baya son auren nan sai dai mu daku da ubansa koma waye, aikin banza a asibitin zaku shige bayi to uban mema kuka yi?"
Sai da cikin Khausar ya motsa, a rikice ta kalli magidanci wanda farin cikin gannin Hajiar zaune ya kasa barin fuskarsa da sauri ya zagayo Khausar ya karasa yana fadin" Yaushe kika tashi tawan?"
Hajia ta sakar masa harara tana leken Khausar ta ce" dole ai ka tambaya tunda kun sumar da Ni kun shige kun aikata aikin da ba shikenan ba, Allah dai ya sa ba a bayi zaka min jika ba kai marar hakurin tsiya, dilla dubaka kamar ba kaine ke min rashin daga a kan auren nan ba, to da mai kwanoni kake, sai ku kuncen abin nan mu je gida ka samu filin baje kolinka a mutunce kar ka haifon dan bayi ya ringa kantara min mari, ke kuwa kya karaso ko sai na taso na tardo ki, ashe haka halinki Khausara? Baki kamar agwaluma kina ihun bakya son auren magidanci shine zaku munafunceni a bayi bayan kun sumar da Ni?"
A rikice Khausar ta rarumi hijabinta gaba daya ta manta da pant din ta zurma hijab din ta karaso tana yadda hannayenta ta ce" Hajia, walahi walahi ba abinda kike zato bane, hasalima babu abinda ya hadani da shi gayanan ki tambayeshi Hajia"
TAUFEEK ya tabe baki yana mikewa ya ce" ai kuma sai ku yi" hankali kwonce ya karasa ya dauki pant din ya shiga ya shanya ya dawo ya zauna yana kada kafa Hajia na mitar su je gida ya dubeta ya ce" Ke kam wai wace irin mutum ce, kin farka zaki dagan hankali kuma ko? Babu inda zamu je sai kin warke sumul , kuma maganar tafia babu ita, dan babu inda zamu je kina rashin lafiya "
Hajia ta yi tsuru tsuru tana kallonsa, sai kuma ta kalli Khausar ta ce" Khausara kin gama sallar ne?"
Khausar ta juyo tana gyada kai
Hajia ta ce" Je aro mana waya ki amshi numbar mai kwanoni a wajen wancen mu buga masa waya kin ji? Ba da Ni ba wannan rashin kunyar tana tafe kana lekenta kuma bayan wannan Madina ai Garin Manzo in Allah ya taimakeni kasata a cen shikenan sai ka ki kaini dan son kai? Ni sai mun je bana "
A hankali suka zuba mata shi da Khausar din
A sanyaye ya tashi ya karasa bakin gadon ya zauna daf da ita ya kamo hannayenta yana dubanta ya ce" Dan kina son tafia gida ne zaki daga min hankali ko?"
Hajia ta sauke ajiyar zuciya, sosai jikan nata ke bata tausayi idan ta masa maganar mutuwarta ko me suke yi sai ya sakar, nan da nan ka ga ya zama wani iri, tamkar yaro karami ko kuma tamkar ba likita ba
Cike da rashin kwarin gwuiwa ta ce" Ni mu koma gida"
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce" Ok ina zuwa"
Daga haka ya fice dan daidaita tafiyar tasu dan ba zai iya yana kallonta a haka ba, tunda gidan take so za'a tafin mata da komai da komanta a ringa mata treatement din a gida
