure wasu abubuwa na mutun, Bama zaka iya ganninsu a matsayin laifi ba, ba kuma zaka ringa harinsa cikin jahilci ba Sai da ya ga ta dan nutsu ama kuma tana matukar son jin amsarsa ya mata biris ya mikar da ita tsaye a Nutse ya ce" Ki wanke fuskarki a kai ki gida" daga haka ya juya ya fice a dakin Yumnah ta dauki lokaci mai tsayi a bayin nan cikin halin tunani kala kala Babu abinda ke rudar mutun irin jiran fada ya ji shiru Bata san me hakan ke nufi ba, ta kuma san ta aikata baban laifin da baya so wanda wannan banzar ta zo ta fada kai tsaye , watau zarginsu take Da kyar ta iya fitowa ta maida hijab din ta ta fito Nan ta samu direba da wata nurse rike da abincinta suka mata jagora suka wuce Sai da suka tafi ya dawo office din ya nemi waje ya zauna a hankali ya dafe gaban goshinsa dake masa barazanar tarwatsewa Tarin abinda ke cikin ransa ya masa yawa Yana tare da gagarumin *CIWO A ZUCIYARSA* wanda ya rasa ta inda zai kamo Ba dan komai ba sai dan zuciyarsa da ta ki bashi amanar hakan A hankali ya mike ya koma saman kujerar nan ya kwonta yana kankame jikinsa dake masa wani iri, shi kadai ya san a irin gabar da yake kai a wannan lokacin, baya tunanin idan ya riki mace ko wace zata samu kanta cikin sauki a hannunsa, shi yasa ya nisanta kansa da wace take halalin nasa dan gudun kar ya raunatata ________________________________ Tunda Elhaji ya gama maganar nan Aba ya dafe haba cike da matsanancin mamaki ya kasa furta koda A ne yana kallon Elhaji Yar dariya Elhajin ya yi yana jinjina kansa ษ—an tabbatar masa da maganar da ya fada din, ama kuma Aba ya kasa furta koda a ne Elhaji ya ce" Elhaji Mamuda ko dai na zo a lati ne?" Aba ya ja numfashi yana jinjina kansa cike da mamaki ya ce" .... Ga breakfast ๐Ÿ˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜ ๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”โคโ€๐Ÿฉนโคโ€๐Ÿฉน๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’” *DA CIWO A ZUCIYATA* ๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”โคโ€๐Ÿฉนโคโ€๐Ÿฉน๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’”๐Ÿ’” _MALLAKIN_ *SAJIDA NIJAR* *FREE BOOK NE* 3๏ธโƒฃ6๏ธโƒฃ *GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA* 1: Duk karyar kada 2: Yar mahaukaciya 3: Neman na kaina 4: Bani da zabi 5: Bak'a ce 6: Kutkale 7: Makauniya ce 8: Mage 9: Duk nisan jifa 10: Idan ka raina inda kake 11: Dutse 12: Alkalamin kadarata 13: Bani da zabi 14: Dakika Biyar 15:Wata kokowar 16: Aure yakin mata 17: Ni zan ladabi 18: Daga tafia daukar soja 19 : ZAKIN SARAKAI *Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar* Now *Da CIWO A ZUCIYATA* *Tallah, tallah, tallah* *SECRET DE LA FEMME DU MANGA* _Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_ Farar Humura Bakar Humura Humura special, humura de bain Humura epicรฉ Lait de nuit Parfums dรฉsodorisant Parfums rideau et dras Lait de nuit Alkam Kulakcam *Waษ—annan kadan ne daga bangaren turaran ruwa* Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes *Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:* mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata

Chapter 24 of 47