Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
bana tare da kai". ta faɗa tana kifa kyawawan idanuwanta cikin nasa, idanun da suke ɗauke da guntun ruwan hawayen kukan da tayi. "ba zan ƙara ba insha'Allahu Fulani nah, am sorry kin ji, i will always be with you". sai ya rumtse idonsa yana tunawa da kyakykyawan murmushin da ta sakar masa a lokacin, ya tuna yacca ta shigar da jikinta jikinsa ta ƙanƙame shi tare da faɗa masa kalmomin da a duniyarsa yafi so yaji sun fito daga bakinta. "i love you Jannaty, ina yi maka son da har bar san irinsa ba Jannaty, Allah ya barmu tare har abada". lokaci ɗaya yaji idanunsa sun cika da ruwa, ya dafe saitin zuciyarsa da yaji tana yi masa zafi. ya tuna bayan rasuwar Fulani sai da yay watanni kafin ya dawo cikin hankalinsa, hatta deppression sai da ya kama shi, ban da ma Allah yasa ta bar masa yaran nan da tuni zuciyarsa ta buga shima ya mutu. a hankali ya furta,"I have missed you, I am always missing you Fulani Nah, i am missing you like crazy". Muryarsa ta fito kamar zai fashe da kuka, duk da cewar hawaye tuni sun sauka saman kuncinsa masu zafi. muryar yaransa da ya jiyo su na nufowa ɗakinsa yasa yay saurin saka handky ya goge hawayen. suka shigo ɗakin su na zama kan kujera, ya juyo yana kallon su, yaji wani sanyi ya ratsa ƙasan zuciyarsa, a yanzu kaf duniya baya tunanin akwai wani abu da yake ƙauna sama da yaransa, sama da su biyun nan, babu shi. ya taka ya ƙarasa ya zauna a tsakiyar su, yaran suka sarƙafo da hannayensu ta wuyansa. "good morning Abie". sai Maama ta miƙe ta tsaya a gaban su. "this way! good morning Mr Sir". ta kwatanta gaisuwar a irin yanda suka taɓa ganin wani vedion Fillo da Turaki ya nuna musu, lokacin su na honeymoon a Ausburg, hakan yasa suka ƙyalƙyale da dariya dukansu, har sai da Turaki yaji damuwar dake ƙasan ransa na bin iska. lokaci ɗaya dariyar ta su ta mutu a san da suka jiyo sautin muryar Fillo ya karaɗe cikin ɗakin, ta cikin audio record ɗin da ta taɓa yi tana karatun alƙur'ani. Maama tasa hannu a laptop ɗin ta kashe, ta juyo tana kallon mahaifinta da ya tusa hannunsa cikin sumar kansa, Ayan kuma na hawaye, sai kawai ita ma hawayen ya sakko mata, ta kifa kanta akan laptop ɗin da hoton Fillo ya bayyana akan screen ɗin. muryarta ta fito gwanin ban tausayi da cewa,"Allah ya jiƙanki Ummina". Ayan ma yace,"Allah ya gafarta miki Ummi". Turaki yace,"Allah yasa kina aljannah Halima". ya faɗi sunan nata da zai ce karo na biyu kenan da ya taɓa kiranta da shi. "Abie when zamu je taraba mu gaisar da Granny?". Ayan ya tambaya yana kallon mahaifin nasa. "yaushe hutun ku zai ƙare?". Maama tayi karaf ta ce,"2weeks reamaning". ya sauke numfashi kafin yace,"ku haɗa kayan ku sai mu wuce in Allah ya kaimu gobe". "photocopy of me". Turaki ya jiyo sautin muryar Maama na faɗin hakan, ya ɗaga kansa yana kallonta, ta kafa hoton Fillo a gaba tana kallo. "Abie ka taso muyi break fast". cewar Ayan da ke tsaye bakin ƙofa. "takeaway zamu yo ko mu tafi wurin Mum? tunda Anty bata nan". Maama tayi saurin tashi tana cewa,"Abie mun dafa ni da Ayan, tun saven o'clock muka gama, mun dafa maka favorite naka kunun shinkafa da ƙosan bread". da sauri Turaki ya miƙe cikin tsananin farin ciki, yana ta sakawa yaran nasa albarka, daga bisani suka fita cikin farin ciki zuwa downstairs domin yin breakfast. _Sauran rayuwar Turaki da Yaransa, Da rayuwar Amir, da Rayuwar Fulani Azima duka na barwa tunanin ku._ *THE END* *Alhamdulillah!Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!* _*A yau fri 07/10/2022 muka kawo ƙarshen labarin LULLUƁIN BIRI, Alkhairan da na rubuta Allah ya haɗa mu a ladan, kurakuran da suke ciki Allah ya yafe min tare da ku da ku ka karanta.*_ _*Godiya mai tarin yawa da masoyan rubutuna a duk inda suke, waɗanda na sani da waɗanda ban sa ni ba, Musamman waɗanda Allah yake bawa ikon bibiyata a ko da yaushe, it really means a lot to me, Allah ya bar ƙauna tsakanina da ku, Allah ya faranta muku duniya da lahira.*_ _sannan ina me ƙara baku haƙuri da ta'aziyya akan rashin Maama da Fulani da muka yi. Babu yanda muka iya, adadin yanda ubangiji ya ɗibawa rayuwar bawa dole idan lokaci ya cika sai an tafi, duk soyayyar da muke yiwa mutum bamu kai yacca ubangiji ke son bawansa ba, illa iyaka mu bi mu mutum da kyakykyawar adu'a._ _hakana waɗanda ba su ji daɗin yacca asirin Fulani Azuma bai tonu ba, ina so ku tuna ko a rayuwarmu ba ko da yaushe asirin macuci ke tonuwa ba, wata shari'ar sai dai a lahira!_ _Sai mun sake haɗuwa da ku a sabon littafina in Allah ya kai mu da rai da lafiya._ _masu tambayar sunan sabon book ku dakace ni a status ɗina don har yanzu ban gama yanke sunan labarin ba, sai dai abu ɗaya da na sani zai zo ne ana kuɗi kan naira ₦300, kuma wataƙila a Arewabooks kawai zan ɗora shi amma dai ban gama deciding ba, kawai dai waɗanda basu da account a ArewaBooks kuyi ƙoƙarin mallaka sai kuyi following ena acan._ _Nagoode! Nagoode!! Nagoode!!_ Taku har kullum. *Halima H.z* _(Miss Anyway)_ _kuyi min dropping ra'ayinku game da labarin nan ta wannan number 08145146915, insha'Allahu idan na sami lokaci zanke dubawa a hankali ina baku amsa._ _Allah ya sadamu da alkhairinsa, a yafe ni don Allah, sai an ajiman ku._ *Tarin godiya tare da jinjina ga:-* 1-Muhammad Kareem 2-Abbas Haruna 3-Mu'az 4-Nazifi Yareema 5-Abubakar Saleh 6-Abubakar Saraki 7-Anty Nice 8-Maryam Jam'are 9-Mum Sayyeed & Noor 10-Ummu Abdallah 11-Anty Bilqees 12-Ummu Adanan 13-Gamji Book Store 14-Halima H.z Palace 15-Ummu Nabil 16-Halima Neatlady 17-Fatima S Haruna T/fulani 18-Ramat Novels facebook 19-Masarautar Billyn Abdul 20-Taskar Littafan Hausa 21-Nuraddeen Light 22-Surayyahms 23-SisNah 24-Matan Buri Fans 25-Ummu Nabil Novel groups _Kuna da adadin yawan da idan na tsaya lissafo ku sai mun ɗauki sabon chapter, amma ku sani kowannenku na raina, kuma kowanneku bani da bakin godiya gare shi sai dai adu'ar samun Aljannah._ *For gyara ko shawara am available ta number na da ke sama.* 💃🏽Omo gantali dai ya ƙare😂😂 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 73 of 73