Yana fita Hajia ta share hawayenta a boye ta kalli Khausar dake ninke kayansa tana hada yan tarkacensu ta ce" Kin ga mijinki ko? Baya so a raba min mutuwa, bayan ya san cewa aya ce, lokaci kawai take jira ta dauka, ta dauki jaririma bale Ni? Ama a kulun idan na kalle shi nakan ji tsoron ranar da za'a sanar masa bana cikin rayayyu, sai dai da Ni da shi da kowama duka lokaci muke jira, Khausar dan Allah ki so TAUFEEK, ya rayu da son ki, ban san me zan ce maki ba, abinda na sani shine abotarku ke kika dauketa abota, shi a soyaya ya dauketa, mai zafin da baya jure ganninki da kowa, ki masa uzuri na nauyin baki da jinkirin sanar maki, kin san kowani dan adam da irin yadda Allah ya halice shi, kar hakan ya sa ki kasa bashi kulawar da ta dace, idan har kika yarda kika aminta da mijinki bayan amininki tabas zai zamto du wani nau'i na farin cikin gidan duniyar da kike iya daga hannu ki roka wajen Allah, ban ziga shi ba , ban kuma kuranta shi ba, haka kuma ban ce maki bashi da Laifuka ba, ta yiwuma ba irin namijin da kike yake ba a duniya, sai dai ina mai rokar alfarmar dan Allah ki bashi dama, in sha Allah zaki ji dadin zama da shi, sannan kar ki zubar da tarbiyyar ki, ki sani itace abu mafi daraja a tare da ke, ki girmama du wani wanda ya girmamaki, zaki ga kamar na takurawa matarsa, sarai na san abinda nake yi, dan Ni san abinda na gani tare da ita, ina mata haka ne dan ta ankara ta gane domin babu mai kwabarta ta wannan sigar, gaba dayanku ina sonku daidai misali da ace yau zan wayi gari in ga da'a a lamuranta da sai ta ji dadin zama da Ni, ama ina mata adu'ar samun cenzawar halaya daga Wadinnan zuwa na alkhairi, ki yi kokarin yin hakuri da halinta kin ji?"
Khausar da kanta ke sade a sanyaye ta ce" In sha Allah Hajia zan kiyaye"
Sai dai a zuciyarta sosai zuciyarta ke cike da tambayoyin da ta san ba zata samu amsarsu da sauki ba, abinda ta sani shine kalmar nan ta shige ta fiye da komai kuma ta mata fashin bakin da bata jin haushinta a ranta, ama kuma bata san a yaya ta dauketa ba
Sunna yar firarsu ya dawo
Shine ya cire nata karin ruwan ta mike da kafarta tana tafia a hankali sunna biye da ita har suka je mota ya taimaka mata ta shiga sannan ya ja su suka nufi gida sunna tafe sunna fira da rikici kamar ba ita ke rashin lafiya ba
Sunna isowa sai da ya maida mata karin ruwan ta ya gama shiga sannan ya tafi bayan ya yiwa Mama salama wace ta zo bangaren Hajiar da nufin zama har Hajiar ta murmure
Sai bayan ya tafi da kamar wasu mintina Mama dake zaune Khausar na murza mata man zafi a kafafuwanta ta dago jin Hajia na gyaran murya tana sauraron Hajiar da ta fara magana tana fadin" Ni Dije na ga abu, wai ba zaki salameta ba ta tarda magidanci? Ina kara sai kin sa na tofa gaskiya ke dai Allah shirye ki, sabon aure ne fa kuma fa na kiya muka dawo ai dan na kula da cutuwa ke sai ki wani riketa?"
Mama ta dan zarro ido tana duban Khausar ta ce" Lah, tashi ki tafi Khausar tashi"
Khausar kam sai ta koma irin Yaren TAUFEEK, ta zubawa Hajia ido tana tunanin yaya zata yi da bakin Hajia? Har sai da Maman ta sake korarta sannan ta mike jiki ba karfi cike da kunya ta gudu
A lokacin da ta bude Falo Yumnah na zaune tana game da wayarta sabuwa
Salama ta yi mata da kula , ba tare da jiran ta gaisheta ba ta ce" Barka da warhaka Yumnah, yaya gida?"
Yumnah ta dan dakatar da abinda take yi ta zubawa Khausar din ido na dan lokaci, sai kuma ta tabe baki tana hanna kanta yayaba mata magana dan a gaskiya ta daku fa shekaran jiya ba zata so a mata irin marin ba, karshema sai ta mike ta haura sama tana harare harare
Ita dai bata ce komai ba bayan ta duba abincin ta ga babu wanda ya mata dan wasu irin girki na yan gayu ne sai ta haura sama ta je ta shige bayi ta shiga wanka
Tsaf ta saka kayan barcinta mararsa nauyi ta dawo saman gadonta ta cenza abin gadon sannan ta haye tana adu'ar barci ta lumshe idannuwanta ta rungume jikinta ta shiga neman barcin dan a gajiya take sosai
Har sai da sha biyu ta gora ta ringa jin ana tashinta
A hankali ta bude idannuwanta ta sauke a fuskar TAUFEEK dake zaune daf da ita sosai
A hankali ya ce" Tashi in baki abinci ki ci"
Khausar ta bi plate din dake hannunsa da kallo, a hankali ta yi dan luuuu da idannuwanta tana maida su dan barcin dake cikinsu murya a shake ta ce" Bana jin yinwa Taufeek"
Hannunta ya sake rikowa yana kallonta da kallon da idan da ace idannuwanta biyu da sai ta tsorata, muryarsa a shake ainun ya ce" Ki yi kokari ki ci ko yayane dan kar ki wahala..........."
Sam bata gane yarensa ba ta komawarta tana lulubewa cikin abin rufar nan
Ajiyar zuciya ya sauke a nutse ya maida plate din sannan ya dawo ya haura gadon bayan ya kashe duka fitilun dakin
A hankali ya shiga janye abin rufar nata, ita kuma ta kasa rikewa saboda barcin da ya ci karfinta
Cikin nutsuwa ya dora hannunsa saman cinyoyinta a hankali ya shiga shafawa har ya kai daidai wajen bude rigar sannan ya bude cikin nutsuwa ya kama rigar ya ringa saukota daga jikin.......π¨π¨π¨π¨π¨ππ»ππ»π¨π¨π¨π¨πππ»ππ»
Mun shiga ukuπ₯Ή
πππ»ππ»ππ»ππ»ππ»ππ»ππ»πππππ
[7/29, 9:22 PM] +234 806 191 8478: ππππβ€βπ©Ήβ€βπ©Ήππππ
*DA CIWO A ZUCIYATA*
ππππβ€βπ©Ήβ€βπ©Ήππππ
_MALLAKIN_
*SAJIDA NIJAR*
*FREE BOOK NE* 5οΈβ£5οΈβ£
*GARABASA, GARABASA, PROMOTION, PROMOTION DIN LITATAFAN MARUBUCIYAR A KAN FARASHI MAI SAUKI 1K, YAN NIJAR KUWA 1000 FRANCS CEFA*
1: Duk karyar kada
2: Yar mahaukaciya
3: Neman na kaina
4: Bani da zabi
5: Bak'a ce
6: Kutkale
7: Makauniya ce
8: Mage
9: Duk nisan jifa
10: Idan ka raina inda kake
11: Dutse
12: Alkalamin kadarata
13: Bani da zabi
14: Dakika Biyar
15:Wata kokowar
16: Aure yakin mata
17: Ni zan ladabi
18: Daga tafia daukar soja
*Dukansu a kan farashi mai sauki, zaka saka dubu guda ne domin promotion ne nake yi, ka tuntubeni kan layina kamar haka +227 93 81 16 18, Sajida Nijar*
Now
*Da CIWO A ZUCIYATA*
*Tallah, tallah, tallah*
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
_Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mata, nesa tazo kusa,Amarya ,Uwar gida,Ango da mai gida Har ma da yan mata da samari shin kuna sane da cewa HAJIYA FUSAM ta shirya tsaf domin gwangwaje ku da turarakunta masu dankaran kamshi? Tare Kayan gyaram jiki na musamman ,wanda daga nesa kamshin ki kadai ya wadatar ya isar da sakon zuwanki waje,gidan ki kuwa sai ya zam abun kwatance wajen kamshi, kar na cika ku da surutu bara in fara zayyano su_
Farar Humura
Bakar Humura
Humura special,
humura de bain
Humura epicΓ©
Lait de nuit
Parfums dΓ©sodorisant
Parfums rideau et dras
Lait de nuit
Alkam
Kulakcam
*WaΙannan kadan ne daga bangaren turaran ruwa*
Gagab, sandal flex, Durot, durus, sandal fleur, tafarce, farce, sandal bangui, sandal, hypotonic sandal, al'ut, coktail creation VIP, Gajiji, Mankaji, turaran wutar labule da cafet, Aba malan, boulettes
*Munada bangaren gyaran jiki kamar haka:*
mai mai saka santsin jiki, mai mai kanshi, Kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi santsi da laushi, kayan gyaran jiki mai saka fata ta yi fari, Sabulu mai saka fata ta yi haske, sabulu mai saka fata ta yi santsi, sabulu mai goge yanayin fata, mai wanda baya saka fari mai gyara fata
Sayen na gari mai da kudi gida,sai an gwada akan san na kwaraiππ
Hajiya Fusam na zaune a kasar Niger domin yin magana da ita kai tsaye tuntuΙi wannan number 97 82 44 94
*SECRET DE LA FEMME DU MANGA*
Gidan Kamshi, Sirrin Manyan Mataπππππ
Tallah 3
Hajiata, ke kin san rayuwar aure sai da anini, in babu jagab a babar eriya oga ya kama tofa yawu da neman yadda zai yi bawan Allah, idan kuma babar haja a bude ham ai ba labari oga sai dai ya shiga ya fito kamar ya shiga kofar ruwaπ, zo ki ji, a farashi mai rahusa zaki gwangwaje ki rike bakin Elhaji gudun tada yara, ama idan lamari ya yi lamari tsaf zaku karya gadoβΉοΈπ«£
π₯π₯π₯π₯π₯π₯π₯π₯π₯π₯π₯π₯π₯π₯
*HOHOHO WANI KAYA SAI AMALE, DON JAKI BAZAI 'DAUKA BA, INA MATA MASU BUK'ATAR 'DAGA DARAJARSU A WAJAN MAZAJENSU INA MATAN DAKE SHAN WULAK'ANCIN MIJI KO NA KISHIYA ,INA MATAN DAKESON ZAMOWA MOWA AGIDAJEN AURENSU TO ALBISHINRU MAMAN ZARAH YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GABATAR MAKU DA ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI WANDA BASUDA ALGUS ACIKI , AKWAI MAGANI DANAYI BINCIKE AKANSU DAN FARIN CIKIN MA'AURATA NAMU BA IRIN NASU BANE KAYAN MU NA DABAN NE NA ASALIN SAKKWATAWAN SHEHU MASU ABUN MAMAKI* 07034251528
kayanmu masu inganci ne masu ladaftar da kowane irin namiji
Kad'an daga cikin abubuwan da muke dasu
Ingantaccen maganin nono , Wanda zai gyara maki nononki donmin dawo da martaban nononki acikin kankanin lokaci komai lalacewarshi kuwa sauran bayani sai mun had'u pc +234 703 425 1528
Maganin hips (hips up) Wanda zai ciko maki da hips dinki su cika suyi bul bul ga laushi dasu k'ara suyi dass abun sha'awar kowane namiji
Maganin infection Sha yanzu magani yanzu Yana fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci magani ne na maza da Mata insha Allah kowane irin sanyi gareki kikayi amfani dasu anwuce wajan
Ingantacce Kuma sahihin maganin k'iba Wanda Zaki ciko acik kankanin lokaci zakiyi kibar ki Yar dai dai misali ki huta Zama da Rama Baki rasa ci ba Baki rasa sha ba amma kullum Ana kallon cewa kinada matsala agidan aurenki saboda wannan ramar , Rama batayi ba Sam Yar uwa
Sabulun wanka
Kalolin sabulun tsarki
Turaren tsugunno
Turaren al'ajab
Hatsabibin turare
Da sauransu 07034251528
Kalolin gumba
Gumbar Dabino
Gumbar gero
Gumbar madara
Gumbar matsi
Gumbar ukku bala'i
Gumbar tada zaune tsaye
Gumbar sabon budurci
Gumbar sa buzu kuwa
Gumbar aya da kwakwa
Gumbar ridi
Gumbar mazari
Sarauniyar gumba 3in1
Da sauran kalolin da bansamu fadi ba,
Kalolin gari
Garin mallaka
Garin hutar da malaminki
dakan jaraba
Dakan Amare
Dakan Ni'ima
Dakan kishiya in bakiyi bani waje
Garin sa buzu kuwa
Garin buje.sharkaf
Garin Dan la'asar
Yayan hadiya mai suna dan la'asar
Original Dan goshi
Original Dan goshi (sabon salo)
Original man damo
Original man ayu
Kitsen damo
Sirrin tafin kafa
Sirrin farinjini na uwargida da amarya harma da yan mata
Kwallin idonka idona
Muna hada set na sirrin mallaka hajiya ba boka ba Mallam sai tarin sirrika kema kizama kowa agidan surenki
Akwai hadin sabon budurci ga yarinyar data rasa budurcinta ta hanyar fyade ko yaudarar d'a namiji da izinin Allah akayi maki wannan hadin to an wuce wajan sauaran bayani sai mun had'u pc
Kalolin tsumi
Tsumin mallaka
Tsumin jaraba
Tsumin madarar ni'ima
Tsumin tabaje
Tsumin Amare
Tsumin sabon budurci
Tsumin nono rakumi
Matan gaske
Ruwan jaraba,
Da sauran kalolin da ban fada ba
Kalolin matsi da basuda illa ajikin mace sai dai ma sukara maki lafiyar
Matsin Dan mannau
Matsin mallaka
Dan la'asar
Sabon budurci
Mak'alemata
Mashahurin matsi
Ukku bala'i
Matsin uban budurwa
Akwai gumba ta matsi wadda Shanta akeyi ga matan da basa son yin matsi
Muna hada set ga wadda Allah ya jaranfa da matsalar fyade har yarasa budurcinta , muna hada mata kaya ingantattun don dawo da martabar ta,
Hohohohoho in ana dara fidda uwa ake
*Kyallen al'ajabi* babban sirrin mallaka mai abun al'ajabi mallaki naki don samun damar shiga cikin jerin mata masu fada aji a gidan mazajensu ,
KARKU manta da sunan maman zarah sokoto sayen nagari maida kudi gida
07034251528 ina maraba daku sayen daya ko sari ina Sokoto sannan ina aikawa kowane gari cikin aminci da yardar Allah
Ga Wanda suke bukatar ganin kalolin kayana to suyi sarving number na suyimun magana nayi sarving number ku zaku dinga ganin kalolin kayana a status ngd sosai 07034251528
Maman zarah mabera SOKOTO
A hankali yake sauke rigar, wace ta kasance mai mabalai ne kawai, kuma sabuwar rayuwar da yar gidan Aba ta ara ko ta rike a matsayin wace take yi a da ama da katon hijab dinta a da din, yanzu kuwa babu shi, sai ya zamana yana bude rigar a hankali yannayin hucin jikinta ya tabatar masa cewar bata tare da komai daga ita sai rigar ne
Wata irin ajiyar zuciya ya sauke gannin ta fara motsi mai nuna alamun zafa ga farka
Bai hannata ba har sai da ta bude idon da sauri dan jin sanyin dake ratsata ya wuce misali, dan idan baka da komai da idan da sutura komai kankantarta da bambanci a yannayin jin sanyin mutun
A birkice ta rike hannun da take ji daf da cinyarta, duhun dakin ya saka bata gane ko waye ba, bata gani Bama zata iya tsayawa ganewar ko tunanin waye zai iya aikata haka ba, a rikice ta so mirginawa tana ambaton sunnan Allah, sai dai ta ji ta kasa juyawar saboda hayowa da ya yi ya saka hannunsa daya ya riketa da hannun nasa riko mai kyau din da ya sakata sauke wata wahalaliyar ajiyar zuciya tana fadin" Muhammadu rasululahi"
A hankali ya furta" Sallalahu alaihi Wa Salam"
"Kamar TAUFEEK?" Ta fada a sanyaye tana sakin hawayenta
Murmushi ya saki, kasancewar ya jima shi a cikin duhun yana iya gannin wasu yan motsinta, a hankali ya furta" akoy wanda zai yi min gigin zuwa inda kike ne koda ba'a halarta min ke ba bale yanzu da kike *TAWA?*"
ya ilahi sosai maganar maganar ke daf da hautsina ya'yan hanjinta, a hankali ta riko hannunta da ta ji yana shafa kafarta da ita ta rike kam murya ciki ciki ta ce" TAUFEEK, Ni ce fa kawarka, kuma inaga kamar bani da sutura, dan fita in saka sutura ka ji ? Sai ka dawo in ji me kake so a dakina yauma kuma"
Wayarsa dake cen ajiye ya saka Ζafarsa ya laluba ya dauko ya kunna fitilarta ba wata wata ya haske Khausar da ita
Wani irin ihu ta saka tana son mirginawa ama ya hanna hakan ta hanyar gaje mata wajen sosai kuma rigar gefen hagunta a bude har mamanta ya zamto dai du rigar ta sauka a jikinta
A hankali yana kallon jikin nata kasa kasa sosai ya ce" Ni ne na bude rigar"
Ji ta yi tana daf da sumewa dan tashin hankali
Bai barta ta idasa tunanin ko ya tako dan aljani yana son rikita masa tunani ba ya ce" inada wajen kwonciya sama da inda kike ne? Ko kina tunanin inada wajen da zan huta sama da jikinki?, Hey a nan nan ne wajen da zan ringa ajiyar yayana, nan kuma nan zan ringa saka bakina ina tsotsa har safiya ta waye" ya karashe yana nuna mararta da kuma mamanta
A yanzu yar gidan Aba idan bata suma ba gaskiya tana da kokari sosai
Domin idonta idon magidanci ya ajiye wayar nan ta haske dakin baki daya, cikin ikon mai sama ya janye abin rufar gadon tas ya wurgar sannan ya mike a gaban baiwar Allah salihar baiwa ya shiga cire nasa tufafin
A rikice ta yi ruf da ciki tana fashewa da kuka, ta kuma juya ta dukunkune jikinta tana fadin" Na mutu na lalace yau me yake damunka ne?"
Murmushi ya kuma yi, har cikin ransa yake tanadin wannan ranar da alkawarin ajiye komai a tarihi dan watarana ya maimaita mata
A hankali ya hau gadon da dan dogon wandonsa ya kwonta a bayanta ya saka hannayensa ta cikin rigarta a hankali ya kai bakinsa daf da kunnanta ya ce" kin fa san ina son ki, kin fi kowa sani tunda ke ba makauniya bace ba kuma kurma ba, kin san nine ke fadin ba abota tsakanin mace da namiji, na sha fadi cikin firarmu, to mu ba mace da namiji bane ko dai dan daudu kike kallona? Ni kato ne Khausar kuma ina like da abinda nake so ne, kowama ya gane banda ke, kin tsaya kina bani wahala harda summa fa na yi da kika tabatar min zaki auri dan yawan taburada, wai me zan gaza baki ne? Ko kina tunanin ba zan iya da ke bane? , Ina tsoron tabaryar ta fi karfin turmin Khausar, ko zaki ce min a matsayinki na likita baki gane cewa ciwon mararki na bukatar wannan ne?, Hey ko zaki ce min bakya jin kamar ki ji ki a irin wannan yannayin bayan kin kai jin?"
A rikice Khausar ta rike hannunsa ta juyo tana kallon fuskarsa hadi da sajensa har zuwa hannunsa da ta rike, tana dago fuskarta zata kuma yin magana TAUFEEK ya hade bakinsa da nata
A raunane take kallon fuskarsa kirjinta na dokawa tamkar zai balo ya fito ta bakinta
A nutse ya ringa ribantar dukkan wani gaba na jikinta
Tun tana rike shi har jikinta ya yi mata wani irin nauyi sannan ta ji tana zubar da ruwan da ta san cewa na ni'ima ne domin ita din likita ce
Nauyi da kunya da tunanin eh lalle ya san me ya fada , kuma idan ya kai wannan waje ta gama kwasar kunya wace bata tunanin ko zata iya mantawa ba ya saka ta sake rintse idannuwa tana jin irin yadda yake haukata mata ilahirin jikinta
Maganarsa gaskiya ce a irin wannan lokaci da shekarunta da lafiyarta ta jima da wuce fannin bukatar jin hakan a jikinta
Yana kuma da gaskiya tabata nan da yake yi ya wanzar da wani baban lamari a jikinta
A hankali ya dago ya zuba idannuwansa cikin nata bayan ya yi dabara ta bude idannuwan nata
A hankali ya sake dubanta muryarsa a kurya sosai ya furta" I love You so much"
A hankali Khausar ta lumshe idannuwanta wasu hawaye Masu tsada suka shiga bin gefe da gefen idannuwanta
Idannuwan nata ta sake lumshewa a lokacin da ya tabatar mata yana daf da kasancewa ita, ta zamto shi ta hanyar karantar adu'ar saduwa da iyali
Dukan abinda yake gabatarwa cike da tausayi ne da so, da bi a laluma da kuma kulawa da lamarin lafiyar jikinta, ama du da a haka a lokacin da ya ainahin zamo dayan da ita lisafinsa sai ya kunce
A lokacin da take tunanin zafin ciwon azabar da take ji ya ragu dan ya samu ya shiga hajar da yake ta kokowar sai ya shiga sai ta ji wani fitinanen tashin hankalin dan bai yi mata da wasa ba, tun tana tunanin zai daga mata kafa har ta fara kukan a bayane mai haΙe da magiya da neman kubutar rai
Sai dai kash, shima gogan nasa ran yake son kwata karfi da yaji dan ya shiga ba zai fito da dadin rai ba
Wasa wasa ya dauki lokaci mai tsayi yana ibada, har sai da ta fara daukewar numfashi sannan ya saki abinda ya rike ya samu lafiya , lafiyar dake daskare a jikinsa
A hankali yake shafa kanta bayan ya janyota jikinsa, hannayensa kuwa sun fi zuwa ainahin sittin saba'in sunna kara girgizawa dan da ace zai samu burinsa kuma muradinsa a kasan zuciyarsa a yanzun shine ya sake maidata ruwa
"Khausar?" Ya furta a hankali yana sake shafa bayanta
Idan uwanta ta kara tankewa sosai zuciyarta na dokawa, ita kadai ta san azabar da take ji a jikinta, baban burinta ta samu ta kula da jikinta ba tare da kowa na kusa da ita ba
Ajiyar zuciya ya sauke kasa kasa sosai yake iya jin zafin da jikinta ya dauka ga kuma irin ajiyar zuciyar da take saukewa, shi dai ya san bai karata ba, dan a hankali ya bi gudun karanta , ama kuma da zata bashi dama ya dubata da ya ji dadi ko dan hankalinsa ya kwonta, a sanyaye ya sake furta" i'm so sorry wife, zaki yarda in dauko gan in duba ki?"
Khausar ta lumshe ido na godiyar Allah dan ta samu hanyar da zai fita ya bata waje ta kula da kanta
A hankali ta gyada kanta dan ta tabatar masa yana iya daukowar sannan ta samu ta juya tana jan abin rufar da kyar tana jin jikinta nema yake ya dume da zafi haka kuma matsananciyar kunya na neman hannata sukuni
Murmushi ya yi bayan ya daura tawul dinta sabo sannan ya fita hankali kwonce ya nufi dakinsa yana jin wani irin sukuni da kwonciyar hankali a zuciyarsa da jikinsa baki daya
Da kyar ta iya mikewa da dafewar bango ta karasa ta rufe dakin nata da ky sannan ta nufi bayi direct ta kunna ruwa masu zafi ta samu ta shige ta zauna bayan ta yi tsarki ta lumshe idannuwanta
A hankali ta dafe wajen kirjinta tana jin wasu irin hawaye Masu dumi da daraja na zubowa daga gefen idannuwanta
'ya Allah, ya arahaman' ta ayana a cen kasan zuciyarta
A hankali ta sake lumshe idannuwanta tana jin wani irin emotion mai girman gaske
'ashe dama kana so na?, Ashe kai ne mijina nake lalube? Ashe har kana iya maidani iyalinka cikin ruwan sanyi? Me yasa kana kallona ka kyaleni kana rakani a kulun ina kuka *DA CIWO A ZUCIYATA?*, shin tarin rashin hankalina ya hannaka sanar min ko kuwa gani kake yi Ni din ba cikakkiyar budurwar da za'a nemi soyayarta bane TAUFEEK?,' a
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Chapter 43
Chapter 44
Chapter 45
Chapter 46
Chapter 47
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 37 Chapter of 47